Sashe 25
Dr Khaleel Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
~Dr Khaleel ~ By Khaleesat Haiydar
40.....
Ashnaah ta sauko rike da dubu takwas din da ya rage cikin kudin da aka bata ta mika ma Meenah, Meenah ta kirga snn ta xuge jaka ta xuba su ciki ta kulle, tana kallon abincin gaban Ashnaah tace "to ina kika samo tuwon nn" Ashnaah ta dan tabe baki tace "wae fa kansa ya siyo ma xae ci to da ya gan ni da baki sae kunya ta kamasa kmr xae nutse shine fa ya ajiye min, kinsan dae ba sata kadae bne abun kunya" dariya kawae Meenah ke yi, ita kam komae na Ashnaah dariya yake bata, gata dae yarinya amma in ta xaro maka mgna sae kace babba yyi ta, Ashnaah na kallonta da mamaki tace "ae gskya ne, ko ruwan fa da xan sha gidan nn bbu sae dae in je in sha na famfo duk tsutsa, ko me aikin gidan mu wllh ruwan gora take sha, to ina dalili" Meenah tayi dariyarta me isarta tace "to shi wani ruwa yake sha tunda bbu ruwa a gidan" Ashnaah tayi murmushi ta mike tace "ina xuwa in nuna maki" sama ta nufa ta bude falonsa ta shiga snn ta nufi fridge dinsa, a rufe ta tarda fridge din ta cije dan yatsa a xuciyarta tace "ae sae na nema wllh" bbu rabon xata wahala ta hango keyn kan fridge din ta bude da sauri tana kallon ciki, wines din basu fi biyar ciki ba, biyu iri daya, uku iri daya, kinkimansu tayi gaba daya ta nufi gun Meenah ta dire su gabanta ta nemi guri ta xauna tace "kin gansu nn" da mmki Meenah ke kallon kwalaban ta daga tana kallon Ashnaah tace "wnn ae giya ce fateema" Ashnaah ta tabe baki tace "to su ne ruwansa a gidan nn, in ya kafa kai baya ajiyewa sae ya kwankwade gaba daya" Meenah da kanta yyi mugun daurewa tace "dama Khaleel na shan giya" Ashnaah tace "gashi ko kin gani, suna can da yawa a fridge dinsa kala kala" Meenah tace "haba shi yasa ko da yaushe xan ji fridge dinsa a rufe idan naje can gidan su" Ashnaah tace "to ynxun ma an gaya maki a bude na samu, da kyar na samo makullin," Meenah tace "dole ko da yaushe xaka gansa cikin rashin fara'a, kin san Allah tunda nake kallon arxiki bae taba hada mu ba" Ashnaah tace "ga tuwo ki ci bari in je inyi sllh, ko azahar bn yi ba" Meenah tace "to je ki dawo in baki wata shawara" Ashnaah tace "to" snn ta nufi sama don yin alwala tayi sllh. Khaleel na xaune office bayan ya fito daga theatre ya jinginar da kansa jikin office chair dinsa idonsa lumshe kmr me bacci aka bude office dinsa, ya bude ido da sauri don ganin wanda xae shigo, Ameesha ce ta shigo office din da sallamarta, ya mayar da kansa ya lumshe idonsa, ta dan tsaya nesa da shi tace "ka gaji koh" ya bude ido yana kallonta yace "yep, bacci ma nake ji" tace "to abinci fa, ina tuwon da na kawo maka daxu" ta fadi hka tana dudduba abincin a office din, da kmr baxae ce komae ba sae kuma yace "sorry na bayar da shi" shiru tayi tana kallonsa, ya mike xaune da kyau yace "kin yi fushi ne" girgixa masa kai da sauri tayi, yyi murmushi yace "amma ae na ci kadan, vegetable din yyi ddi, kin yi kokari, u re a gud cook" murmushi tayi da ya kara fito da ainahin kyanta, a hankali tace "thank yhu" ya gyada mata kai yana murmushi snn yace "gida xa ki ynxu ne" ta gyada