Sashe 36
Rabiatul Addawiyya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Banza tayi mishi sabida taya zai ganta anan wuri amma ya tsaya yi mata tambayar rainin wayau irin haka.
Tanajin murmushin da yasaki mai sauti ya matsa gaban motar ya bud'e yayi 'yan tabe tabensa sai ya koma motarshi da sauri ya dawo yacigaba da abinda keyi duk tana jinsa kuma taqi motsawa zuwa can ya dawo wurinta yace "d'anyiwa motar key mugani, bata musaba tayi ai kam cikin sa'a sai gashi ta tashi.
Cike dajin kunya ta fito ta russuna tace dashi "nogode, nawa zan biya? "Kai kai haba mai kyau ai banyi don ki biyani ba.
Murmushi tayi batare datace komi ba tashiga tayi gaba tana ganin yana tsaida ita amma sai tayi kamar bata ganshi ba tayi tafiyarta tana fad'in wahalalle kawai cikin ranta.
Shikan mutumin dariya yasaki ya isa wurin motarshi ya dafata sai kawai ya bace bat.
Agajiye ta dawo hannunta d'auke da babbar leda dagani kayan zaqi ne ta yowa ummul bait tsaraba.
Tana sawo kai taga mutane cikin falon zaune kallonsu tayi sosai sai tagano kamar idanunsu sunyi kama da mage, atake kuma taji fad'uwar gaba yazo mata, tasbihi taja cikin ranta sannan ta qaraso cike da sanyin jiki ta gaishe dasu suka amsa ta nufi room d'in ummie can taga Salma, Hindu tare da maman su ubaiyu suna kus kus daga ganinta sai sukayi shiru cike da zargi take kallonsu sai kuma ta sunkuya ta gaishesu tare da cilla musu tambayar "suwaye nagani afalo?
Mama ce ta amsa mata "iyayen mus'ab ne "waye haka kuma? "Au wai mufinki baki sanshi ba dama ya turosu mana wad'ancan matan su nema mishi aurenki?
Tafe qirji tayi bakinta na rawa tace "wallahi ni ban taba jin sunar da yayi kama dashi ba sam.
"Ikon Allah, to muma muna zaune suka iso wai ya turosu ne neman musu aurenki shine fa muka cika da mamaki naganin mata da zuwa neman aure, zaman damu kayi ma anan jiranki mukeyi kidawo muji ya abin yake.
Zubewa tayi ranta in yayi dubu ya baci, to wai yaushe ta tsaya da wani da har zata bashi izinin zuwa wurin iyayenta? Tambayar da ta rasa amsarta kenan sai kawai ta miqe fuuu tanufi falon suka rufa mata baya amma sai me suna fitowa suka nemi matan suka rasa babu su babu san matan su duk sai suka shiga rawar jiki ita kam komi batayi ba illama wucewa datayi upstairs ta barsu nan tsaye cike da rud'ani.
Tana shiga ta zaune gefen bed tafad'a kogin tunani.
"Mai babban suna warning yayi miki na ya tai makeki amma sai kika wulaqantashi ta hanyar qin tsayawa alhalin kinagani yanayi miki magana kikayi biris dashi.
"Wayyo Allah ni Addawiyya wai mike bibiyata ne haka daga wannan sai wannan kai wallahi rayuwar duniya cike take da rud'ani.
"Haka ne amma banson kiqara yiwa wanda ya tai makeki irin haka, kinji "eh, to amma shi waye? "D'an uwa nane nina turoshi da ya tai makeki donmin shi d'in engineer ne na motoci manya da qanana.
"Tofa!!!, wai uncle shin kuna sana'a ne kamar yarda mukeyi tare da karatu? "Sosai ma, komi da kukeyi munayi wata ranama tare daku muke hada hada kasuwanci da karatu musanman ta nasara.
