Sashe 6
Rabiatul Addawiyya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Auta dayardan Allahu zakibar ganin gizon da idanun su ke miki kinji? "Tam ummi, Allah yasa hakan "Amin.
Salma ta wulla mata harara zatayi magana Addawiyya ta rigata tace "madam Salma matar mr. Mushaffa'u to be insha Allah minayi miki kuma da kike hararata?
"Wallahi ummi kirabi da autanki ko yanzu in sanza mata kamanni tam.
Kallo Addawiyya ummi tayi tako kwashe da dariya tana cewa "ummi Allah nagama fahintar adda Salma tana da mugun tsoron jin labarin aljannu tare da micizai ne shiyasa na walata d'azun sai kuma Gashi ashe ba ita kad'aice maijin tsoronba har da ke.
Murd'e mata kunni ummi tayi da k'arfi, tako kwalla k'ara Abbi ya toshe kunninsa yana cewa "kai zuwaira kibari kada ki yi mata illaman "barni da ja'ira malam wato sabida kin maidamu abokanan wasanki shine zaki wana mu ko? To dad'in abinma ubanki yafi koqa tsorata tunda shi waje yayi da gudu kamar goyon barewa.
Duk sukasa dariya, Salma harda kwaciya.
"Su Adda anji mugunta anata dariya to gashinan zawo zai zubo miki dai, aiko da gudu Salma ta tashi ta fice zuwa bayi tasoma zugawa ba k'aqk'autawa.
Me Addawiyya zatayi inba dariya ba, Abbi ya miqe cike da dariyan qaran fitar zawon Salma da suke jiyowa daga inda suke yace "Rabi'a biyoni kinji in harbo mana zabon daza ayi mana miya dashi anjima.
Cike da zumud'i tabiya bayanshi tana cewa "yawwa Abbi aharbosu da yana sabida isowar dasu mama Ramlat zasuyi anjima sannan kuma yakamata ace angabatar da walimar dawowata gida cikin qoshin lafiya shima. Kaga kenan sai ayi amfani dasu wurin taron ko?
Shiru Abbi yana mamakin lamarin Addawiyya kamar wato 'yar duba wani karon take dawo mishi domin lokuta da dama inta fad'i abu sai ya tabbata dad'in abinma natama bata fad'an na sharri kuma iyakarta agine zancen nata.
Ilai kuwa suna cin abincin rana saiga su hajiya Ramlat tare da yaranta dukkansu.
Cikin murna suka tarbesu yayin dasu kuma duk suka rungume Addawiyya suna murnan bayyanarta.
Bayan sunci sun qoshi aka bud'e babin Hira tare da maida zancen abinda yafaru sannan suka cike da addu'ar Allah yaqara tsare musu zuri'a daga k'ara afkawa mummunar kaddara irin wannan.
"Yawwa malam to yanzu kenan tunda Addawiyya ta bayya kayi watsi da qudurinka na tashi daga mahaifar naka kenan? Hajiya Ramlat ce take tambayarshi sabida tun sanda Addawiyya tabace da kwana uku yasoma saida wasu daga cikin tabbobinshi yace zai bar yankinsu yayi nisa da jaharsu sosai koyin haka zaisa ya rage mishi rad'in rashin Addawiyyarsa.
Amsawa yayi "maganar tananan Ramlatu, domin ko yau zan Koran wasu zuwa kasuwa kuma harna turawa aminina Alhaji gambo kud'i masu kauri dayasaya min fili ko ginannen gida mai d'an girma sabida nafiso da zarad na isa garin in zauma acikin muhallina.
"To Allah yatai Mata "Amin.
Mushaffa'u yana sosa kai yace "to Abbi amma dai baza kayi misa damuba ko? kuma zaka auramin Salma kafin lokacin tashinnaku naku yayi amma.
"La'ilaha'illallahu!!! Mushaffa'u baka da ta ido she bansani ba?
