← Book details Dr Khaleel Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 87 OF 95

Sashe 87

Dr Khaleel Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Wnn kam nasan har gobe ba lallai ne wasu su gama karanta shi ba tsabar yawa, all the same in kun gama goben koh da rana ne ku sanar da ni in daura plss..
[8:51PM, 12/1/2016] A H💥: ~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
110.....
A durkushe Khaleel ya sameta a bayin, ya karaso da sauri shi ma ya durkusa yace "me ya faru" cikin kuka tana yarfe hannu tace "faduwa nayi" da damuwa yace "faduwa kuma? Garin ya?" Kin basa amsa tayi sae kuka take, ya dagota yana kallonta yace "ta ya kika fadi?" Ta girgixa masa kai tace "ni ma bn sani ba" kama hannunta yyi suka fita daga bayin ya xaunar da ita gefen gado yace "ki gaya min ta ynda kika fadi mana wife? Kuma me ya fadar da ke?" Ta share hawayen fuskarta tace "bn sani ba na xubar da ruwa sae na xame" yace "to ina ke maki ciwo ynxu?" Ta kalli kafarta tace "kafata amma ya daina ynxu" ya dudduba mata kafar snn ya Mike ya dagota a hnkli suka koma bayin, ya taimaka mata ta wanke bakin snn suka fito ya xuba mata abincin ta karba ta fara ci a hnkli. Da daddare ya fita ya siyo mata magunguna ta sha ganin sae complain take masa kafarta na ciwo, tana gama sha bacci ya dauketa, shi ma ya gama abinda xae yi ya kwanta. Can cikin dare kukanta ya tashe shi, ya mike xaune yana kallonta yace "me ya faru kuma?" Sanin wani lkcn hka take sa shi gaba cikin dare tai ta yi masa kuka ba dalili, da kyar ta iya bude baki tace "Cikina ke man ciwo da mara" ya sakko daga kan gadon ya dawo inda take yace "ciki kuma?" Gyada masa kai kawae tayi, yace "ki gaya min plss wife, ta ya kika fadi?" Cikin kuka tace "ni bn sani ba, kawae na ga na fadi ne" Khaleel ya girgixa kai da damuwa ya dagota yana mata sannu, hka ta hanasu bacci daren ranan sae kuka take ita cikin ta na ciwo, da asuba yana idar da sllhn ya tafi hsptl da ita ko scan ne ayi mata tun da bae san ta ynda ta buge ba, Karfe sha biyu saura suka dawo gida da Najeeb, suna shigowa falo ta kwanta kan kujera nn da nn bacci ya dauketa, Khaleel ya ajiye ledan magungunan hannunsa kan table ya xauna ya jinginar da kansa jikin kujerar, Najeeb yace "she wil b alryt frnd in'sha Allah," Khaleel ya gyada masa kai kawae bae ce komae ba. Sae kusan Karfe biyu Ashnaah ta tashi, Khaleel da ke xaune har lkcn a falon ya dawo gefenta ya dagota yana kallonta yace "sannu wife, ya cikin ya daina?" Gyada masa kai tayi kawae, ya cire mata hijab din jikinta yace "gobe xa mu je a gyara kwanciyar bby koh?" Ta hade rae sae kuma ta fashe da kuka tace "ni dae bna so, irin na daxu xa ayi min" ya girgixa Kai yace "A'a wife wnn daban" mikewa yyi ya dagota yace "mu je sama ki sha tea"
Sae da aka kusa sati biyu Ashnaah ta samu saukin ciwon cikin, ta dawo nml sae dae me, kwata kwata Khaleel ya kasa gane kanta shirunta ya fi na ko wani lkci, abinci sae yyi da gske da ita take ci, idan ya tambayeta abin da ke damunta sae tace Abbanta, hkn yakan sa yaji tausayinta ssae, kullum yyi sllh sae yyi mata addu'an Allah ya daidaita ta da mahaifinta ko hnklinta xae kwanta, kusan duk kwana biyu sae ya kira mata momynta sun gaisa hkn ya lura na sa ta farin ciki, duk lkcn da ya ga mood dinta da kyau ya kan kai ta can gidansu gun umminsa ta wuni, wani lkcn su dawo ranan ko kuma Washegari, ana hka har watan haihuwarta ya tsaya. Yau Sunday tana kwance idonta biyu sae dae tayi xurfi cikin tunanin da take Khaleel ya shigo dakin rike da abincin da ya je gida ya karbo mata, juyawa tayi tana kallonsa ya sakar mata murmushi ya dawo kusa da ita ya xauna ya dagota yace "sannu da kwanciya wife, nace ki dan dinga motsa jikin ki ba kya ji koh" shiru tayi bata ce masa komae ba ya tsura mata ido, tayi masa wani mugun kyau ga hasken da ta kara, wara masa manyan idonta tayi ganin ynda yake kallonta sae kuma ta sunkuyar da kanta tana murmushi, shi ma murmushin yyi ya rungumota a hnkli yace "I've a surprise for yhu wife" dago kai tayi tana kallonsa, ya fiddo wasu takardu a aljihunsa ya mika mata yana murmushi, ta karba ta shiga budewa, idonta ya sauka kan receipt da admission lettern ta da ta taba xubarwa da ddewa farkon fara remedial dinta, dago kai tayi da mmki tana kallonsa tace "ina ka ga wnn?" Yyi mata murmushi yace "ran da kika xubar da su ranan na tsince su?" Ta wara ido tana kallonsa, yyi yar dariya ya rungumeta ya lumshe ido yace "su nayi niyar baki ranan da kika mareni, I helped yhu pick them" hawaye ne ya cika idonta a hnkli tace "to ka yafe ni plss" dago kae yyi da sauri yana kallonta yace "kuka kuma? Haba bbyna ae dat day was the happiest day of my life wllh, baxan taba mance ranan ba wife, nd beside its nt ur fault its mine, I caused everything," Ashnaah ta kwanta kan kirjinsa a hnkli tace "ni dae ka yafe min duk abinda nayi maka tun daga farkon haduwar mu har xuwa yau" rungumeta yyi a sanyaye yace "ni ma ki yafe min wife" tayi murmushi hawaye na bin kuncinta shi ma sae ya samu kansa da xubda hawayen, a hnkli yace "kin san me yasa na kawo maki wife?" Ta girgixa Kai, yana shafa gashin kanta murya can kasa yace "today mark a year da haduwar mu, yau shekara daya da tsintar takardun nn da nayi" murmushi tayi yace "I love yhu" a hnkli tace "I love yhu more"
Da daddaren ranan ta dame shi tana son ya kai ta gun momynta ta gaisheta, bae mata musu ba yace su shirya to su je. Karfe takwas da rabi suka isa kofar gidansu, sae a snn gabanta ya fara faduwa ta dae dake ta fito daga motar, Khaleel na kallonta a hnkli yace "amma Abba baya nn koh?" Ta girgixa kai tace "ni ma bn sani ba." Yace "to ki shiga xan jira ki a nn" ta gyada masa kai ta nufi gate dinsu
Chapter 87 · 0% Book details