Sashe 7
Rabiatul Addawiyya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Yawwa uncle wai da gaske ne yaya mushaffa'u yana latsa mata jiki? "Tabbas gaskiya ne amma ita d'in bata son haka hasalima tsoronshi takeji sabida har yanzu takasa manta wuyar da mariyan yarannan suka bata.
"To amma miyasa bazata hanashi ba? "Shammatanta yakeyi kuma koshi iyakar ita yake tabawa sabida yana da k"yank'yami sosai kuma yana da yana da tsoron Allah illa iyaka yana son kasancewa da ita ne ainunn kuma yana cikin jinsi masu qarfin buk'atuwa.
"Miye shi buk'atuwan uncle? Wani kallo yabita dashi sai kuma ya kauda maganar yace "Mai babban suna gyara zama insoma yi miki bayanin wacce keyi miki tsaki da kuma magen datake sanja miki launi a cikin barcinki da farken ki.
"Tam ina jinka mai kyau. "Murmushi yayi yace "kinfini komi ai mai babban suna "nikam banyarda ba "uhmm kedai bari kiji "sanda na cetoki daga zalinci 'yan uwana junnu sai na ajiyeki afilin da kikasha ruwa kika kwanta sai nakuma cetonki a hannun micijiya nan sai na d'aukeki nakaiki gidana dake k'asan teku to sanda na kaiki lokacin shiga halwata yayi sai nacewa qanwata da ta kulamin dake to shine fa take tajin haushi wai nakawo musu bi'adama cikin yanki gashinan kindameta da kukan shagwaba sabida ita ta tsani hayaniya balle sautin kuka shi yasa baruwanta da yawo ballantana ta had'u da bil'adama iyayen gajen hak'uri da hayaniya,, cewarta fa amma.
Sai ita kuma magen ta kasance matar dazan aura ce.
Da sauri Addawiyya ta katseshi tana zare idanu tace "magen!!? "Eh da ita aka had'amu amma ita ba mage bace ta dai koma mage ne don ra'ayinta in kuma taso sai ta dawo irin jinsinmu.
"Taf d'ijan, uncle lamarinku yana da ban mamaki gaskiya.
Dariya yayi yacigaba "takan biki cikin barcinki don ta tsorataki kuma ta kan fito miki azahiri sannan itace ke gilgilma miki duk domin ta tsorataki wai ita tana kishi da ke ne sai ni kuma na fidda miki jin tsoron komi aranki.
"K'uri tayi mishi tana aikin kallonshi, hura mata iskan bakinshi yayi a fuska taja numfashi ta lumshe idanunta ta bud'esu tace "uncle amma matan nan taka so kuwa ce, ta k'arshe, to ta yaya zata soma kishi dani ni ba matarka ba.
"Mai babban suna kenan, yanzu dai kinji wad'anda kika zauna tare dasu.
"Eh naji su amma baka fad'amim sunayensu ba "ita mai yi miki tsaki sunarta khadija, budurwata kuwa sunarta mabaruka.
"Kai kuma sunarka wane? "Habibullah (masoyin Allah)
"amma kam yana da dad'i sunar.
"Ni kuma nafi jin dad'in naki sunar sabida k'arfin imanin mai sunar taki da kuma jajircewan ta.
"Yawwa uncle bani labarin nata dakacemin zaka bani. 'Daga kanshi yayi ya kalli sama itama ta tabi inda yake kallon sai kawai taga wasu abubuwa masu girma kamar mutane gasu da fuka fukai suna ta shawagi kamar tsuntsaye.
'Dan matsawa kusa dashi tayi tace "uncle miye su? "Halittun Allah suke harkan gabansu kamar yarda mukeyi ni da ke.
Sai taga ya bud'e yatsunsa biyu ya nuna samar atake suka bace ya dawo da dubanshi gareta, ta matso zatayi magana ya d'aga mata hannu yace "mai babban suna kinfiye sonjin k'wam, amma nasan abinda zan miki kibari "bata rai tayi tace "nidai ina jinka bani insha.
"Kad'an zan fad'a miki k'arfin imaninta
"tam inaji.