Cikin sosa kai yace "Allah mama ni dai kibari Abba ya amsamin tambayata kawai, duka hajiya Ramlat takawo mishi ya goce, hindu dake gefenshi ta rankwasheshi a kai yayi saurin taba warin yana hararanta, itama Salma ta tura baki tayi tana hararan Hindu tagefen idanu, aikan Addawiyya tana ganin haka tasoma tafi tana cewa "masoyan zamani ooo, Abbi wallahi ka d'aura musu auren nan yau kawai gobe sai su wuce tare da ita sabida dama tuni sun shirya tunqaranka da zancen ita da shi.
Idanu waje Salma take dubanta zatayi magana tamatsa da bakinta daf da kunninta tace "Allah kina musawa zan fasa kwai, domin kisani nasan yana latsa miki nono in har yaritsaki a inda babu idanun mutane kuma sarai kinajin dad'in latsawan ko?
Ahaukace Salma tasoma kai mata duka, ira kam tashi tayi ta gudu zuwa d'akinsu tana dariya tako rufa mata baya iyayennasu suka bisu da kallo cike da sonjin abinda Addawiyya ta fad'ama Salma a sirrince.
Da yammaci ranar suka fita yawon shan iska cikin rigagen fulanin dake zagaye dasu tare da leqawa yankin da dikkawa tare da kammabari suke gabatar da al'adunsu.
Basu dawo gida ba sai daf da magariba.
dukkansu arollah suka d'auro Abbi yajasu Sallah, koda suka idar anan suka zauna suna jiran zuwan lokacin isha'I tayi su d'ora.
Sai jan chasbahansu sukeyi yayin da Addawiyya ce kad'ai ta bud'e Alqur'anin karim tana karantawa cikin zuciyarta zuwa can ta tsinkayi wani qamshin turare mai dad'i yana busowa ta gefenta kallon tabi wurin dashi ta hangoshi tsaye gefenta yana murmushi itama murmushin ta maida mishi zata yi magana ya girgiza mata kai tare da jan hannunta ya nufi wata bishi datake bayan bukkokinsu.
abin mamaki suna isa ya amshi qur'anin ya ajiye agefe sannan suka zauna abisa wasu kujeru masu kyalkayali.
Kallonshi tayi tace "uncle yau banji sanyi ajikinka ba kamar ranan nan. "Dariya yayi kad'an yace badai ki lura bane amma sanyi yana tare da ni ako da yau she sabida nid'in iyayena a tsibin mafi sanyi suke rayuwarsu nikuma nakanyi tawa rayuwar ak'asan ruwa, sannan mud'in jinsinmu haka Allah yayi rayuwarsu gaba d'aya cikin sanyine kinga bayarda za'ayi sanyi yarabi dani.
K'uri tayi mishi da idannu bako kifatawa ya hura mata iska taja numfashi da sauri tare da lumshe idanunta ta bud'esu tace "uncle wai miyasa ni kad'aice nake ganinka agidanmu? "Sabida kece kad'ai idanunki abud'e sakamakon bud'e miki danayi tun kina 'yar shekaru biyar a duniya kinga yanzu kimanin shekaru tara kenan da watanni uku tare da kwanaki goma sha d'aya da awa biyu da mitoci arba'in tare da sakonni tara cif.
Baki bud'e take kallonshi ya gyada mata kai alamar gamsarwa.
"To har karatun danaji ranan awurin itaciyar tumfafiyar nan wai duk kaine ka bud'emin kunnin naji? "Eh, nine mai babban suna, kuma karatun da kikaji ranar anayi a wurin to makarantarmu ta haddar al'qur'ani ce awurin, kema in kinaso sai kin bud'e miki wurin kiriqa zuwa d'aukan karatu amma fa kisani zakiga halittu kala kala awurin damasu kyawun sura da munana da farare da baqaqe harma da jinsin micizai duk zaki riga gani amma bazasu cutar da keba Sam.
Dafe qirjinta tayi tace "banaso uncle.