"Taf d'ijan, to ace yayi haquri bazan sakeba "ai tuni yayi ya dai yi miki haka ne don kigane ba kowwa ne yake cikin jinsin bil'adama ba don haka sai ki kiyaye ba kyau wulaqanta kowa ka gani koya yake sabida dawani mugu ne sai ya nemi cutar dakai musamman jinsinmu na junnu.
Tam nagode bazan sake ba da yardan Allah "Allah yasa "Amin, amma yanzu ya zanyi da su ummie in sun sake neman qarin bayani agareni?
"sharesu kawai ai tuni yasa musu mantuwa zancen ya bar zuciyarsu sai dai Hindu ce ya kasa tasiri mantuwan akanta.
"To sabida mi? "Sabida taga kofato dake qafafun 1 cikinsu, shine abin yaqi tasiri akanta, yanzu haka zata zo kuyi magana akai dama kuma akwai maganar da yakawota wurinki.
"Ohk tam uncle bari na shiga wanka kafin tazo "aha bye in kin fito wanda ke binki baya in zaki makaranta yana nan tafe anijma sai ki shirya tarbanshi.
"Bazan fita ko inaba don haka ma ka tsai da shi can bisa titi yayi ta garararanba kamar leda.
"mai babban suna bansonki da haka, kifito ki saurari batunsa kuma bayanshi biyu sunan tafe zasuzo da buqatar son aurenki.
"Na boni uncle haja ce ni da za ayi tazuwa tayawa haka?
Dariya yasaki yace "farin jinin da Alee yayi miki katanga dashi ne yanzu yake fitowa fili.
"Mi kake nufi da cewa hakan uncle?
"wata qil nan gaba inyi miki bayani amma ban d'au alqawariba, yanzu dai wanda zaizo sunarsa dr. Suwaid'i kuma wurin aikinsu d'ya da Hameed ata qaicema photonki yagani a cikin office d'in Hameed yaji bawanda yakeso sai ke sannan ubaiyu zai dawo da qarfinsa haka lecuran ku Salim yana ciki ga kuma shugaba Hameed kai mai babban suna kin had'a jarumai fa. Yana gama fad'an haka ya bace bat.
Komawa tayi ta zauna hannunta bisa goshinta kamar zata sa kuka, ahaka Hindu tashigo ta sameta ta zaun gefenta tace "autar ummie natsuwarki nake buqata dafatan zan samu? Gyad'a mata kai tayi tare da zuba mata manyan eyes d'inta tana sauraronta.
*Readers ayi ta haquri da Safiyya wlh uzurirrika nake dasu sosai*🤦🏻♀
*mrs j moon*
[2/5, 11:35 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*48*
Autan ummie ina son kisanar dani gaskiyar zancen agame da zuwan wad'ancan mutanen sabida tun zuwarsu nagane ba mutane ba ne domin da idanuna naga d'aya cikinsu na d'auke da fafafun doki.
"Eh aunty h. Hakika ba mutane bane laifi nayiwa wani d'axun... Ta fada mata duk yarda sukayi dakuma abinda uncle yafada mata.
"Uhmm lallai kam biri yayi kama da mutum, to Allah yaqara tsarewa "Amin.
"Kuma autan ummie kikiyayi wulaqanci domin a irin haka ake had'uwa da masifu iri iri masu wuyar magani, duk inda kikaga mutum to ki rabi dashi lafiya sabida wasu ba mutane bane kamar dai yarda kika had'u da wannan.
"tam aunty ai nabari
"To hakan yayi kyau.
Ta murkuta kad'an ta kama hannun Addawiyya tace "Sai kuma maqasudin zuwana wurinki shine Abban Hameed ya aikoni da inzo na tambayeki shin ke kika amincewa Hameed ya fito neman aurenki? Sabida yasameshi da zancen shine yace ya dakata yaji daga gareki.
Da sauri ta amsa "a'a "ohk, to Abbansu yace yana neman alfarmarki daki amince ki kuma zamowa surukarshi akaro na biyu, dafatan baza ki watsan qasa a idanu ba?
