Sashe 48
Dr Khaleel Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
67.....
Ashnaah ta ajiye wayar hannunta ta nufi kan gadonta jiki ba kwari ta kwanta tare da lumshe ido, duk ta ma rasa me ke damunta, bacci ne ya dauketa nn take. cikin bacci ta ji an bude kofarta lkci daya ta farka ta mike xaune tana kallon kofar, Ameesha ce ta shigo dakin tana kallonta tace "ba kiyi breakfast ba ga shi har tara ya wuce, baxa ki sch bne yau." Ashnaah ta kalli agogo snn tace "xan je, bari inyi wanka" Ameesha tace "OK snn ta juya ta fita" mikewa Ashnaah tayi ta nufi cikin bathroom don yin wanka, cikin riga da skirt dinta ta shirya ta dan gyara fuskarta snn ta daura dankwali ta fita, har ta fara sauka stairs sae kuma ta tsaya tana kallon kofar falonsa , juyawa tayi ta koma sama ta bude kofar ta shiga a hnkli snn ta nufi bedroom dinsa, xaune ta samesa gefen gado yana shan coffee, ya daga kai yana kallonta, ji tayi kmr ta nutse don bata san me xata ce ya kawota dakin ba bata yi tunanin idonsa biyu ba, shi dae bae ce mata komai ba ya ci gaba da shan coffen hannunsa, juyawa tayi da sauri ta nufi gaban madubinsa ya bi ta da kallo, bude drawern tayi idonta ya fara sauka kan farar takardan dake linke neatly kan dictionary ta dauki ledan maganin da xata dauka ta juya tana kallon Khaleel bbu yabo bbu fallasa tace "dama abokin ka ne yace a baka wnn idan ka tashi" kallon ledan kawae yake, hkn yasa ta hade rai ta karasa kusa da shi ta mika masa, karba yyi ya bude yana kallon magungunan snn yace "I've taken drugs ynxu, ki mayar sae anjima" ta karba ta juya ta nufi gaban madubin ta ajiye ledan, idonta ya ku ma sauka kan takardan, rufe drawern tayi ta juya tana kallonsa bbu yabo bbu fallasa tace "xan tafi sch" bai ce komae ba sai shan coffe din hannunsa yake, ta juya xata fita taji yace "ki bari sae gobe" juyawa tayi tana masa wani irin kallo tace "sbda me" ya ce "sbda bbu wnda xae kae ki" bae jira cewarta ba ya mike ya nufi bathroom, tayi tsaki ta juya ta fice daga dakin. Through out ranan Ashnaah a falo suka yini da Ameesha suna ta hiransu duk da Ashnaah hnklinta na gun kallon da take, shi kam Khaleel yana sama, har suka yi azahar Ashnaah bata ga ya sauko xuwa masallaci ba, samun kanta tayi da ce ma Ameesha baki dubo mijinki ba khadija" Ameesha dake cin abinci tace "gwara ke in kin je ba lallai ne ya gwale ki ba, daxu da na shiga Ca yyi ina damunsa bacci zae yi" Ashnaah ta tabe baki tace "ya ce maki hka bare ni karan kada miya". Har aka yi la'asar suna falo ita Ashnaah na kallo Ameesha kuma na danna waya, hudu da rabi Ameesha ta mike tace "bari in daura girki" Ashnaah tace "OK" Ameesha na shiga kitchen Ashnaah ta mike da sauri ta nufi sama, falonsa ta shiga ta karasa bedroom, kwance ta samesa ya lullube da bargo har kansa, ta dde tsaye tana kallonsa daga bisanni ta karasa gadon a hnkli ta durkusa gefensa tana kallonsa, yaye bargon tayi a hnkli suka yi ido hudu da shi ta mike da sauri xata bar wajen ya jawota ta fado jikinsa, ssae jikinsa yyi xafi, ya rungunmeta tare da lumshe ido tayi lamo jikinsa, ganin bae kyaleta ba yasa ta janye jikinta a