Sashe 29
Rabiatul Addawiyya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsawon lokaci ya d'auka yana abu 1 kuma cikin ikon Allah sai tadaina jin sanyi, tayi lamo a jikinsa ganin haka yasa ya bud'e su kad'an, yaga tayi barci sai lokaci ya lura da kayan ruwanta a fili suke, jim yayi yana qaremusu kallo cike da sha'awar su, ya kai hannunsa kansu yana shafawa asannu sannu tare da lumshe idanunsa.
Afili ya furta "Allah kabani lafiya na biyawa wannan cikakiyar yarinyar buqatarta, donshi tunaninsa dire ce ta dameta har ta fad'a cikin wannan yanayin.
Xuwa can ya koma ya kwantar da face d'inshi tsakanin boobs d'inta tare da lumshe idanu yana mai jin wani yarrr yarrr cikin jininsa, bai jimaba shima barci yayi gaba dashi, bako tuna saqon da Abba ya turoshi d'auka ba, shine daliline ma dawowarshi har zai wuce yaji yana son ganin beauty d'insa duk da bata mishi rai datayi daren jiya, ashe da rabon zai risketa cikin halin damuwa ne haka.
"Uncle haka dama kake da iya cin zalin? Tafad'a cike da shagwaba.
Dariya yasaka mata sosai ta bata rai tayi bakinta a ture ta kuma cewa "inaga kasheni kasoyi da sanyi, bakaji yarda nakejin dhigarsa ba har cikin bargona kamar ana bud'esu ana ziraramin ruwan qanqara.
"Mai babban suna kin batamin rai ne sosai, tayarda inayi miki magana kina maidamin da martani cikin tsawa har dacewa baruwanki dani shine na yanke shawaran bari na horaki koda nan gaba in kin tuna baza ki kumamin haka ba.
Kamar zatayi kuka tace "to kayi haquri insha Allah bazan qaraba fushin abinda ya Ali yayimin ne ya shafeka.
"Nima bazan kuma cutar dakeba mai babban suna kiyimin affuwa, wannan ma danayi duk yabi yadameni ga khadijata nan sai fushi take dani wai nayi mugunta abinda ba halina bane kuma wai narasa inda zanyi sai akanki.
Shiru tayi tana kallon inda yake nuna mata da hannunsa can ta hango wata budurwa zaune akujera wasu mata gewaye da ita da alama fadanci sukeyi, suna had'a idanu da ita tasakar mata murmushi tare da d'ago mata hannu, itama hakan ta maida mata da martani sannan tajuyo tace da uncle "yaushe zakuyi aure ne da juna?
"Ankusa mai babban sun, dafatan zakixo bikinmu ko? "Uhmm kanaso acigaba da cemin jinsin junnu kenan? "Eh, inaso indama da dayarda zanyi ki koma jinsinmu ai da tuni nayi kinkoma cikinmu da zama.
Wani zabura tayi tare da miqewa tana cewa "uncle inaga yanzu kadaina bani kulawa kamar da.
Dawo da ita yayi ya zaunar, ta fizge hannunta tana hararanshi murmushi ya saki yace "affuwan matar Aliyu Haydar.
murmushi ta saki tare da gyara zama tace "uncle sanar dani gaskiyan zancen danaji Ya Ali yanayi da Hajja.
"Uhmm mai babban suna kinfayi alqawarin bazaki kuma tambayata maganar laluran Ali ba.
Dafe goshinta tayi tana mai furtan"oh!! sam na manta, to barshi kawai.
"Anqi a barin sai nafad'a, kafeshi tayi da idanunta tare da baza ears.
Ya koma serious sosai sannan yasoma magana "mai babban suna abinda kikaji yana fad'a hakane tabbas baya da qarfin dazai iya saduwar aure dake kuma shine yasa kakarsa ta matsa sai yayi aure sabida ya sanar da ita laluranshi abinda yayi ta boyarshi tsawon lokaci, duk don ya gane ko abin da gaskiya ne.