"Tam kwantar da hankkinki bawanda zai kaiki, mai babban suna.
Murmushintayi tana maijin dad'in sunar datake kiranta dashi ainun.
"Amma wai uncle intambayeka man, shin kai mutum ne ko aljani?
Dariya yasaka sosai yace "mai babban suna kece zaki lalubo amsar da kanki domin ma naji Abbinki yayi sharhi akanmu rannan sosai.
Shiru tayi tana son tunano abinda Abbin yafad'a zuwa can tace "au natunama kai junnu ne kuma musulmi mai tausayi.
Gayda mata kai yayi ta kuma cewa "oh to ita wanna micijiyan wanda idanunta yaqi bacemin a maganaina fa? Shin muguwace ko?
"Eh, muguwace ta kyau kuma musulma ce "to yanzu da na ina kuma miyasa nakasa mantawa da ita?
"Tana can yankinsu a tsubirin sanduluna sannan brain d'inkice take da riqe abubuwa sosai wanda batacika mantuwa ba shiyasa kika kasa manta hasken idanunta.
Shiru tayi sai kuma tace "uncle to ya akeyi ajinsunku ake samin micizai?
Haka Allah yayosu mucizai wasu kuma komawa sukeyi dakansu kamar yarda micijiyan data biyoki takeyi inzatayi zalunci.
"Tafd'ijan, to Allah ya shiryata "Amin mai babban suna, hakan takwaranki sayyada rabi'atul Addawiyya take, komi akamata na zalunci sai ta nemawa mutane shiriya wurin Allah.
"To aina itad'in kenan take? Itad'in jinsun kuce ko namu?
Gyara zama yayi yana murmushinsa mai kyau ya amsa "Wata baiwar Allah ce mai tsananin tsoron ilahu da gudun duniya sannan ajinsinku bil'adama take.
Cike da zaquwa tace "to uncle bani labarin nata man insha.
Miqewa yayi yace "Yanzu dai tashi kitafi ki sanja arollah kibi 'yan uwanki sallar isha'i nima zantafi inyi tawa, zuwa dare ko cikin barcinki zan fad'amiki taqaitaccen tsoron Allah nta.
"Amufarki kuma uncle? "Eh, acan fa kuma zanfad'a miki wacce take yawan janmiki tsaki sanda kike zauna ad'akin nan sanda kika bace. Da magen dayi tazuwa miki cikin barci
"To uncle, amma dai da kazomin azahirine zaifi ba a cikin barci ba "tam hakan za'ayi mai babban suna, yau in kowa yayi barci ki fito zuwa wurin bishiyar gwaiban dakike yawan zama sai muyi hiranmu ko?
"Eh zanzo kuwa indai har banji tsoro fitowa ba.
Ya jinjin mata hannu ya zama haske ya bace ita kuma ta ganta tsaye gefen randarsu sai kawai ta d'auki buta ta shige bayan gida abinda hankakinta kwance kuma bako tsoron komi dataji na ganinta tsaye alhalin tasan itad'in a zaune take awurin bishiya.
Tana arollah tana qudurtawa aranta lallai anjima kuwa zata tambayeshi dalilin dayasa take gaininta awuri batare da itace tayi tafiya takawo kanta wurinba.
Bayan sallame sallarsu sai kowa yatashi ya gabatar da shafa'i da wutri sanna suka zauna cin abincin dare cike da nishad'i.
Addawiyya kam kad'an taci tuwon ta tsame hannunta taje ta wanke ta dawo ta zauna gefen Hindu tare da leqa agogon dake d'aure a tsintsiyar hannun ta sai kuma taja tsaki tana cewa "kai haba wannan wani irin barci ne yazomin da farkon dare haka, duka2 fa qarfe tara saura kwata ne yanzu amma don tsiya jibeni dakyat nake bud'e idanuna kamar wacce tasha maganin barci.
"To Addawiy tafi kije ki kwanta man.
"aikam yazamamin dole kuwa aunty.
