Sashe 69
Dr Khaleel Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
[10:54AM, 11/25/2016] AH💫: ~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
95.....
Mikewa Khaleel yyi bayan ya lullube ta ya koma can
gefen gado ya xauna ya dafe kansa yana tunanin
kiran da Dad dinsa yyi masa na gaggawa, juyawa
yyi yana kallon Ashnaah, can ya Mike yana kallon
agogo ya ga uku da rabi ya dauki car key dinsa ya
fice daga dakin don xuwa amsa kiran dad din nasa
don ya san baxata tashi ba a lkcn, ana kiran sllhn
La'asar ya isa gidan, sae da ya fara shiga masallaci
yyi sllhn snn ya shiga gida, Ummi na kitchen da
rukayya suna girki, ya shiga kitchen din ya gaida
umminsa, ta amsa masa ba tare da ta kallesa ba,
jikinsa yyi sanyi jin irin amsawar da Ummi tayi
masa, yana kallon rukayya yace "Abba fa?" Rukayya
tace "yana falonsa" a sanyaye Khaleel ya nufi falon
dad dinsa a Sama yyi sallama ya shiga, xaune ya
sami dad din nasa da amininsa sae kawunsa, ya
nemi kasa daga gefen kawunsa ya xauna ya gaishe
su kansa a kasa, Kawunsa kadae ne ya amsa, Dad
dinsa ya mike yana masa mugun kallo yace "me na
gaya maka kwanaki Khaleel" shiru Khaleel yyi bae
ce komae ba, ya daka masa tsawa yace "are yhu
daft?" Khaleel ya dago a hnkli yana kallonsa still
bae ce komae ba, Dad yyi murmushin takaici yace
"har ni xaka dinga ja ma ana biyo wa har gida ana
ci ma mutunci ko Khaleel," sunkuyar da kai Khaleel
yyi kawae, Kawunsa yace "wae yarinyar nn ita kadae
ce mace a duniya Ibrahim, yau ko da ace baka
saketa ba baxa ka iya rabuwa da ita ba ko dan
tijaran da mahaifanta ke ma ubanka?" Dad yace "to
bari ka ji khaleel wllh daga yau ka kara nuna kasan
yarinyar nn ba ni ba kai har abada, maxa maxa ka
sallameta ta koma inda ta fito idan ba hka ba ka ga
bacin raina, na haneka da kara interact da ita bbu
kai ba ita, na raba ka da yar matsiyatan nn daga
yau ta je can ta karata, kuma duk inda xa mu shiga
ka amsa cikin da ke jikinta na ka ne bn yafe maka
ba, tashi ka ban waje malam" Khaleel da tun fara
mgnr Dad dinsa xufa ke karyo masa ya dago kai da
kyar yana kallon dad din nasa da idanuwansa da
suka kada, Alhaji mukhtar ya daka masa tsawa yace
"uban me kke jira mister man, c'mon get lost"
hawaye ne suka shiga sakko masa da kyar yana
girgixa kai yace "Dad ni bn saketa ba wllh matata
ce har ynxu, kayi hkuri dad I can't deny her
pregnancy" bae rufe baki ba dad ya sauke masa
mari, tunda yake a iya saninsa Dad dinsa bae taba
marin sa ba sae ranan, Khaleel ya kasa dago kansa
cikin tsawa dad yace "har ni xaka bude baki kana
gaya ma wnn mgnr? to wllh Khaleel I mean my
wordz idan har baka rabu da yar marasu mutuncin
nn ba bbu ni bbu kai, shari'a fa ubanta yace xae yi
da mu," Khaleel ya dafe kansa har lkcn yana hawaye
yace "kayi hkuri Dad idan nace xan guje ta ban san
halin da xata shiga ba, kuma ni ina son matata,
forgive me dad" kallonsa duk suka tsaya yi da
mmki, dad yyi murmushin takaici yace "hka kace
koh?" Khaleel bae ce komae ba har lkcn yana rike
da kansa, dad yace "gud, bani dukka makullan
gidajena dake hannunka da documents dina,"
Khaleel ya gyada kai da kyar yace "toh" snn ya mike
ya fice daga falon duk suka bi sa da kallo da
mugun mmki, gida Khaleel ya koma, har lkcin