Shiru tayi zuwa can tace "ni ba aure zanyi yanzu ba hakanan kuma banjin zan yi aure a lokaci kusa.
"Eh, mun sani dama wai in kin amince dashi ne sai abari har sai sanda kika kammala karatunki sai ayi bikin.
"Aunty ni dai nace bazanyi aureba kuma Hameed baya cikin 'yan kayana, bai min ba, yatafi can ya qarata da matarsa.
Hindu zata kuma magana tayi hanzari tashi ta shigewa toilet tare da murza key.
Baki sake Hindu tabi qofar toilet d'in da kallo kai ta jijjina tana mai cewa "ina nan zaune har sai kinfito naji gamsasshiyar amsa sannan zan kyaleki.
Koda tafito bata zaciga zata tadda Hindu ba don haka sai ta coge a jikin bayin ta tura baki fuska a murtuke, Hindu yi tayi kamar bata gantaba tacigaba da latsa wayarta, tsawon lokaci ta d'auka tsaye ganin bazata kulata ba sai ta isa gaba mirror ta murza lotion tare da jira rigan shan iska mai gajeren hannu ta zo ta zauna gaban Hindu ta marai marai ce murya tace "aunty don Allah ki fahimceni ni bason Hameed ne banayi ba a'a nadai harantawa kai na auren shi ne duk da burin ya Alee kenan bayan ransa in auri d'an uwarsa Hameed ni kuma atun sanda yake fad'amin haka nace bazan auri qanin mijina ba, kuma banson zancen don haka yanzuma banson kinamin zancen don Allah.
"Shikenan hujjanki? "A'a "ok tam ina sauraronki "aunty matarsa zuhuriyya ta tsaneni alokacin ina matsayin matar wan minjinta balle kuma ace yanzu na zama abokiyan zaman, ai kinga sai ta kyes samin ashana kuma.
"Autan ummie ni dai koma miye ina son kice kin amince kawai, zancen bakyason zancen duk bakison zancen ba.
"Allah aunty bazan auri Hameed ba sai dai abisa k'addara.
"Uhm to yayi miki kyau amma ki sani tuni su Abbie sun amince amsar ki kawai suke jira kuma yanzu zantafi nasar dasu amincewarki don haka sai ki shirya zama Amaryan Hameed nan bada jimawa ba kuma kishiyar riyya.
Tamiqe ta barta durqushe tarasa bakin magana.
Leqowa ta kumayi tace "indai da Amana abinda yafi shine kiso jinin Haydar kuma kiyi biyayya ga cikar burinsa ta hanyar auren jininsa kamar yarda yakoma ga mahaliccinsa da burin hakan a ransa.
Runtse idanunta tayi tare da toshe kunninta, Hindu tasaka dariya tace "ki saurari kiran su Abbie kuma in har kika qaryatani to wallahi babuni babu ke ehe, ta buga mata qofar da qarfi tayi gaba.
Bata san tsawon lokacin data d'auka a zube bisa carpet ba tana aikin tunani, ita dai jin muryan Salma tayi akanta tana cewa "ummie tace in sanar miki kifito kici abinci tun bata iso da kanta ba.
Bata tanka taba ta miqe ta rufa mata baya ranta abace suna saukowa mai gadi yana kwad'a salma ko bari a amsa mishi bai yiba yacigaba "Hajiya ummie, wani yazo neman hajiya Rabi'atu.
Caraf tace "jekace masa ina zuwa, takoma upstairs da sauri ta d'oro abaya abisa kayan jikinta, koda ta dawo falon ummie kadai ta kalla tace "natafi kiran, cikin murmushi ta amsa "adawo lafiya kada ki dad'e dai auta "aha ummiena bye tafice da sauri ganin Hindu tana daf da fashewa.
Zaune ta taddashi samar motarshi yana waya cikin harshen fulatanci.
A sannu ta qare mishi kallo, farine tas mai kama da larabawa ko kuma india, muryanshi ce zata tona asirin ko daga wani jinsin ya fito wato jjnsin fulani, hakiqa yana da kyau amma sam batajishi cikin ruhintaba.