Bari kiji yarda yakejin laluran... halittanshi ne yake komawa qarami ya kuma sirance sannan wata zubin ya nad'e ya kom ciki to in yayi haka shine yake yawanjin ciwon mara da kuma son kasancewa da mace. Ada nayi tunanin gimbiya zuhfa ce take maida mishi da halitta haka sai gashi yanzu bata tare dashi amma still yana fuskanta hakan.
Cikin zubar hawaye tace "uncle to baije hospital bane? Yaje mai babbn suna sai dai har yanzu basuyi nasara ba kuma kakarshi tana amso mishi na gargajiya shima bawani sauqi sai na Allah.
"Ikon Allah sai kallo, to yanzu uncle miye mafita? Jim yayi yana tunani zuwa can yace "zan nemi gimbiya zuhfa na tuntubeta naji intana da sa hannu cikin lamarin to ta taimaka tacire ko yasami lafiya in kuma haka Allah ya halicceshi to bamu da mafita sai abinda Allah SWA ya wanzar donmin shi cuta lokaci d'aya yake shigar bawa amma warakarsa sai a sannu, to muna fatan samun warakar cikin amincin Allah.
Nisawa tayi jikinta duk yayi sanyi tace "Allah yakawo mana mafita cikin lokaci qanqani
"Amin mai babban suna, uhmm wata yarinya ta qosa tafad'a cikin kogin amarci, yafad'a hakan cike da zolaya.
Saurin rufe fuskanta tayi tana mai cewa "wallahi banson haka uncle "to nabari, yanzu dai sai ki daina fushi dashi "uhmm Allah uncle sai nayi, sabida tun kafin muyi aure yakamata yasanar dani "mai babban suna yana gudun kada kiqi amincewa dashi ne lokacin "to lokavin da mukayi aure fa? "Shima tsoronsa kada kiqi zama da shine "uhmm to yanzu da yake son rabuwa dani fa "bazai iyaba fad'a kawai yakeyi ganin kamar yana zalintarki na rashin baki hakkinki da yagaza yi.
Kauda face d'inta tayi gefe tana qunquni.
Dariya Habibullah yayi sosai yace "kinganki ko? baza ki daina fad'amin magana bako? Cike da shagwaba tace "cewa fa nayi banson zance kwanciyar nan, kabari "to nabari shi kenan ko? Nodding kanta tayi tana dariya qasa qasa.
Mai babban suna koma duniyarku kinji nima natafi tamu duniyar, yana gama fad'an haka yazama haske ya bace.
Asannu tasoma bud'e idanunta har ta bud'esu tar, jin kamar qirjinta yana mata zafi yasa tamiqa hannunta ta sauke shi bisa kan Haydar d'an zabura tayi abinda ya hayfar da farkawarshi ya zuba mata idanu tayi saurin kulle nata murmushi yayi kad'an ya d'ago ya kai face d'insa daf danata yace "ya sanyin hope yabari yanzu ko da saura?
Tura bakinta tayi taqi cewa komi, fidda finger d'insa 1 yayi yasoma zagaye mata baki da sauri ta bud'e idanunta tare da tureshi daga jikinta tana cewa "ni ka d'agani duk kabi ka taramin gajiya.
Dariya ya saki tare da sauka daga gadon, itama saukan tayi tana miqa ganin ya kafeta da idanu yasa ta dubi kan ganin ta zir sai panta ta kwalla qara ta fad'a bed tare da rufe jikinta ruf da blanket.
Dariya abin yabashi sosai, cikin dariyan ya shige bathroom, har yafito tana qudundune shirya wa yayi ya fice batare da yakuma kulata ba amma tanajin sautin dariyarshi qasa qasa.
Yana fita ta diro tamurza key a qofarta ta isa gaban mirror tana kallon kanta sai kuma tayi saurin duqawa qasa ta tura kanta tsakanin cinyoyinta, "ya ilahi yariga da yagama ganina tsaf yan,, ta furta cike dajin kunya.
zuwa can kuma ta miqe ta nufi toilet da gudu.