"Ita d'in mace ce mai tsoron Allah tare da son ma'aikinsa sosai kum har cikin ruhinta son nasu ya nashe domin wata rana tana tafiya sai ta taradda da wani bawan Allah yana kiran sallah, bayan ya idar da kiran sallan sai tace da mutanen wuri wannan mutumin bai kira sallan nan domin Allah ba, sabida in yakira domin Allah to wancan dandamalin da yahau yayi kiran bazai d'aukeshi ba.
Sai mutanen wurin suka cika da mamaki maganarta ganin haka sai tace bari kugani ni inkira kuga ikon Allah aikam sai ta tafi zuwa dandamalin ta hau tasoma kiran salla batako idar da kiran sallan ba dandamalin ya watsar da ita gefe duk ta ji rauni ta miqe tace dasu kungani ko, jinjina mata sukayi suna mai cike da mamakin lamarin.
Haka nan wata rana tana sallah mak'iya Allah da mazonsa suka zuba mata micizai da kunamu sukayi ta cizonta suna harbinta amma ko gezau batayiba bama tasan anayiba sabida zuciyarta gabaki d'aya yanaga Allah ne, sahi kad'ai takeji dani lokacin don haka dakansu suka kwashe kayansu suka barta tana cigaba da ibadarta.
Tace badan aure sunar mai k'arfi bane to dabaza tayi aure ba domin bata da lokacin kula da miji sabida yawan ibadarta amma hakanan tayi aure domin ANNABIN ALLAH yayi alfahari da ita ranar sakamako.
Magabata na kwarai sunyi ittifa'k'i cewa da ace Allah SWA zai bawa mace Annabta to da Rabi'atul Addawiyya zata zamo daga cikinsu.
Kinji tak'aitacce tsoron Allah n mai sunarki.
"Allahu Akbar kabiran, lallai inada suna mai girma da matsayi, Allah nagode maka, Allah yabamu danshin Sayyada Rabi'atul Addawiyya.
"Amin ya rabbi mai babban suna.
"Nazamo tare dake ne domin k'aunar danakema mai sunarki kuma sunar kakata ce wacce ta haifi maihaifina.
"Ikon Allah, uncle to kai waya baka wannan tarihin? "Kakana na biyar shine yabani domin yayi zamani da ita lokacin
"Dafe qirji tayi zata kuma tambayarshi ya katseta da cewa "kinason sanin yarda akeyi kike samun kanki a wuri batare da kinyi tafiba ko?
"Eh inason sani "to ilmine wanda Allah yahore mana mu junnu kuma ko da nabud'e miki tunanki bazai iya da'auka ba don haka kibarshi asirrinmu ne kawai.
"Tam uncle, amma wata rana inajin maganarka akunnina kuma kana fad'amin abinda zai faru kafin ya afku, to ya akayi kasani "shima sirrine, sai dai in kuma kina son komawa cikinmu sai in fad'a miki.
Wani zabura tayi tajita tim tafad'o asamar katifan da ta kwanta.
Ta tashi zaune tayi tana matsa hannunta data bige sai kuma tasoma tunano maganganun da sukayi da unlce d'inta, dasuri tamik'e tana kallon agogon dake rataye awani k'usa taga 5:00am.
ta duba gefenta ta hango Hindu tana ta sharan barcinta ta kuma duba inda Salma take taganta kwance duk ta mamaye wurin ta turota bakin katifan aikam ta zabura zata doketa.
"Kul mai babban suna, ba kyau tashin barci da duka, ware idanunta yayi tace "uncle.
"Fito ki arollah kiyi sallah nima masallacin makka yanzu zani, yin sallah.
Da qarfi ta ambaci "Makka!!
Sai jitayi an hura mata iska ta tafi luuu.
Koda ta farka sai ganin su Abbi tayi zaune sunyi jigun jigun sun sata atsakiya, suna gani ta miqe suka soma yi mata sannu ita kam mamaki ne ya cikata tace "waye baida lafiya? "Kece auta, kin suma tun subahi sai yanzu da hantsi kika farfad'o.
Jikinta tabi da kallo taganshi duk ya jiqe d ruwa almun tasha kwara ruwa kenan.
sai tasoma tunanin mi ya sumar da ita kuma? Ganin tagaza samo amsa sai tamiqe tayo tsarki tayi arollah tagabatar da sallah safe.