hnkli daga nasa ta mike xaune amma ta kasa kallon cikin idonsa, murya can kasa tace "ka sha magani" girgixa mata kai yyi ta mike da sauri ta nufi gaban madubinsa ta bude ta dauko ledan maganin ta shiga ballesu kmr ynda Najeeb yace tayi, fridge ta bude ta dauko ruwa snn ta dauki cup din da ta gani kan fridge din ta bude ruwan hannunta ta dauraye cup din da shi ta xubar a bathroom snn ta kuma xubawa ta karaso kusa da shi ta durkusa tana mika masa, da kyar ya karba ya xuba maganin a baki snn ya kora da ruwa, mikewa tayi ta dauki ledan maganin ta nufi gaban madubin da shi xa ta ajiye, farar takardan daxu idonta ya kuma tozali da, hka kawae taji tana son gnin takardan meye, ko don ynda taga an mai linki, ta dauka ta shiga warware shi har ta gama snn idonta ya sauka kan dan guntun content din papern sunanta ta ga boldly a rubuce tun kan ta fara karatun, muryar Khaleel taji yace "wats dat?". Ta juya ta kallesa snn ta mayar da dubanta kan takardan, "Ni ibraheem Khaleel MD na sake ki Fateema saki daya,
biyu, har uku, Allah ya game kowa da rabonsa Ma'salam" cak komae na Ashnaah ya tsaya a lkcn tana
maimaita abinda ta gani a rubuce jikin takardan" mikewa taga khaleel yyi ya nufo ta ganin bata basa amsar tambayar sa ba don shi dae yasan bae ajiye takarda a nn ba, ta juya da sauri ta fice daga dakin, da gudu ta afka dakinta ta sa ki ta jingina jikin kofar tana mayar da numfashi, kuka ta fashe da tana kallon takardar, na farin ciki ne na bakin ciki ne ta kasa tantancewa, hawayenta ta shiga gogewa a hnkli tana murmushi lkci daya wasu sabbin hawayen na saukowa.
67.....
Ashnaah ta ajiye wayar hannunta ta nufi kan gadonta jiki ba kwari ta kwanta tare da lumshe ido, duk ta ma rasa me ke damunta, bacci ne ya dauketa nn take. cikin bacci ta ji an bude kofarta lkci daya ta farka ta mike xaune tana kallon kofar, Ameesha ce ta shigo dakin tana kallonta tace "ba kiyi breakfast ba ga shi har tara ya wuce, baxa ki sch bne yau." Ashnaah ta kalli agogo snn tace "xan je, bari inyi wanka" Ameesha tace "OK snn ta juya ta fita" mikewa Ashnaah tayi ta nufi cikin bathroom don yin wanka, cikin riga da skirt dinta ta shirya ta dan gyara fuskarta snn ta daura dankwali ta fita, har ta fara sauka stairs sae kuma ta tsaya tana kallon kofar falonsa , juyawa tayi ta koma sama ta bude kofar ta shiga a hnkli snn ta nufi bedroom dinsa, xaune ta samesa gefen gado yana shan coffee, ya daga kai yana kallonta, ji tayi kmr ta nutse don bata san me xata ce ya kawota dakin ba bata yi tunanin idonsa biyu ba, shi dae bae ce mata komai ba ya ci gaba da shan coffen hannunsa, juyawa tayi da sauri ta nufi gaban madubinsa ya bi ta da kallo, bude drawern tayi idonta ya fara sauka kan farar takardan dake linke neatly kan dictionary ta dauki ledan maganin da xata dauka ta juya tana kallon Khaleel bbu yabo bbu fallasa tace "dama abokin ka ne yace a baka wnn idan ka tashi" kallon ledan kawae yake, hkn yasa ta hade rai ta karasa kusa da shi ta mika masa, karba yyi ya bude yana kallon magungunan snn yace "I've taken drugs ynxu, ki mayar sae anjima" ta karba ta juya ta nufi gaban