Yinin ranar a d'aki tayi shi taqi fitowa parlor wai ita kunyar kada su had'u da haydar takeyi, kuma tana da aji ranar amma taqi zuwa sam.
Haka tayi tajin motsinsa don bai kuma fita ko ina ba shima, ga yunwa tanaji amma taqi fita tasami abinda zara ci, sai bayan la'asar taji fitarsa sannan tafito sad'af2 kamar wata mai laifi tanufi part d'in Hindu, acan taci abinci kuma bata baro part d'in ba sai bayan sallar isha'i.
Tana fitowa zata koma part d'inra taci karo da Hameed, qin tsayawa tayi duk da tanaji yana yi mata magana.
bayanta yabiyo suka iso har cikin parlor n tare.
Haydar suka samu zaune yana cin take away, kallansu yayi na 'yan daqiqa sannan yace "haskena zo kiyi aikin lada, kallonshi tayi ya gyada kai "oya taho kiyi feeding d'in mijinki, cikin dibara ta cilla mishi harara yana 'yar murmushi yataso ya kama hannunta ya zaunar samar cinyarshi tare da kai bakinsa daf da kunninta yana yimata magana.
Kunya kamar me taji tana son tashi amma ya saka hannunsa a qugunta ya riqe gam, hakanan ta zauna amma takasa kallon inda Hameed yake tsaye.
"Uhmm yayi masoyan asali, to kuyi abinku nima nan da 1 week zan wuce gori ai. Hameed yace dasu haka.
Harara haydar ya cilla mishi yaja baya yana dariya tare da nuna Addawiyya yace "Allah sai kinsani in muka had'u, wato kinsan soyayya kike muradi yin shine ina yimiki magana kika mai dani washa hana gashin baki ba geme ko?
Sauke kanta tayi bisa kafad'an Haydar ta amsa "baruwanmu dakai tunda aure yasoma sanja ka, ace mukwana gida 1 mutashi amma baza muganka ba sai dace irin haka.
Zama yayi yana sosa kansa cike da jin kunyarta yace "ayimin affuwa hidmace tayimin yawa wallahi kitambayi mijinki kiji.
Kallo Haydar tayi ya kashe mata 1 eye tare da d'aga mata gira, da sauri ta sauka daga jikinsa tanufi room d'inta daf dazata shiga ta juyo tace "kada kadamu d'an qanina na yi maka uziri, tashige ciki da sauri domin gujewa kallon dake cikin idanun Haydar wanda yake saukar mata da kasala sosai.
Duk dariya suka kwashe dashi mara dashi, tanajinsu itama dariyan tayi tana mai furta "Allah ka barmu tare da juna har izuwa qarshen rayuwarmu.
Haydar da Hameed kuwa tare suka qarasa cin food d'in sannan suka d'ora da zancen yarda bikin zai kasance, sai after 10pm Hameed yayi masa ya fice.
Tana kwance cikin kayar barcin mai laushi riga da wando, chatting takeyi dasu maryam tana ganin ya shigo tayi sauri rufe data.
zaunawa yayi gefen bed tare da kamo hannunta yasoma muzawa ahankali, rintse eyes d'inta tayi tana maijin wani abu yana hawo bisa kanta zuwa dukkanin parts d'in jikinta.
ganin yanayin data shiga sai yayi saurin sakinta ya sunkuyar da kansa qasa yana maijin wani d'aci cikin maqoshinsa, sosai take bashi tausayi yasan duk sanda ya rabeta tanajin feeling amma domin adalci irin nata bata taba nuna mishi rashin yarda ba, "Allah kabani lafiya in ina darabon samunsa.
Can qasan maqoshi ta amsa da "Amin ya rabbi.
Kallon mamaki ya sauke mata sai kuma ya haye bed d'in sosai ya kamota ya miqar zaune ya mannata da qirjinsa tare dayin gyaran murya yasoma magana a natse....
*mrs j moon*
[1/28, 8:39 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*42*
"Rabi'atul Addawiyya kimin affuwa don Allah, ki agazamin ki zauna dani, kada ki gujeni, inkika gujeni tabbas zuciyata zata buga, ina roqonki domin soyayyarki da fiyayyan halitta Annabin rahama S.A.W Ki haquri da matsalata ki zauna dani kinji?
