Sashe 20
Dr Khaleel Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
33.....
Kwance Khaleel ya samu Ashnaah kan gado, tana ganinsa ta mike xaune da sauri ya hade rae ya dauke kai yace "ki fito kiyi masu sallama" bae jira me xata ce ba ya juya ya fice daga dakin, ta bi sa da wani kallon tsana, bedroom dinsa ya shiga, ba a dau lkci ba ya fito ya sauka kasa, bayan fitarsa da minti uku tayi tsaki ta mike ta sa hijab dinta ta sauko kasa, kin shigowa falon tayi ta tsaya daga bayan kujera tana masu sallama tana murmushi don gani take kmr sun ga abinda Khaleel ya mata a kitchen, tsaye ma ta samesu xa su fita, Al-ameen ya fiddo dubu goma ya ajiye gefen kujera yace "gashi amarya kiyi hkuri tunda mijin naki bae ga daman gayyata ta bikin ku ba, sae kuma wani lkci, idan kuma ya ga dama ya kawo ki inda muke to Alhmdllh" Ashnaah ta sunkuyar da kanta tana murmushi tace "Ae kam xan xo ko bae kai ni ba" Maryam tayi dariya tace "Da ko kin kyauta wllh" shi kam Khaleel bae ce komae ba ya durkusa gaban kidz din abokin nasa ya Ciro dubu biyar ya damka ma babban yace "gashi ku sha chocolate boyz, kar kuma ku ba dad din ku sae mum kun ji" dariya kawae yaran suka yi, Al ameen ya nufi kofa matarsa na biye da shi a baya yace "To Dr Khaleel mun xo mun yi xumunci sae kuma wani lkcn" Khaleel yyi murmushi yace "am so greatful frnd mu ma muna nn xuwa" Har waje bakin motarsu Khaleel ya raka su, Ashnaah kam kin fitowa tayi ta dauki kudin da Al ameen ya bata ta nufi sama, bayan kusan minti goma Khaleel ya shigo gidan ya kalli kujeran ya ga ta dauke kudin, ya haura sama xuwa dakinsa, yyi kwanciyarsa. Karfe daya Ashnaah ta idar da sllh Azahar har lkcn tana xaune kan darduman ta, ta kasa manta abinda ya faru daxu a kitchen, ko wani motsi tayi sae ta tuno scene din, hkn yasa ta kasa samun rest of mynd, ga wani yunwa da take ji kuma ta kasa sauka ta nemi abinda xata ci, mikewa tayi da kyar ta dauki electric kettle dinta ta nufi bathroom ta cire socket din washin machine ta sa na kettle din snn ta kunna ta fito, ko ba komae sae ta sha tean ta me kauri, sae da ta dauraye cup din snn ta ta Debi ruwan zafin ta dawo daki ta dauko kayan tean da har sun wuce rabi, sugar kam dama bae fi cube goma ya rage ba, ko kwakwaran kwana hudu kayan tean basu yi a dakinta ba, ta hada tean ta shanye snn tayi kwanciyarta nn da nn bacci ya dauke ta. Bude kofar ta da aka yi ya sanya ta farka a dan tsorace ta mike xaune da sauri tana kallon kofar, Khaleel ya shigo fuskarsa a daure yana mata mugun kallo yace "wa kika kira min da waya ta?" Ta dan xaro ido kmr munafuka ta ki cewa komae, ya daka mata tsawa "ba mgna nake maki ba", ta sunkuyar da kai don ko hada ido bata son yi da shi ynxu, murya can kasa tace "momyna na kira" tsawa ya kuma daka mata yace "dis shud be ur 1st nd last tym, at d first place ma me ya kai ki dakina" Ashnaah dae bata ce komae ba, ya tsaya yana mata mugun kallo can yyi kwafa ya karaso cikin dakin ya jefa wayar kan gadonta ya juya ya fice, ta bi sa da harara snn tayi tsaki can ciki, daukar wayar tayi ta Duba ta ga 5 min ago mum dinta ta kira kuma ya daga, dialing nmbrta tayi da sauri, bugu biyu aka daga cike da doki tace "momyna" mum dinta ta amsa daga daya bangaren tace "Na'am fateema ya kike" Ashnaah kmr xata yi kuka tace "lfya lau momy, ya gida" mum tace "lfya lau" Ashnaah ta dan yi jim snn