Tanajin murmushin da yasaki mai sauti ya matsa gaban motar ya bud'e yayi 'yan tabe tabensa sai ya koma motarshi da sauri ya dawo yacigaba da abinda keyi duk tana jinsa kuma taqi motsawa zuwa can ya dawo wurinta yace "d'anyiwa motar key mugani, bata musaba tayi ai kam cikin sa'a sai gashi ta tashi.
Cike dajin kunya ta fito ta russuna tace dashi "nogode, nawa zan biya? "Kai kai haba mai kyau ai banyi don ki biyani ba.
Murmushi tayi batare datace komi ba tashiga tayi gaba tana ganin yana tsaida ita amma sai tayi kamar bata ganshi ba tayi tafiyarta tana fad'in wahalalle kawai cikin ranta.
Shikan mutumin dariya yasaki ya isa wurin motarshi ya dafata sai kawai ya bace bat.
Agajiye ta dawo hannunta d'auke da babbar leda dagani kayan zaqi ne ta yowa ummul bait tsaraba.
Tana sawo kai taga mutane cikin falon zaune kallonsu tayi sosai sai tagano kamar idanunsu sunyi kama da mage, atake kuma taji fad'uwar gaba yazo mata, tasbihi taja cikin ranta sannan ta qaraso cike da sanyin jiki ta gaishe dasu suka amsa ta nufi room d'in ummie can taga Salma, Hindu tare da maman su ubaiyu suna kus kus daga ganinta sai sukayi shiru cike da zargi take kallonsu sai kuma ta sunkuya ta gaishesu tare da cilla musu tambayar "suwaye nagani afalo?
Mama ce ta amsa mata "iyayen mus'ab ne "waye haka kuma? "Au wai mufinki baki sanshi ba dama ya turosu mana wad'ancan matan su nema mishi aurenki?
Tafe qirji tayi bakinta na rawa tace "wallahi ni ban taba jin sunar da yayi kama dashi ba sam.
"Ikon Allah, to muma muna zaune suka iso wai ya turosu ne neman musu aurenki shine fa muka cika da mamaki naganin mata da zuwa neman aure, zaman damu kayi ma anan jiranki mukeyi kidawo muji ya abin yake.
Zubewa tayi ranta in yayi dubu ya baci, to wai yaushe ta tsaya da wani da har zata bashi izinin zuwa wurin iyayenta? Tambayar da ta rasa amsarta kenan sai kawai ta miqe fuuu tanufi falon suka rufa mata baya amma sai me suna fitowa suka nemi matan suka rasa babu su babu san matan su duk sai suka shiga rawar jiki ita kam komi batayi ba illama wucewa datayi upstairs ta barsu nan tsaye cike da rud'ani.
Tana shiga ta zaune gefen bed tafad'a kogin tunani.
"Mai babban suna warning yayi miki na ya tai makeki amma sai kika wulaqantashi ta hanyar qin tsayawa alhalin kinagani yanayi miki magana kikayi biris dashi.
"Wayyo Allah ni Addawiyya wai mike bibiyata ne haka daga wannan sai wannan kai wallahi rayuwar duniya cike take da rud'ani.
"Haka ne amma banson kiqara yiwa wanda ya tai makeki irin haka, kinji "eh, to amma shi waye? "D'an uwa nane nina turoshi da ya tai makeki donmin shi d'in engineer ne na motoci manya da qanana.
"Tofa!!!, wai uncle shin kuna sana'a ne kamar yarda mukeyi tare da karatu? "Sosai ma, komi da kukeyi munayi wata ranama tare daku muke hada hada kasuwanci da karatu musanman ta nasara.
"Taf d'ijan, to ace yayi haquri bazan sakeba "ai tuni yayi ya dai yi miki haka ne don kigane ba kowwa ne yake cikin jinsin bil'adama ba don haka sai ki kiyaye ba kyau wulaqanta kowa ka gani koya yake sabida dawani mugu ne sai ya nemi cutar dakai musamman jinsinmu na junnu.