Nata nan zaune ummi ta kawo mata abinci ta ci sosai tasha ruwa tayi hamdalah ga Allah sannan ta miqe tafice zuwa wurin su Salma.
*Mrs j moon*
[12/29/2017, 3:00 PM] Asma'u Seema1: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
Affuwan sisters ansami matsala a last page inda amaimakon 13~14 sai nasa 23~14. Dafatan za'ayimin kuziri.
*Ina kike mum Abdul (Bahijja, bebeelo) Wannan page naki ne domin jin dad'inki kuma Addawiyya tace tana gaisheki sosai tana sonki da qawa😝. Lallai kisani Kina zaune daram a cikin ruhina ainun*😍😘
*15 ~16*
Tana isa inda suke zaune suna ta hiransu cike da nishad'i sai ta zauna kusa da Hindu ta dubi Salma ta tabe baki ta amida hankalinta wurin mushaffa'u tace "yaya bani tarihin mai sunana inka sani inji.
"Amfaninmi tarihin zai miki? "Kai dai in kasani kabani insha kawai "nasani amma na manta sabida tun ina islamiyya aji uku wani yaro yayi tambaya sai aka fad'ama a tare.
"Uhmm to Allah yayima sauqi "Amin dai kam, hindu ta amsa tana hararan mushaffa'u.
Sosa kansa yayi ya ja tsinin hancinshi yace "to aunty da inyi mata karya ai gara in fad'amata gaskiya ta.
"To fad'amin miye buk'atuwa? "Tofa yau Rabi'a da tambayoyi kika farka kenan.
"Nidai amsamin tambayata kawai.
"bazai amsaba 'yar rainin wayau, kintafi can wurin rawar maitanki kindawo zaki damemu da fi'ili.
"Adda nice mayuwan? Ta fad'a haka idanunta cike da kwalla "Eh kefa, sabida da k'arara d'abi'unkin yanuna irin ta mayune.
"Aunty kinajinta tana son laqamin alkaba'i ko?
"Salma banson wasan banzan nan, kinko san illar maita kuwa? To Allah naqarajin kinkirata da hakan sai na saba miki.
"Tam aunty bazan qaraba "hakan shi yafi kam.
Addawiyya ta watsawa Salma harara tace kinjama kanki yau kamar na tona asirin da ke boye,;kuma kinfi kowa sanin hukuncin da Ummi zatayi miki, ciki ma harda hanaki ko...
"dalla!! banza kawai wacce bata da sirri sam, bata san rufamawa d'an uwa asiri ba, Salma ce takatseta cikin hargagi.
Dariya Addawiyya tasa tana cewa "zakiyi bayani ne in Ummi tasa kaki aloko.
Fuuuu Salma ta tashi tabar wurin, tana cewa "wallahi kika fidda zancen nan fili Allah na lahira sai yafiki jin dad'i.
mushaffa'u yabi bayanta yana kiranta amma taqi tsayawa.
Ita kam Addawiyya sai dariya take kyal kyalawa, hindu ta dubeta tace "wani sirri zaki tona na Salma? "Aunty share kawai walata nakeyi sabida tacemin mayya amma babu wani sirri.
Jan kunninta hindu tayi tace "Autan ummu baki jin magana ko? "Washh aunty wallahi inaji magana sosai, kawai Adda ce tafiye jata da fad'a, shine nikuma nake tsikananta. sakin mata kunninta tayi ta janyo kwaryan damammiyar fura dake gefe tasoma sha.
Gyara zama Addawiyya tayi tace "aunty mijinki fa yana nan bisa hanya yau zaizo neman qarin bayani akan cikin jikinki amma inaga sai gobe da hantsi zai iso nan inyasami kabarin kuna nan garin, kuma gashi naga alamar baki d'auke da komi.
Tarine yasark'e Hindu tayi tayi har saida ta amayo furan data sha.
Sai sannu Addawiyya keta jera mata, ita kam sai gyad'a kai takeyi tana cigaba da kwaro amai.
Bayan tagama Addawiyya ta d'ibo mata ruwa ta wanke bakinta da fuskanta, ita kuma ta zuba qasa ta rufe aman.
Jan hannunta hindu tayi suka fita zuwa wani wurin wata bishiya dake nesa da bukkansu.