Shiru tayi masa tana aikin kallonshi bako qiftawa.
Afili ya furta "Allah kabani lafiya na biyawa wannan cikakiyar yarinyar buqatarta, donshi tunaninsa dire ce ta dameta har ta fad'a cikin wannan yanayin.
Xuwa can ya koma ya kwantar da face d'inshi tsakanin boobs d'inta tare da lumshe idanu yana mai jin wani yarrr yarrr cikin jininsa, bai jimaba shima barci yayi gaba dashi, bako tuna saqon da Abba ya turoshi d'auka ba, shine daliline ma dawowarshi har zai wuce yaji yana son ganin beauty d'insa duk da bata mishi rai datayi daren jiya, ashe da rabon zai risketa cikin halin damuwa ne haka.
"Uncle haka dama kake da iya cin zalin? Tafad'a cike da shagwaba.
Dariya yasaka mata sosai ta bata rai tayi bakinta a ture ta kuma cewa "inaga kasheni kasoyi da sanyi, bakaji yarda nakejin dhigarsa ba har cikin bargona kamar ana bud'esu ana ziraramin ruwan qanqara.
"Mai babban suna kin batamin rai ne sosai, tayarda inayi miki magana kina maidamin da martani cikin tsawa har dacewa baruwanki dani shine na yanke shawaran bari na horaki koda nan gaba in kin tuna baza ki kumamin haka ba.
Kamar zatayi kuka tace "to kayi haquri insha Allah bazan qaraba fushin abinda ya Ali yayimin ne ya shafeka.
"Nima bazan kuma cutar dakeba mai babban suna kiyimin affuwa, wannan ma danayi duk yabi yadameni ga khadijata nan sai fushi take dani wai nayi mugunta abinda ba halina bane kuma wai narasa inda zanyi sai akanki.
Shiru tayi tana kallon inda yake nuna mata da hannunsa can ta hango wata budurwa zaune akujera wasu mata gewaye da ita da alama fadanci sukeyi, suna had'a idanu da ita tasakar mata murmushi tare da d'ago mata hannu, itama hakan ta maida mata da martani sannan tajuyo tace da uncle "yaushe zakuyi aure ne da juna?
"Ankusa mai babban sun, dafatan zakixo bikinmu ko? "Uhmm kanaso acigaba da cemin jinsin junnu kenan? "Eh, inaso indama da dayarda zanyi ki koma jinsinmu ai da tuni nayi kinkoma cikinmu da zama.
Wani zabura tayi tare da miqewa tana cewa "uncle inaga yanzu kadaina bani kulawa kamar da.
Dawo da ita yayi ya zaunar, ta fizge hannunta tana hararanshi murmushi ya saki yace "affuwan matar Aliyu Haydar.
murmushi ta saki tare da gyara zama tace "uncle sanar dani gaskiyan zancen danaji Ya Ali yanayi da Hajja.
"Uhmm mai babban suna kinfayi alqawarin bazaki kuma tambayata maganar laluran Ali ba.
Dafe goshinta tayi tana mai furtan"oh!! sam na manta, to barshi kawai.
"Anqi a barin sai nafad'a, kafeshi tayi da idanunta tare da baza ears.
Ya koma serious sosai sannan yasoma magana "mai babban suna abinda kikaji yana fad'a hakane tabbas baya da qarfin dazai iya saduwar aure dake kuma shine yasa kakarsa ta matsa sai yayi aure sabida ya sanar da ita laluranshi abinda yayi ta boyarshi tsawon lokaci, duk don ya gane ko abin da gaskiya ne.
Bari kiji yarda yakejin laluran... halittanshi ne yake komawa qarami ya kuma sirance sannan wata zubin ya nad'e ya kom ciki to in yayi haka shine yake yawanjin ciwon mara da kuma son kasancewa da mace. Ada nayi tunanin gimbiya zuhfa ce take maida mishi da halitta haka sai gashi yanzu bata tare dashi amma still yana fuskanta hakan.