Tam nagode bazan sake ba da yardan Allah "Allah yasa "Amin, amma yanzu ya zanyi da su ummie in sun sake neman qarin bayani agareni?
"sharesu kawai ai tuni yasa musu mantuwa zancen ya bar zuciyarsu sai dai Hindu ce ya kasa tasiri mantuwan akanta.
"To sabida mi? "Sabida taga kofato dake qafafun 1 cikinsu, shine abin yaqi tasiri akanta, yanzu haka zata zo kuyi magana akai dama kuma akwai maganar da yakawota wurinki.
"Ohk tam uncle bari na shiga wanka kafin tazo "aha bye in kin fito wanda ke binki baya in zaki makaranta yana nan tafe anijma sai ki shirya tarbanshi.
"Bazan fita ko inaba don haka ma ka tsai da shi can bisa titi yayi ta garararanba kamar leda.
"mai babban suna bansonki da haka, kifito ki saurari batunsa kuma bayanshi biyu sunan tafe zasuzo da buqatar son aurenki.
"Na boni uncle haja ce ni da za ayi tazuwa tayawa haka?
Dariya yasaki yace "farin jinin da Alee yayi miki katanga dashi ne yanzu yake fitowa fili.
"Mi kake nufi da cewa hakan uncle?
"wata qil nan gaba inyi miki bayani amma ban d'au alqawariba, yanzu dai wanda zaizo sunarsa dr. Suwaid'i kuma wurin aikinsu d'ya da Hameed ata qaicema photonki yagani a cikin office d'in Hameed yaji bawanda yakeso sai ke sannan ubaiyu zai dawo da qarfinsa haka lecuran ku Salim yana ciki ga kuma shugaba Hameed kai mai babban suna kin had'a jarumai fa. Yana gama fad'an haka ya bace bat.
Komawa tayi ta zauna hannunta bisa goshinta kamar zata sa kuka, ahaka Hindu tashigo ta sameta ta zaun gefenta tace "autar ummie natsuwarki nake buqata dafatan zan samu? Gyad'a mata kai tayi tare da zuba mata manyan eyes d'inta tana sauraronta.
*Readers ayi ta haquri da Safiyya wlh uzurirrika nake dasu sosai*🤦🏻♀
*mrs j moon*
[2/5, 11:35 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*48*
Autan ummie ina son kisanar dani gaskiyar zancen agame da zuwan wad'ancan mutanen sabida tun zuwarsu nagane ba mutane ba ne domin da idanuna naga d'aya cikinsu na d'auke da fafafun doki.
"Eh aunty h. Hakika ba mutane bane laifi nayiwa wani d'axun... Ta fada mata duk yarda sukayi dakuma abinda uncle yafada mata.
"Uhmm lallai kam biri yayi kama da mutum, to Allah yaqara tsarewa "Amin.
"Kuma autan ummie kikiyayi wulaqanci domin a irin haka ake had'uwa da masifu iri iri masu wuyar magani, duk inda kikaga mutum to ki rabi dashi lafiya sabida wasu ba mutane bane kamar dai yarda kika had'u da wannan.
"tam aunty ai nabari
"To hakan yayi kyau.
Ta murkuta kad'an ta kama hannun Addawiyya tace "Sai kuma maqasudin zuwana wurinki shine Abban Hameed ya aikoni da inzo na tambayeki shin ke kika amincewa Hameed ya fito neman aurenki? Sabida yasameshi da zancen shine yace ya dakata yaji daga gareki.
Da sauri ta amsa "a'a "ohk, to Abbansu yace yana neman alfarmarki daki amince ki kuma zamowa surukarshi akaro na biyu, dafatan baza ki watsan qasa a idanu ba?
Shiru tayi zuwa can tace "ni ba aure zanyi yanzu ba hakanan kuma banjin zan yi aure a lokaci kusa.