Zama sukayi a manyan jijiyojin bishiyar, Hindu ta kama hannun Addawiyya ta runtse tace "waya sanar da ke Adnan zaizo yau?
"To amma miyasa bazata hanashi ba? "Shammatanta yakeyi kuma koshi iyakar ita yake tabawa sabida yana da k"yank'yami sosai kuma yana da yana da tsoron Allah illa iyaka yana son kasancewa da ita ne ainunn kuma yana cikin jinsi masu qarfin buk'atuwa.
"Miye shi buk'atuwan uncle? Wani kallo yabita dashi sai kuma ya kauda maganar yace "Mai babban suna gyara zama insoma yi miki bayanin wacce keyi miki tsaki da kuma magen datake sanja miki launi a cikin barcinki da farken ki.
"Tam ina jinka mai kyau. "Murmushi yayi yace "kinfini komi ai mai babban suna "nikam banyarda ba "uhmm kedai bari kiji "sanda na cetoki daga zalinci 'yan uwana junnu sai na ajiyeki afilin da kikasha ruwa kika kwanta sai nakuma cetonki a hannun micijiya nan sai na d'aukeki nakaiki gidana dake k'asan teku to sanda na kaiki lokacin shiga halwata yayi sai nacewa qanwata da ta kulamin dake to shine fa take tajin haushi wai nakawo musu bi'adama cikin yanki gashinan kindameta da kukan shagwaba sabida ita ta tsani hayaniya balle sautin kuka shi yasa baruwanta da yawo ballantana ta had'u da bil'adama iyayen gajen hak'uri da hayaniya,, cewarta fa amma.
Sai ita kuma magen ta kasance matar dazan aura ce.
Da sauri Addawiyya ta katseshi tana zare idanu tace "magen!!? "Eh da ita aka had'amu amma ita ba mage bace ta dai koma mage ne don ra'ayinta in kuma taso sai ta dawo irin jinsinmu.
"Taf d'ijan, uncle lamarinku yana da ban mamaki gaskiya.
Dariya yayi yacigaba "takan biki cikin barcinki don ta tsorataki kuma ta kan fito miki azahiri sannan itace ke gilgilma miki duk domin ta tsorataki wai ita tana kishi da ke ne sai ni kuma na fidda miki jin tsoron komi aranki.
"K'uri tayi mishi tana aikin kallonshi, hura mata iskan bakinshi yayi a fuska taja numfashi ta lumshe idanunta ta bud'esu tace "uncle amma matan nan taka so kuwa ce, ta k'arshe, to ta yaya zata soma kishi dani ni ba matarka ba.
"Mai babban suna kenan, yanzu dai kinji wad'anda kika zauna tare dasu.
"Eh naji su amma baka fad'amim sunayensu ba "ita mai yi miki tsaki sunarta khadija, budurwata kuwa sunarta mabaruka.
"Kai kuma sunarka wane? "Habibullah (masoyin Allah)
"amma kam yana da dad'i sunar.
"Ni kuma nafi jin dad'in naki sunar sabida k'arfin imanin mai sunar taki da kuma jajircewan ta.
"Yawwa uncle bani labarin nata dakacemin zaka bani. 'Daga kanshi yayi ya kalli sama itama ta tabi inda yake kallon sai kawai taga wasu abubuwa masu girma kamar mutane gasu da fuka fukai suna ta shawagi kamar tsuntsaye.
'Dan matsawa kusa dashi tayi tace "uncle miye su? "Halittun Allah suke harkan gabansu kamar yarda mukeyi ni da ke.
Sai taga ya bud'e yatsunsa biyu ya nuna samar atake suka bace ya dawo da dubanshi gareta, ta matso zatayi magana ya d'aga mata hannu yace "mai babban suna kinfiye sonjin k'wam, amma nasan abinda zan miki kibari "bata rai tayi tace "nidai ina jinka bani insha.
"Kad'an zan fad'a miki k'arfin imaninta
"tam inaji.
"Ita d'in mace ce mai tsoron Allah tare da son ma'aikinsa sosai kum har cikin ruhinta son nasu ya nashe domin wata rana tana tafiya sai ta taradda da wani bawan Allah yana kiran sallah, bayan ya idar da kiran sallan sai tace da mutanen wuri wannan mutumin bai kira sallan nan domin Allah ba, sabida in yakira domin Allah to wancan dandamalin da yahau yayi kiran bazai d'aukeshi ba.