masa kai alamar eh, ya mike ya dauki makullin motarsa yace "mu je gidana ki min girki sae in kai ki gida" shiru tayi tana kallonsa, yace "ko baxa ki bne" a hnkli tace matarka fa, ya galla mata harara yace "waye hka" kasa cewa komae tayi sae kallonsa take, yyi tsaki ya kwashi wayoyinsa yana kallon agogo ya ga Karfe biyar saura, Yace "mu je in xa ki" ba musu ta bi bayansa suka fita ya kulle office dinsa, sae da ta fara xuwa office din dad dinta ta dauki handbag dinta snn ta sauko tayi ma sauran nurse din sallama ta nufi gun motar Khaleel don yana ciki yana jiranta. Ashnaah da Meenah na xaune har lkcn a falo, Ashnaah na digestin duk abinda Meenah tace mata, bbu irin abinda Meenah bata kintsa mata ba, gate suka ji an bude, Meenah ta mike tsaye da sauri tace "waye hka xae shigo" Ashnaah ta wara ido tana kallon agogo, jin karar motar Khaleel yasa ta kalli kwalaban wine din dake xube gabansu har lkcn bata mayar ba, mikewa tayi a tsorace tace "wayyo na shiga uku shine ya dawo, me ya dawo da shi ynxu" Meenah ta xaro ido ita ma a tsorace tace "kin shiga uku ko na shiga uku," kwashe kwalaben Ashnaah tayi ta nufi kitchen da su da gudu jikinta na rawa sae kuma ta fito da su duk a rude, sae ca take na shiga uku ina xan Kai su xae iya shiga kitchen ya gansu, kitchen ta kuma komawa da sauri ta boye su cikin store, ko da ta fito bata ga Meenah a falon ba, xata bar falon ita ma aka bude kofa, ta juya da sauri tana kallonsa nn da nn ta hade rae, ya kwaso takalman da ya gani bakin kofa da mamaki yana kallon Ashnaar yace "takalman waye wnn"
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
41
40.....
Ashnaah ta sauko rike da dubu takwas din da ya rage cikin kudin da aka bata ta mika ma Meenah, Meenah ta kirga snn ta xuge jaka ta xuba su ciki ta kulle, tana kallon abincin gaban Ashnaah tace "to ina kika samo tuwon nn" Ashnaah ta dan tabe baki tace "wae fa kansa ya siyo ma xae ci to da ya gan ni da baki sae kunya ta kamasa kmr xae nutse shine fa ya ajiye min, kinsan dae ba sata kadae bne abun kunya" dariya kawae Meenah ke yi, ita kam komae na Ashnaah dariya yake bata, gata dae yarinya amma in ta xaro maka mgna sae kace babba yyi ta, Ashnaah na kallonta da mamaki tace "ae gskya ne, ko ruwan fa da xan sha gidan nn bbu sae dae in je in sha na famfo duk tsutsa, ko me aikin gidan mu wllh ruwan gora take sha, to ina dalili" Meenah tayi dariyarta me isarta tace "to shi wani ruwa yake sha tunda bbu ruwa a gidan" Ashnaah tayi murmushi ta mike tace "ina xuwa in nuna maki" sama ta nufa ta bude falonsa ta shiga snn ta nufi fridge dinsa, a rufe ta tarda fridge din ta cije dan yatsa a xuciyarta tace "ae sae na nema wllh" bbu rabon xata wahala ta hango keyn kan fridge din ta bude da sauri tana kallon ciki, wines din basu fi biyar ciki ba, biyu iri daya, uku iri daya, kinkimansu tayi gaba daya ta nufi gun Meenah ta dire su gabanta ta nemi guri ta xauna tace "kin gansu nn" da mmki Meenah ke kallon kwalaban ta daga tana kallon Ashnaah tace "wnn ae giya ce fateema" Ashnaah ta tabe baki tace "to su ne ruwansa a gidan nn, in ya kafa kai baya ajiyewa sae ya kwankwade gaba daya" Meenah