Tayi sallama dasu ta tafi zuwa bukkansu ta fad'a masar katifansu tana ta sakin hamma, cikin 'yan seconds barci ya d'auketa.
*mrs j moon*
[12/29/2017, 3:00 PM] Asma'u Seema1: *RABI'ATUK ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*Wannan shafin na duk wata mai suna RABI'ATUL ADDAWIYYA ce, gashi nan kyauta nabaku domin jin dad'inku sannan kuma kuyi alfahari da sunar sabida sunane mai matuk'ar daraja. Inasonku a ruhina takwarorin Addawiyya*❤.
*23 ~ 14*
Miqa tayi tana hamma ta dubi gefenta ta hango wani kujera fari ta roba ta jawo ta zauna qasan bishiyar gwiba tana ta waige2 zuwa can tajiyo qamshinsa ta miqe cike da zumud'i har zata kamo hannunshi sai kuma ta nok'e tana kallonshi fuskanta d'auke da murmushi.
"Mai babban suna kenan bakyason jin sanyin jina ko? "Eh wallahi uncle kuma kagama hakan baida kyau a addinin islama "hakene kam, yarinya k'arama da sanin yakamata, lallai kinkerewa Adda nki Salma ta ko ina.
Salma ta wulla mata harara zatayi magana Addawiyya ta rigata tace "madam Salma matar mr. Mushaffa'u to be insha Allah minayi miki kuma da kike hararata?
"Wallahi ummi kirabi da autanki ko yanzu in sanza mata kamanni tam.
Kallo Addawiyya ummi tayi tako kwashe da dariya tana cewa "ummi Allah nagama fahintar adda Salma tana da mugun tsoron jin labarin aljannu tare da micizai ne shiyasa na walata d'azun sai kuma Gashi ashe ba ita kad'aice maijin tsoronba har da ke.
Murd'e mata kunni ummi tayi da k'arfi, tako kwalla k'ara Abbi ya toshe kunninsa yana cewa "kai zuwaira kibari kada ki yi mata illaman "barni da ja'ira malam wato sabida kin maidamu abokanan wasanki shine zaki wana mu ko? To dad'in abinma ubanki yafi koqa tsorata tunda shi waje yayi da gudu kamar goyon barewa.
Duk sukasa dariya, Salma harda kwaciya.
"Su Adda anji mugunta anata dariya to gashinan zawo zai zubo miki dai, aiko da gudu Salma ta tashi ta fice zuwa bayi tasoma zugawa ba k'aqk'autawa.
Me Addawiyya zatayi inba dariya ba, Abbi ya miqe cike da dariyan qaran fitar zawon Salma da suke jiyowa daga inda suke yace "Rabi'a biyoni kinji in harbo mana zabon daza ayi mana miya dashi anjima.
Cike da zumud'i tabiya bayanshi tana cewa "yawwa Abbi aharbosu da yana sabida isowar dasu mama Ramlat zasuyi anjima sannan kuma yakamata ace angabatar da walimar dawowata gida cikin qoshin lafiya shima. Kaga kenan sai ayi amfani dasu wurin taron ko?
Shiru Abbi yana mamakin lamarin Addawiyya kamar wato 'yar duba wani karon take dawo mishi domin lokuta da dama inta fad'i abu sai ya tabbata dad'in abinma natama bata fad'an na sharri kuma iyakarta agine zancen nata.
Ilai kuwa suna cin abincin rana saiga su hajiya Ramlat tare da yaranta dukkansu.
Cikin murna suka tarbesu yayin dasu kuma duk suka rungume Addawiyya suna murnan bayyanarta.
Bayan sunci sun qoshi aka bud'e babin Hira tare da maida zancen abinda yafaru sannan suka cike da addu'ar Allah yaqara tsare musu zuri'a daga k'ara afkawa mummunar kaddara irin wannan.