Ashnaah bata tashi ba ya dauki duk kaddaran dad
dinsa dake hannunsa a dakinsa, snn ya fito ya samu
mai gadinsa ya basa cheque din dubu hamsin yace
ya ja jari ya sallamesa don xae rufe gidan ne sanin
gidan dad dinsa ne ba nasa ba, abubuwan da yasan
xae bukata ya kwashe a dakinsa ya kai cikin mota,
snn ya dawo dakin ya shiga tada Ashnaah a hnkli,
bude ido tayi tana kallonsa, ya sakar mata
murmushi yace "srry na tashe ki koh?" Dagota yyi
ya dauki hijab dinta ya sa Mata snn suka fito ya
kulle gidan, ita dae bin sa kawae take don jiri ne ke
dibanta, mota ya bude mata ta shiga ya kulle snn ya
xaga ya shiga motar ya fice daga gidan ya fito ya
kulle gate din ta waje don har mai gadin ya wuce
snn ya koma motan ya shiga ya tada ya nufi
gidansu, bacci Ashnaah take daga xaunen da take
cikin motar ko da ya isa kofar gidansu, hkn ya basa
daman fita ya nufi cikin gidansu ya haura sama
xuwa falon dad dinsa, ynda ya barsu hka ya same
su, ya isa gaban dad dinsa ya duka da ladabi ya
ajiye masa makullan hannunsa da takardu snn a
sanyaye yace "kayi hkuri dad" yana fadin hka ya
mike ya fice daga falon, ya shiga dakin umminsa ya
sameta xaune tayi jigum, nn da nn ya ji hawaye na
neman xubo masa, ya isa gabanta ya durkusa a
hnkli yace "kiyi hkuri ummina," ta girgixa masa kai
tace "bbu komae Son, Allah ya Baka ikon rike
matarka da gskya" yace "Ameen ummina" mikewa
yyi yace "sae mun yi waya Ummi" snn ya juya ya
fice daga dakin, ya fita xuwa inda yyi parkin a waje,
har lkcn bacci Ashnaah take, ya shiga motar ya tada
ya nufi hotel da ita, don duk kudinsa bae taba
tunanin siyan gida dai dai da rana daya ba sanin
mahaifinsa na da gidaje fiye da shidda kuma duk
shi ke rike da su.
95.....
Mikewa Khaleel yyi bayan ya lullube ta ya koma can
gefen gado ya xauna ya dafe kansa yana tunanin
kiran da Dad dinsa yyi masa na gaggawa, juyawa
yyi yana kallon Ashnaah, can ya Mike yana kallon
agogo ya ga uku da rabi ya dauki car key dinsa ya
fice daga dakin don xuwa amsa kiran dad din nasa
don ya san baxata tashi ba a lkcn, ana kiran sllhn
La'asar ya isa gidan, sae da ya fara shiga masallaci
yyi sllhn snn ya shiga gida, Ummi na kitchen da
rukayya suna girki, ya shiga kitchen din ya gaida
umminsa, ta amsa masa ba tare da ta kallesa ba,
jikinsa yyi sanyi jin irin amsawar da Ummi tayi
masa, yana kallon rukayya yace "Abba fa?" Rukayya
tace "yana falonsa" a sanyaye Khaleel ya nufi falon
dad dinsa a Sama yyi sallama ya shiga, xaune ya
sami dad din nasa da amininsa sae kawunsa, ya
nemi kasa daga gefen kawunsa ya xauna ya gaishe
su kansa a kasa, Kawunsa kadae ne ya amsa, Dad
dinsa ya mike yana masa mugun kallo yace "me na
gaya maka kwanaki Khaleel" shiru Khaleel yyi bae
ce komae ba, ya daka masa tsawa yace "are yhu
daft?" Khaleel ya dago a hnkli yana kallonsa still
bae ce komae ba, Dad yyi murmushin takaici yace
"har ni xaka dinga ja ma ana biyo wa har gida ana
ci ma mutunci ko Khaleel," sunkuyar da kai Khaleel
yyi kawae, Kawunsa yace "wae yarinyar nn ita kadae
ce mace a duniya Ibrahim, yau ko da ace baka
saketa ba baxa ka iya rabuwa da ita ba ko dan
tijaran da mahaifanta ke ma ubanka?" Dad yace "to
bari ka ji khaleel wllh daga yau ka kara nuna kasan
yarinyar nn ba ni ba kai har abada, maxa maxa ka