Sai mutanen wurin suka cika da mamaki maganarta ganin haka sai tace bari kugani ni inkira kuga ikon Allah aikam sai ta tafi zuwa dandamalin ta hau tasoma kiran salla batako idar da kiran sallan ba dandamalin ya watsar da ita gefe duk ta ji rauni ta miqe tace dasu kungani ko, jinjina mata sukayi suna mai cike da mamakin lamarin.
Haka nan wata rana tana sallah mak'iya Allah da mazonsa suka zuba mata micizai da kunamu sukayi ta cizonta suna harbinta amma ko gezau batayiba bama tasan anayiba sabida zuciyarta gabaki d'aya yanaga Allah ne, sahi kad'ai takeji dani lokacin don haka dakansu suka kwashe kayansu suka barta tana cigaba da ibadarta.
Tace badan aure sunar mai k'arfi bane to dabaza tayi aure ba domin bata da lokacin kula da miji sabida yawan ibadarta amma hakanan tayi aure domin ANNABIN ALLAH yayi alfahari da ita ranar sakamako.
Magabata na kwarai sunyi ittifa'k'i cewa da ace Allah SWA zai bawa mace Annabta to da Rabi'atul Addawiyya zata zamo daga cikinsu.
Kinji tak'aitacce tsoron Allah n mai sunarki.
"Allahu Akbar kabiran, lallai inada suna mai girma da matsayi, Allah nagode maka, Allah yabamu danshin Sayyada Rabi'atul Addawiyya.
"Amin ya rabbi mai babban suna.
"Nazamo tare dake ne domin k'aunar danakema mai sunarki kuma sunar kakata ce wacce ta haifi maihaifina.
"Ikon Allah, uncle to kai waya baka wannan tarihin? "Kakana na biyar shine yabani domin yayi zamani da ita lokacin
"Dafe qirji tayi zata kuma tambayarshi ya katseta da cewa "kinason sanin yarda akeyi kike samun kanki a wuri batare da kinyi tafiba ko?
"Eh inason sani "to ilmine wanda Allah yahore mana mu junnu kuma ko da nabud'e miki tunanki bazai iya da'auka ba don haka kibarshi asirrinmu ne kawai.
"Tam uncle, amma wata rana inajin maganarka akunnina kuma kana fad'amin abinda zai faru kafin ya afku, to ya akayi kasani "shima sirrine, sai dai in kuma kina son komawa cikinmu sai in fad'a miki.
Wani zabura tayi tajita tim tafad'o asamar katifan da ta kwanta.
Ta tashi zaune tayi tana matsa hannunta data bige sai kuma tasoma tunano maganganun da sukayi da unlce d'inta, dasuri tamik'e tana kallon agogon dake rataye awani k'usa taga 5:00am.
ta duba gefenta ta hango Hindu tana ta sharan barcinta ta kuma duba inda Salma take taganta kwance duk ta mamaye wurin ta turota bakin katifan aikam ta zabura zata doketa.
"Kul mai babban suna, ba kyau tashin barci da duka, ware idanunta yayi tace "uncle.
"Fito ki arollah kiyi sallah nima masallacin makka yanzu zani, yin sallah.
Da qarfi ta ambaci "Makka!!
Sai jitayi an hura mata iska ta tafi luuu.
Koda ta farka sai ganin su Abbi tayi zaune sunyi jigun jigun sun sata atsakiya, suna gani ta miqe suka soma yi mata sannu ita kam mamaki ne ya cikata tace "waye baida lafiya? "Kece auta, kin suma tun subahi sai yanzu da hantsi kika farfad'o.
Jikinta tabi da kallo taganshi duk ya jiqe d ruwa almun tasha kwara ruwa kenan.
sai tasoma tunanin mi ya sumar da ita kuma? Ganin tagaza samo amsa sai tamiqe tayo tsarki tayi arollah tagabatar da sallah safe.
Nata nan zaune ummi ta kawo mata abinci ta ci sosai tasha ruwa tayi hamdalah ga Allah sannan ta miqe tafice zuwa wurin su Salma.