"Yawwa malam to yanzu kenan tunda Addawiyya ta bayya kayi watsi da qudurinka na tashi daga mahaifar naka kenan? Hajiya Ramlat ce take tambayarshi sabida tun sanda Addawiyya tabace da kwana uku yasoma saida wasu daga cikin tabbobinshi yace zai bar yankinsu yayi nisa da jaharsu sosai koyin haka zaisa ya rage mishi rad'in rashin Addawiyyarsa.
Amsawa yayi "maganar tananan Ramlatu, domin ko yau zan Koran wasu zuwa kasuwa kuma harna turawa aminina Alhaji gambo kud'i masu kauri dayasaya min fili ko ginannen gida mai d'an girma sabida nafiso da zarad na isa garin in zauma acikin muhallina.
"To Allah yatai Mata "Amin.
Mushaffa'u yana sosa kai yace "to Abbi amma dai baza kayi misa damuba ko? kuma zaka auramin Salma kafin lokacin tashinnaku naku yayi amma.
"La'ilaha'illallahu!!! Mushaffa'u baka da ta ido she bansani ba?
Cikin sosa kai yace "Allah mama ni dai kibari Abba ya amsamin tambayata kawai, duka hajiya Ramlat takawo mishi ya goce, hindu dake gefenshi ta rankwasheshi a kai yayi saurin taba warin yana hararanta, itama Salma ta tura baki tayi tana hararan Hindu tagefen idanu, aikan Addawiyya tana ganin haka tasoma tafi tana cewa "masoyan zamani ooo, Abbi wallahi ka d'aura musu auren nan yau kawai gobe sai su wuce tare da ita sabida dama tuni sun shirya tunqaranka da zancen ita da shi.
Idanu waje Salma take dubanta zatayi magana tamatsa da bakinta daf da kunninta tace "Allah kina musawa zan fasa kwai, domin kisani nasan yana latsa miki nono in har yaritsaki a inda babu idanun mutane kuma sarai kinajin dad'in latsawan ko?
Ahaukace Salma tasoma kai mata duka, ira kam tashi tayi ta gudu zuwa d'akinsu tana dariya tako rufa mata baya iyayennasu suka bisu da kallo cike da sonjin abinda Addawiyya ta fad'ama Salma a sirrince.
Da yammaci ranar suka fita yawon shan iska cikin rigagen fulanin dake zagaye dasu tare da leqawa yankin da dikkawa tare da kammabari suke gabatar da al'adunsu.
Basu dawo gida ba sai daf da magariba.
dukkansu arollah suka d'auro Abbi yajasu Sallah, koda suka idar anan suka zauna suna jiran zuwan lokacin isha'I tayi su d'ora.
Sai jan chasbahansu sukeyi yayin da Addawiyya ce kad'ai ta bud'e Alqur'anin karim tana karantawa cikin zuciyarta zuwa can ta tsinkayi wani qamshin turare mai dad'i yana busowa ta gefenta kallon tabi wurin dashi ta hangoshi tsaye gefenta yana murmushi itama murmushin ta maida mishi zata yi magana ya girgiza mata kai tare da jan hannunta ya nufi wata bishi datake bayan bukkokinsu.
abin mamaki suna isa ya amshi qur'anin ya ajiye agefe sannan suka zauna abisa wasu kujeru masu kyalkayali.
Kallonshi tayi tace "uncle yau banji sanyi ajikinka ba kamar ranan nan. "Dariya yayi kad'an yace badai ki lura bane amma sanyi yana tare da ni ako da yau she sabida nid'in iyayena a tsibin mafi sanyi suke rayuwarsu nikuma nakanyi tawa rayuwar ak'asan ruwa, sannan mud'in jinsinmu haka Allah yayi rayuwarsu gaba d'aya cikin sanyine kinga bayarda za'ayi sanyi yarabi dani.