tace"Abbana fa" momy tace "yana Abj" a hankali Ashnaah tace "momy in na xo baxae Kore bi ba" muryarta na rawa ta karashe mgnr, momy tace "ki bari sae in yana Abuja sae ki xo fateema," Ashnaah ta dan yi shiru nn da nn hawaye ya cika idonta a hankali tace "to momy me yasa Ashfah bata xo ba" Momy tace "kiyi hkuri Abbanku ne ya hanata xuwa, amma xata xo watarana, fatan dae kuna lfy bbu matsala ko" Ashnaah ta shiga share hawayen da ke xubo mata tace "ehh momy amma ni ban san shi ba wllh" momy tayi shiru snn a hankali tace"kiyi hkuri Allah xae maki sakayya" kasa cewa komae Ashnaah tayi, hkn yasa momy tace "to sae wani lkcn knn" Ashnaah ta gyada mata kai kmr tana ganinta hawaye na bin kuncinta a hankali tace "to ki gaida Inna" katse kiran tayi ta ajiye wayar ta shiga rusa kukan takaici, ta kai kusan minti talatin tana kuka Khaleel ya shigo dakin, kallo daya yyi mata ya dauke kansa ya karasa kan gadon ya dauki wayarsa ya fice daga dakin. Da la'asar tana xaune kan darduma ya bude dakin ta ya tsaya daga bakin kofar yace "in kin ga dama ki shirya xa ki je gaida kanwar Abbana" daga kai tayi tana kallonsa, shi kam tuni ya bar wajen, tayi tsaki tace "ba sae ka xo ka ja ni ba" gudun kar ya kuma dawo wa dakin ta shiga uku ne yasa ta mike a hankali ta fiddo kayanta ta, sae da ta fara shiga bathroom tayi wanka snn ta fito ta shirya, Karfe biyar ya kuma bude dakinta yana sanye da shadda sky blue colour, yana mata mugun kallo yace "amma baki san ke nake jira ba ko" ta mike ta dauki hijab dinta ta bi bayansa, bayan mota ta bude ta shiga abunta, ya juya xae mata mgna Suna hada ido ya kasa cewa komai yyi saurin dauke kansa ya bude driver seat ya shiga yyi warming motar suka bar gidan.
33.....
Kwance Khaleel ya samu Ashnaah kan gado, tana ganinsa ta mike xaune da sauri ya hade rae ya dauke kai yace "ki fito kiyi masu sallama" bae jira me xata ce ba ya juya ya fice daga dakin, ta bi sa da wani kallon tsana, bedroom dinsa ya shiga, ba a dau lkci ba ya fito ya sauka kasa, bayan fitarsa da minti uku tayi tsaki ta mike ta sa hijab dinta ta sauko kasa, kin shigowa falon tayi ta tsaya daga bayan kujera tana masu sallama tana murmushi don gani take kmr sun ga abinda Khaleel ya mata a kitchen, tsaye ma ta samesu xa su fita, Al-ameen ya fiddo dubu goma ya ajiye gefen kujera yace "gashi amarya kiyi hkuri tunda mijin naki bae ga daman gayyata ta bikin ku ba, sae kuma wani lkci, idan kuma ya ga dama ya kawo ki inda muke to Alhmdllh" Ashnaah ta sunkuyar da kanta tana murmushi tace "Ae kam xan xo ko bae kai ni ba" Maryam tayi dariya tace "Da ko kin kyauta wllh" shi kam Khaleel bae ce komae ba ya durkusa gaban kidz din abokin nasa ya Ciro dubu biyar ya damka ma babban yace "gashi ku sha chocolate boyz, kar kuma ku ba dad din ku sae mum kun ji" dariya kawae yaran suka yi, Al ameen ya nufi kofa matarsa na biye da shi a baya yace "To Dr Khaleel mun xo mun yi xumunci sae kuma wani lkcn" Khaleel yyi murmushi yace "am so greatful frnd mu ma muna nn xuwa" Har waje bakin motarsu Khaleel ya raka su, Ashnaah kam kin fitowa tayi ta dauki kudin da Al ameen ya bata ta nufi sama, bayan kusan minti goma Khaleel ya shigo gidan ya kalli kujeran ya ga ta dauke kudin, ya haura sama xuwa dakinsa, yyi kwanciyarsa. Karfe daya Ashnaah ta idar da sllh Azahar har lkcn tana xaune kan darduman ta, ta kasa manta abinda