da kanta yyi mugun daurewa tace "dama Khaleel na shan giya" Ashnaah tace "gashi ko kin gani, suna can da yawa a fridge dinsa kala kala" Meenah tace "haba shi yasa ko da yaushe xan ji fridge dinsa a rufe idan naje can gidan su" Ashnaah tace "to ynxun ma an gaya maki a bude na samu, da kyar na samo makullin," Meenah tace "dole ko da yaushe xaka gansa cikin rashin fara'a, kin san Allah tunda nake kallon arxiki bae taba hada mu ba" Ashnaah tace "ga tuwo ki ci bari in je inyi sllh, ko azahar bn yi ba" Meenah tace "to je ki dawo in baki wata shawara" Ashnaah tace "to" snn ta nufi sama don yin alwala tayi sllh. Khaleel na xaune office bayan ya fito daga theatre ya jinginar da kansa jikin office chair dinsa idonsa lumshe kmr me bacci aka bude office dinsa, ya bude ido da sauri don ganin wanda xae shigo, Ameesha ce ta shigo office din da sallamarta, ya mayar da kansa ya lumshe idonsa, ta dan tsaya nesa da shi tace "ka gaji koh" ya bude ido yana kallonta yace "yep, bacci ma nake ji" tace "to abinci fa, ina tuwon da na kawo maka daxu" ta fadi hka tana dudduba abincin a office din, da kmr baxae ce komae ba sae kuma yace "sorry na bayar da shi" shiru tayi tana kallonsa, ya mike xaune da kyau yace "kin yi fushi ne" girgixa masa kai da sauri tayi, yyi murmushi yace "amma ae na ci kadan, vegetable din yyi ddi, kin yi kokari, u re a gud cook" murmushi tayi da ya kara fito da ainahin kyanta, a hankali tace "thank yhu" ya gyada mata kai yana murmushi snn yace "gida xa ki ynxu ne" ta gyada masa kai alamar eh, ya mike ya dauki makullin motarsa yace "mu je gidana ki min girki sae in kai ki gida" shiru tayi tana kallonsa, yace "ko baxa ki bne" a hnkli tace matarka fa, ya galla mata harara yace "waye hka" kasa cewa komae tayi sae kallonsa take, yyi tsaki ya kwashi wayoyinsa yana kallon agogo ya ga Karfe biyar saura, Yace "mu je in xa ki" ba musu ta bi bayansa suka fita ya kulle office dinsa, sae da ta fara xuwa office din dad dinta ta dauki handbag dinta snn ta sauko tayi ma sauran nurse din sallama ta nufi gun motar Khaleel don yana ciki yana jiranta. Ashnaah da Meenah na xaune har lkcn a falo, Ashnaah na digestin duk abinda Meenah tace mata, bbu irin abinda Meenah bata kintsa mata ba, gate suka ji an bude, Meenah ta mike tsaye da sauri tace "waye hka xae shigo" Ashnaah ta wara ido tana kallon agogo, jin karar motar Khaleel yasa ta kalli kwalaban wine din dake xube gabansu har lkcn bata mayar ba, mikewa tayi a tsorace tace "wayyo na shiga uku shine ya dawo, me ya dawo da shi ynxu" Meenah ta xaro ido ita ma a tsorace tace "kin shiga uku ko na shiga uku," kwashe kwalaben Ashnaah tayi ta nufi kitchen da su da gudu jikinta na rawa sae kuma ta fito da su duk a rude, sae ca take na shiga uku ina xan Kai su xae iya shiga kitchen ya gansu, kitchen ta kuma komawa da sauri ta boye su cikin store, ko da ta fito bata ga Meenah a falon ba, xata bar falon ita ma aka bude kofa, ta juya da sauri tana kallonsa nn da nn ta hade rae, ya kwaso takalman da ya gani bakin kofa da mamaki yana kallon Ashnaar yace "takalman waye wnn"
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
41