madubin ta ajiye ledan, idonta ya ku ma sauka kan takardan, rufe drawern tayi ta juya tana kallonsa bbu yabo bbu fallasa tace "xan tafi sch" bai ce komae ba sai shan coffe din hannunsa yake, ta juya xata fita taji yace "ki bari sae gobe" juyawa tayi tana masa wani irin kallo tace "sbda me" ya ce "sbda bbu wnda xae kae ki" bae jira cewarta ba ya mike ya nufi bathroom, tayi tsaki ta juya ta fice daga dakin. Through out ranan Ashnaah a falo suka yini da Ameesha suna ta hiransu duk da Ashnaah hnklinta na gun kallon da take, shi kam Khaleel yana sama, har suka yi azahar Ashnaah bata ga ya sauko xuwa masallaci ba, samun kanta tayi da ce ma Ameesha baki dubo mijinki ba khadija" Ameesha dake cin abinci tace "gwara ke in kin je ba lallai ne ya gwale ki ba, daxu da na shiga Ca yyi ina damunsa bacci zae yi" Ashnaah ta tabe baki tace "ya ce maki hka bare ni karan kada miya". Har aka yi la'asar suna falo ita Ashnaah na kallo Ameesha kuma na danna waya, hudu da rabi Ameesha ta mike tace "bari in daura girki" Ashnaah tace "OK" Ameesha na shiga kitchen Ashnaah ta mike da sauri ta nufi sama, falonsa ta shiga ta karasa bedroom, kwance ta samesa ya lullube da bargo har kansa, ta dde tsaye tana kallonsa daga bisanni ta karasa gadon a hnkli ta durkusa gefensa tana kallonsa, yaye bargon tayi a hnkli suka yi ido hudu da shi ta mike da sauri xata bar wajen ya jawota ta fado jikinsa, ssae jikinsa yyi xafi, ya rungunmeta tare da lumshe ido tayi lamo jikinsa, ganin bae kyaleta ba yasa ta janye jikinta a hnkli daga nasa ta mike xaune amma ta kasa kallon cikin idonsa, murya can kasa tace "ka sha magani" girgixa mata kai yyi ta mike da sauri ta nufi gaban madubinsa ta bude ta dauko ledan maganin ta shiga ballesu kmr ynda Najeeb yace tayi, fridge ta bude ta dauko ruwa snn ta dauki cup din da ta gani kan fridge din ta bude ruwan hannunta ta dauraye cup din da shi ta xubar a bathroom snn ta kuma xubawa ta karaso kusa da shi ta durkusa tana mika masa, da kyar ya karba ya xuba maganin a baki snn ya kora da ruwa, mikewa tayi ta dauki ledan maganin ta nufi gaban madubin da shi xa ta ajiye, farar takardan daxu idonta ya kuma tozali da, hka kawae taji tana son gnin takardan meye, ko don ynda taga an mai linki, ta dauka ta shiga warware shi har ta gama snn idonta ya sauka kan dan guntun content din papern sunanta ta ga boldly a rubuce tun kan ta fara karatun, muryar Khaleel taji yace "wats dat?". Ta juya ta kallesa snn ta mayar da dubanta kan takardan, "Ni ibraheem Khaleel MD na sake ki Fateema saki daya,
biyu, har uku, Allah ya game kowa da rabonsa Ma'salam" cak komae na Ashnaah ya tsaya a lkcn tana
maimaita abinda ta gani a rubuce jikin takardan" mikewa taga khaleel yyi ya nufo ta ganin bata basa amsar tambayar sa ba don shi dae yasan bae ajiye takarda a nn ba, ta juya da sauri ta fice daga dakin, da gudu ta afka dakinta ta sa ki ta jingina jikin kofar tana mayar da numfashi, kuka ta fashe da tana kallon takardar, na farin ciki ne na bakin ciki ne ta kasa tantancewa, hawayenta ta shiga gogewa a hnkli tana murmushi lkci daya wasu sabbin hawayen na saukowa.