ya faru daxu a kitchen, ko wani motsi tayi sae ta tuno scene din, hkn yasa ta kasa samun rest of mynd, ga wani yunwa da take ji kuma ta kasa sauka ta nemi abinda xata ci, mikewa tayi da kyar ta dauki electric kettle dinta ta nufi bathroom ta cire socket din washin machine ta sa na kettle din snn ta kunna ta fito, ko ba komae sae ta sha tean ta me kauri, sae da ta dauraye cup din snn ta ta Debi ruwan zafin ta dawo daki ta dauko kayan tean da har sun wuce rabi, sugar kam dama bae fi cube goma ya rage ba, ko kwakwaran kwana hudu kayan tean basu yi a dakinta ba, ta hada tean ta shanye snn tayi kwanciyarta nn da nn bacci ya dauke ta. Bude kofar ta da aka yi ya sanya ta farka a dan tsorace ta mike xaune da sauri tana kallon kofar, Khaleel ya shigo fuskarsa a daure yana mata mugun kallo yace "wa kika kira min da waya ta?" Ta dan xaro ido kmr munafuka ta ki cewa komae, ya daka mata tsawa "ba mgna nake maki ba", ta sunkuyar da kai don ko hada ido bata son yi da shi ynxu, murya can kasa tace "momyna na kira" tsawa ya kuma daka mata yace "dis shud be ur 1st nd last tym, at d first place ma me ya kai ki dakina" Ashnaah dae bata ce komae ba, ya tsaya yana mata mugun kallo can yyi kwafa ya karaso cikin dakin ya jefa wayar kan gadonta ya juya ya fice, ta bi sa da harara snn tayi tsaki can ciki, daukar wayar tayi ta Duba ta ga 5 min ago mum dinta ta kira kuma ya daga, dialing nmbrta tayi da sauri, bugu biyu aka daga cike da doki tace "momyna" mum dinta ta amsa daga daya bangaren tace "Na'am fateema ya kike" Ashnaah kmr xata yi kuka tace "lfya lau momy, ya gida" mum tace "lfya lau" Ashnaah ta dan yi jim snn tace"Abbana fa" momy tace "yana Abj" a hankali Ashnaah tace "momy in na xo baxae Kore bi ba" muryarta na rawa ta karashe mgnr, momy tace "ki bari sae in yana Abuja sae ki xo fateema," Ashnaah ta dan yi shiru nn da nn hawaye ya cika idonta a hankali tace "to momy me yasa Ashfah bata xo ba" Momy tace "kiyi hkuri Abbanku ne ya hanata xuwa, amma xata xo watarana, fatan dae kuna lfy bbu matsala ko" Ashnaah ta shiga share hawayen da ke xubo mata tace "ehh momy amma ni ban san shi ba wllh" momy tayi shiru snn a hankali tace"kiyi hkuri Allah xae maki sakayya" kasa cewa komae Ashnaah tayi, hkn yasa momy tace "to sae wani lkcn knn" Ashnaah ta gyada mata kai kmr tana ganinta hawaye na bin kuncinta a hankali tace "to ki gaida Inna" katse kiran tayi ta ajiye wayar ta shiga rusa kukan takaici, ta kai kusan minti talatin tana kuka Khaleel ya shigo dakin, kallo daya yyi mata ya dauke kansa ya karasa kan gadon ya dauki wayarsa ya fice daga dakin. Da la'asar tana xaune kan darduma ya bude dakin ta ya tsaya daga bakin kofar yace "in kin ga dama ki shirya xa ki je gaida kanwar Abbana" daga kai tayi tana kallonsa, shi kam tuni ya bar wajen, tayi tsaki tace "ba sae ka xo ka ja ni ba" gudun kar ya kuma dawo wa dakin ta shiga uku ne yasa ta mike a hankali ta fiddo kayanta ta, sae da ta fara shiga bathroom tayi wanka snn ta fito ta shirya, Karfe biyar ya kuma bude dakinta yana sanye da shadda sky blue colour, yana mata mugun kallo yace "amma baki san ke nake jira ba ko" ta mike ta dauki hijab dinta ta bi bayansa, bayan mota ta bude ta shiga abunta, ya juya xae mata mgna Suna hada ido ya kasa cewa komai yyi saurin dauke kansa ya bude driver seat ya shiga yyi warming motar suka bar gidan.