*Mrs j moon*
[12/29/2017, 3:00 PM] Asma'u Seema1: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
Affuwan sisters ansami matsala a last page inda amaimakon 13~14 sai nasa 23~14. Dafatan za'ayimin kuziri.
*Ina kike mum Abdul (Bahijja, bebeelo) Wannan page naki ne domin jin dad'inki kuma Addawiyya tace tana gaisheki sosai tana sonki da qawa😝. Lallai kisani Kina zaune daram a cikin ruhina ainun*😍😘
*15 ~16*
Tana isa inda suke zaune suna ta hiransu cike da nishad'i sai ta zauna kusa da Hindu ta dubi Salma ta tabe baki ta amida hankalinta wurin mushaffa'u tace "yaya bani tarihin mai sunana inka sani inji.
"Amfaninmi tarihin zai miki? "Kai dai in kasani kabani insha kawai "nasani amma na manta sabida tun ina islamiyya aji uku wani yaro yayi tambaya sai aka fad'ama a tare.
"Uhmm to Allah yayima sauqi "Amin dai kam, hindu ta amsa tana hararan mushaffa'u.
Sosa kansa yayi ya ja tsinin hancinshi yace "to aunty da inyi mata karya ai gara in fad'amata gaskiya ta.
"To fad'amin miye buk'atuwa? "Tofa yau Rabi'a da tambayoyi kika farka kenan.
"Nidai amsamin tambayata kawai.
"bazai amsaba 'yar rainin wayau, kintafi can wurin rawar maitanki kindawo zaki damemu da fi'ili.
"Adda nice mayuwan? Ta fad'a haka idanunta cike da kwalla "Eh kefa, sabida da k'arara d'abi'unkin yanuna irin ta mayune.
"Aunty kinajinta tana son laqamin alkaba'i ko?
"Salma banson wasan banzan nan, kinko san illar maita kuwa? To Allah naqarajin kinkirata da hakan sai na saba miki.
"Tam aunty bazan qaraba "hakan shi yafi kam.
Addawiyya ta watsawa Salma harara tace kinjama kanki yau kamar na tona asirin da ke boye,;kuma kinfi kowa sanin hukuncin da Ummi zatayi miki, ciki ma harda hanaki ko...
"dalla!! banza kawai wacce bata da sirri sam, bata san rufamawa d'an uwa asiri ba, Salma ce takatseta cikin hargagi.
Dariya Addawiyya tasa tana cewa "zakiyi bayani ne in Ummi tasa kaki aloko.
Fuuuu Salma ta tashi tabar wurin, tana cewa "wallahi kika fidda zancen nan fili Allah na lahira sai yafiki jin dad'i.
mushaffa'u yabi bayanta yana kiranta amma taqi tsayawa.
Ita kam Addawiyya sai dariya take kyal kyalawa, hindu ta dubeta tace "wani sirri zaki tona na Salma? "Aunty share kawai walata nakeyi sabida tacemin mayya amma babu wani sirri.
Jan kunninta hindu tayi tace "Autan ummu baki jin magana ko? "Washh aunty wallahi inaji magana sosai, kawai Adda ce tafiye jata da fad'a, shine nikuma nake tsikananta. sakin mata kunninta tayi ta janyo kwaryan damammiyar fura dake gefe tasoma sha.
Gyara zama Addawiyya tayi tace "aunty mijinki fa yana nan bisa hanya yau zaizo neman qarin bayani akan cikin jikinki amma inaga sai gobe da hantsi zai iso nan inyasami kabarin kuna nan garin, kuma gashi naga alamar baki d'auke da komi.
Tarine yasark'e Hindu tayi tayi har saida ta amayo furan data sha.
Sai sannu Addawiyya keta jera mata, ita kam sai gyad'a kai takeyi tana cigaba da kwaro amai.
Bayan tagama Addawiyya ta d'ibo mata ruwa ta wanke bakinta da fuskanta, ita kuma ta zuba qasa ta rufe aman.
Jan hannunta hindu tayi suka fita zuwa wani wurin wata bishiya dake nesa da bukkansu.
Zama sukayi a manyan jijiyojin bishiyar, Hindu ta kama hannun Addawiyya ta runtse tace "waya sanar da ke Adnan zaizo yau?