Cikin zubar hawaye tace "uncle to baije hospital bane? Yaje mai babbn suna sai dai har yanzu basuyi nasara ba kuma kakarshi tana amso mishi na gargajiya shima bawani sauqi sai na Allah.
"Ikon Allah sai kallo, to yanzu uncle miye mafita? Jim yayi yana tunani zuwa can yace "zan nemi gimbiya zuhfa na tuntubeta naji intana da sa hannu cikin lamarin to ta taimaka tacire ko yasami lafiya in kuma haka Allah ya halicceshi to bamu da mafita sai abinda Allah SWA ya wanzar donmin shi cuta lokaci d'aya yake shigar bawa amma warakarsa sai a sannu, to muna fatan samun warakar cikin amincin Allah.
Nisawa tayi jikinta duk yayi sanyi tace "Allah yakawo mana mafita cikin lokaci qanqani
"Amin mai babban suna, uhmm wata yarinya ta qosa tafad'a cikin kogin amarci, yafad'a hakan cike da zolaya.
Saurin rufe fuskanta tayi tana mai cewa "wallahi banson haka uncle "to nabari, yanzu dai sai ki daina fushi dashi "uhmm Allah uncle sai nayi, sabida tun kafin muyi aure yakamata yasanar dani "mai babban suna yana gudun kada kiqi amincewa dashi ne lokacin "to lokavin da mukayi aure fa? "Shima tsoronsa kada kiqi zama da shine "uhmm to yanzu da yake son rabuwa dani fa "bazai iyaba fad'a kawai yakeyi ganin kamar yana zalintarki na rashin baki hakkinki da yagaza yi.
Kauda face d'inta tayi gefe tana qunquni.
Dariya Habibullah yayi sosai yace "kinganki ko? baza ki daina fad'amin magana bako? Cike da shagwaba tace "cewa fa nayi banson zance kwanciyar nan, kabari "to nabari shi kenan ko? Nodding kanta tayi tana dariya qasa qasa.
Mai babban suna koma duniyarku kinji nima natafi tamu duniyar, yana gama fad'an haka yazama haske ya bace.
Asannu tasoma bud'e idanunta har ta bud'esu tar, jin kamar qirjinta yana mata zafi yasa tamiqa hannunta ta sauke shi bisa kan Haydar d'an zabura tayi abinda ya hayfar da farkawarshi ya zuba mata idanu tayi saurin kulle nata murmushi yayi kad'an ya d'ago ya kai face d'insa daf danata yace "ya sanyin hope yabari yanzu ko da saura?
Tura bakinta tayi taqi cewa komi, fidda finger d'insa 1 yayi yasoma zagaye mata baki da sauri ta bud'e idanunta tare da tureshi daga jikinta tana cewa "ni ka d'agani duk kabi ka taramin gajiya.
Dariya ya saki tare da sauka daga gadon, itama saukan tayi tana miqa ganin ya kafeta da idanu yasa ta dubi kan ganin ta zir sai panta ta kwalla qara ta fad'a bed tare da rufe jikinta ruf da blanket.
Dariya abin yabashi sosai, cikin dariyan ya shige bathroom, har yafito tana qudundune shirya wa yayi ya fice batare da yakuma kulata ba amma tanajin sautin dariyarshi qasa qasa.
Yana fita ta diro tamurza key a qofarta ta isa gaban mirror tana kallon kanta sai kuma tayi saurin duqawa qasa ta tura kanta tsakanin cinyoyinta, "ya ilahi yariga da yagama ganina tsaf yan,, ta furta cike dajin kunya.
zuwa can kuma ta miqe ta nufi toilet da gudu.
Yinin ranar a d'aki tayi shi taqi fitowa parlor wai ita kunyar kada su had'u da haydar takeyi, kuma tana da aji ranar amma taqi zuwa sam.