"Eh, mun sani dama wai in kin amince dashi ne sai abari har sai sanda kika kammala karatunki sai ayi bikin.
"Aunty ni dai nace bazanyi aureba kuma Hameed baya cikin 'yan kayana, bai min ba, yatafi can ya qarata da matarsa.
Hindu zata kuma magana tayi hanzari tashi ta shigewa toilet tare da murza key.
Baki sake Hindu tabi qofar toilet d'in da kallo kai ta jijjina tana mai cewa "ina nan zaune har sai kinfito naji gamsasshiyar amsa sannan zan kyaleki.
Koda tafito bata zaciga zata tadda Hindu ba don haka sai ta coge a jikin bayin ta tura baki fuska a murtuke, Hindu yi tayi kamar bata gantaba tacigaba da latsa wayarta, tsawon lokaci ta d'auka tsaye ganin bazata kulata ba sai ta isa gaba mirror ta murza lotion tare da jira rigan shan iska mai gajeren hannu ta zo ta zauna gaban Hindu ta marai marai ce murya tace "aunty don Allah ki fahimceni ni bason Hameed ne banayi ba a'a nadai harantawa kai na auren shi ne duk da burin ya Alee kenan bayan ransa in auri d'an uwarsa Hameed ni kuma atun sanda yake fad'amin haka nace bazan auri qanin mijina ba, kuma banson zancen don haka yanzuma banson kinamin zancen don Allah.
"Shikenan hujjanki? "A'a "ok tam ina sauraronki "aunty matarsa zuhuriyya ta tsaneni alokacin ina matsayin matar wan minjinta balle kuma ace yanzu na zama abokiyan zaman, ai kinga sai ta kyes samin ashana kuma.
"Autan ummie ni dai koma miye ina son kice kin amince kawai, zancen bakyason zancen duk bakison zancen ba.
"Allah aunty bazan auri Hameed ba sai dai abisa k'addara.
"Uhm to yayi miki kyau amma ki sani tuni su Abbie sun amince amsar ki kawai suke jira kuma yanzu zantafi nasar dasu amincewarki don haka sai ki shirya zama Amaryan Hameed nan bada jimawa ba kuma kishiyar riyya.
Tamiqe ta barta durqushe tarasa bakin magana.
Leqowa ta kumayi tace "indai da Amana abinda yafi shine kiso jinin Haydar kuma kiyi biyayya ga cikar burinsa ta hanyar auren jininsa kamar yarda yakoma ga mahaliccinsa da burin hakan a ransa.
Runtse idanunta tayi tare da toshe kunninta, Hindu tasaka dariya tace "ki saurari kiran su Abbie kuma in har kika qaryatani to wallahi babuni babu ke ehe, ta buga mata qofar da qarfi tayi gaba.
Bata san tsawon lokacin data d'auka a zube bisa carpet ba tana aikin tunani, ita dai jin muryan Salma tayi akanta tana cewa "ummie tace in sanar miki kifito kici abinci tun bata iso da kanta ba.
Bata tanka taba ta miqe ta rufa mata baya ranta abace suna saukowa mai gadi yana kwad'a salma ko bari a amsa mishi bai yiba yacigaba "Hajiya ummie, wani yazo neman hajiya Rabi'atu.
Caraf tace "jekace masa ina zuwa, takoma upstairs da sauri ta d'oro abaya abisa kayan jikinta, koda ta dawo falon ummie kadai ta kalla tace "natafi kiran, cikin murmushi ta amsa "adawo lafiya kada ki dad'e dai auta "aha ummiena bye tafice da sauri ganin Hindu tana daf da fashewa.
Zaune ta taddashi samar motarshi yana waya cikin harshen fulatanci.
A sannu ta qare mishi kallo, farine tas mai kama da larabawa ko kuma india, muryanshi ce zata tona asirin ko daga wani jinsin ya fito wato jjnsin fulani, hakiqa yana da kyau amma sam batajishi cikin ruhintaba.