sallameta ta koma inda ta fito idan ba hka ba ka ga
bacin raina, na haneka da kara interact da ita bbu
kai ba ita, na raba ka da yar matsiyatan nn daga
yau ta je can ta karata, kuma duk inda xa mu shiga
ka amsa cikin da ke jikinta na ka ne bn yafe maka
ba, tashi ka ban waje malam" Khaleel da tun fara
mgnr Dad dinsa xufa ke karyo masa ya dago kai da
kyar yana kallon dad din nasa da idanuwansa da
suka kada, Alhaji mukhtar ya daka masa tsawa yace
"uban me kke jira mister man, c'mon get lost"
hawaye ne suka shiga sakko masa da kyar yana
girgixa kai yace "Dad ni bn saketa ba wllh matata
ce har ynxu, kayi hkuri dad I can't deny her
pregnancy" bae rufe baki ba dad ya sauke masa
mari, tunda yake a iya saninsa Dad dinsa bae taba
marin sa ba sae ranan, Khaleel ya kasa dago kansa
cikin tsawa dad yace "har ni xaka bude baki kana
gaya ma wnn mgnr? to wllh Khaleel I mean my
wordz idan har baka rabu da yar marasu mutuncin
nn ba bbu ni bbu kai, shari'a fa ubanta yace xae yi
da mu," Khaleel ya dafe kansa har lkcn yana hawaye
yace "kayi hkuri Dad idan nace xan guje ta ban san
halin da xata shiga ba, kuma ni ina son matata,
forgive me dad" kallonsa duk suka tsaya yi da
mmki, dad yyi murmushin takaici yace "hka kace
koh?" Khaleel bae ce komae ba har lkcn yana rike
da kansa, dad yace "gud, bani dukka makullan
gidajena dake hannunka da documents dina,"
Khaleel ya gyada kai da kyar yace "toh" snn ya mike
ya fice daga falon duk suka bi sa da kallo da
mugun mmki, gida Khaleel ya koma, har lkcin
Ashnaah bata tashi ba ya dauki duk kaddaran dad
dinsa dake hannunsa a dakinsa, snn ya fito ya samu
mai gadinsa ya basa cheque din dubu hamsin yace
ya ja jari ya sallamesa don xae rufe gidan ne sanin
gidan dad dinsa ne ba nasa ba, abubuwan da yasan
xae bukata ya kwashe a dakinsa ya kai cikin mota,
snn ya dawo dakin ya shiga tada Ashnaah a hnkli,
bude ido tayi tana kallonsa, ya sakar mata
murmushi yace "srry na tashe ki koh?" Dagota yyi
ya dauki hijab dinta ya sa Mata snn suka fito ya
kulle gidan, ita dae bin sa kawae take don jiri ne ke
dibanta, mota ya bude mata ta shiga ya kulle snn ya
xaga ya shiga motar ya fice daga gidan ya fito ya
kulle gate din ta waje don har mai gadin ya wuce
snn ya koma motan ya shiga ya tada ya nufi
gidansu, bacci Ashnaah take daga xaunen da take
cikin motar ko da ya isa kofar gidansu, hkn ya basa
daman fita ya nufi cikin gidansu ya haura sama
xuwa falon dad dinsa, ynda ya barsu hka ya same
su, ya isa gaban dad dinsa ya duka da ladabi ya
ajiye masa makullan hannunsa da takardu snn a
sanyaye yace "kayi hkuri dad" yana fadin hka ya
mike ya fice daga falon, ya shiga dakin umminsa ya
sameta xaune tayi jigum, nn da nn ya ji hawaye na
neman xubo masa, ya isa gabanta ya durkusa a
hnkli yace "kiyi hkuri ummina," ta girgixa masa kai
tace "bbu komae Son, Allah ya Baka ikon rike
matarka da gskya" yace "Ameen ummina" mikewa
yyi yace "sae mun yi waya Ummi" snn ya juya ya
fice daga dakin, ya fita xuwa inda yyi parkin a waje,
har lkcn bacci Ashnaah take, ya shiga motar ya tada
ya nufi hotel da ita, don duk kudinsa bae taba
tunanin siyan gida dai dai da rana daya ba sanin
mahaifinsa na da gidaje fiye da shidda kuma duk
shi ke rike da su.