Haka tayi tajin motsinsa don bai kuma fita ko ina ba shima, ga yunwa tanaji amma taqi fita tasami abinda zara ci, sai bayan la'asar taji fitarsa sannan tafito sad'af2 kamar wata mai laifi tanufi part d'in Hindu, acan taci abinci kuma bata baro part d'in ba sai bayan sallar isha'i.
Tana fitowa zata koma part d'inra taci karo da Hameed, qin tsayawa tayi duk da tanaji yana yi mata magana.
bayanta yabiyo suka iso har cikin parlor n tare.
Haydar suka samu zaune yana cin take away, kallansu yayi na 'yan daqiqa sannan yace "haskena zo kiyi aikin lada, kallonshi tayi ya gyada kai "oya taho kiyi feeding d'in mijinki, cikin dibara ta cilla mishi harara yana 'yar murmushi yataso ya kama hannunta ya zaunar samar cinyarshi tare da kai bakinsa daf da kunninta yana yimata magana.
Kunya kamar me taji tana son tashi amma ya saka hannunsa a qugunta ya riqe gam, hakanan ta zauna amma takasa kallon inda Hameed yake tsaye.
"Uhmm yayi masoyan asali, to kuyi abinku nima nan da 1 week zan wuce gori ai. Hameed yace dasu haka.
Harara haydar ya cilla mishi yaja baya yana dariya tare da nuna Addawiyya yace "Allah sai kinsani in muka had'u, wato kinsan soyayya kike muradi yin shine ina yimiki magana kika mai dani washa hana gashin baki ba geme ko?
Sauke kanta tayi bisa kafad'an Haydar ta amsa "baruwanmu dakai tunda aure yasoma sanja ka, ace mukwana gida 1 mutashi amma baza muganka ba sai dace irin haka.
Zama yayi yana sosa kansa cike da jin kunyarta yace "ayimin affuwa hidmace tayimin yawa wallahi kitambayi mijinki kiji.
Kallo Haydar tayi ya kashe mata 1 eye tare da d'aga mata gira, da sauri ta sauka daga jikinsa tanufi room d'inta daf dazata shiga ta juyo tace "kada kadamu d'an qanina na yi maka uziri, tashige ciki da sauri domin gujewa kallon dake cikin idanun Haydar wanda yake saukar mata da kasala sosai.
Duk dariya suka kwashe dashi mara dashi, tanajinsu itama dariyan tayi tana mai furta "Allah ka barmu tare da juna har izuwa qarshen rayuwarmu.
Haydar da Hameed kuwa tare suka qarasa cin food d'in sannan suka d'ora da zancen yarda bikin zai kasance, sai after 10pm Hameed yayi masa ya fice.
Tana kwance cikin kayar barcin mai laushi riga da wando, chatting takeyi dasu maryam tana ganin ya shigo tayi sauri rufe data.
zaunawa yayi gefen bed tare da kamo hannunta yasoma muzawa ahankali, rintse eyes d'inta tayi tana maijin wani abu yana hawo bisa kanta zuwa dukkanin parts d'in jikinta.
ganin yanayin data shiga sai yayi saurin sakinta ya sunkuyar da kansa qasa yana maijin wani d'aci cikin maqoshinsa, sosai take bashi tausayi yasan duk sanda ya rabeta tanajin feeling amma domin adalci irin nata bata taba nuna mishi rashin yarda ba, "Allah kabani lafiya in ina darabon samunsa.
Can qasan maqoshi ta amsa da "Amin ya rabbi.
Kallon mamaki ya sauke mata sai kuma ya haye bed d'in sosai ya kamota ya miqar zaune ya mannata da qirjinsa tare dayin gyaran murya yasoma magana a natse....
*mrs j moon*
[1/28, 8:39 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*42*
"Rabi'atul Addawiyya kimin affuwa don Allah, ki agazamin ki zauna dani, kada ki gujeni, inkika gujeni tabbas zuciyata zata buga, ina roqonki domin soyayyarki da fiyayyan halitta Annabin rahama S.A.W Ki haquri da matsalata ki zauna dani kinji?
Shiru tayi masa tana aikin kallonshi bako qiftawa.