K'uri tayi mishi da idannu bako kifatawa ya hura mata iska taja numfashi da sauri tare da lumshe idanunta ta bud'esu tace "uncle wai miyasa ni kad'aice nake ganinka agidanmu? "Sabida kece kad'ai idanunki abud'e sakamakon bud'e miki danayi tun kina 'yar shekaru biyar a duniya kinga yanzu kimanin shekaru tara kenan da watanni uku tare da kwanaki goma sha d'aya da awa biyu da mitoci arba'in tare da sakonni tara cif.
Baki bud'e take kallonshi ya gyada mata kai alamar gamsarwa.
"To har karatun danaji ranan awurin itaciyar tumfafiyar nan wai duk kaine ka bud'emin kunnin naji? "Eh, nine mai babban suna, kuma karatun da kikaji ranar anayi a wurin to makarantarmu ta haddar al'qur'ani ce awurin, kema in kinaso sai kin bud'e miki wurin kiriqa zuwa d'aukan karatu amma fa kisani zakiga halittu kala kala awurin damasu kyawun sura da munana da farare da baqaqe harma da jinsin micizai duk zaki riga gani amma bazasu cutar da keba Sam.
Dafe qirjinta tayi tace "banaso uncle.
"Tam kwantar da hankkinki bawanda zai kaiki, mai babban suna.
Murmushintayi tana maijin dad'in sunar datake kiranta dashi ainun.
"Amma wai uncle intambayeka man, shin kai mutum ne ko aljani?
Dariya yasaka sosai yace "mai babban suna kece zaki lalubo amsar da kanki domin ma naji Abbinki yayi sharhi akanmu rannan sosai.
Shiru tayi tana son tunano abinda Abbin yafad'a zuwa can tace "au natunama kai junnu ne kuma musulmi mai tausayi.
Gayda mata kai yayi ta kuma cewa "oh to ita wanna micijiyan wanda idanunta yaqi bacemin a maganaina fa? Shin muguwace ko?
"Eh, muguwace ta kyau kuma musulma ce "to yanzu da na ina kuma miyasa nakasa mantawa da ita?
"Tana can yankinsu a tsubirin sanduluna sannan brain d'inkice take da riqe abubuwa sosai wanda batacika mantuwa ba shiyasa kika kasa manta hasken idanunta.
Shiru tayi sai kuma tace "uncle to ya akeyi ajinsunku ake samin micizai?
Haka Allah yayosu mucizai wasu kuma komawa sukeyi dakansu kamar yarda micijiyan data biyoki takeyi inzatayi zalunci.
"Tafd'ijan, to Allah ya shiryata "Amin mai babban suna, hakan takwaranki sayyada rabi'atul Addawiyya take, komi akamata na zalunci sai ta nemawa mutane shiriya wurin Allah.
"To aina itad'in kenan take? Itad'in jinsun kuce ko namu?
Gyara zama yayi yana murmushinsa mai kyau ya amsa "Wata baiwar Allah ce mai tsananin tsoron ilahu da gudun duniya sannan ajinsinku bil'adama take.
Cike da zaquwa tace "to uncle bani labarin nata man insha.
Miqewa yayi yace "Yanzu dai tashi kitafi ki sanja arollah kibi 'yan uwanki sallar isha'i nima zantafi inyi tawa, zuwa dare ko cikin barcinki zan fad'amiki taqaitaccen tsoron Allah nta.
"Amufarki kuma uncle? "Eh, acan fa kuma zanfad'a miki wacce take yawan janmiki tsaki sanda kike zauna ad'akin nan sanda kika bace. Da magen dayi tazuwa miki cikin barci
"To uncle, amma dai da kazomin azahirine zaifi ba a cikin barci ba "tam hakan za'ayi mai babban suna, yau in kowa yayi barci ki fito zuwa wurin bishiyar gwaiban dakike yawan zama sai muyi hiranmu ko?
"Eh zanzo kuwa indai har banji tsoro fitowa ba.
Ya jinjin mata hannu ya zama haske ya bace ita kuma ta ganta tsaye gefen randarsu sai kawai ta d'auki buta ta shige bayan gida abinda hankakinta kwance kuma bako tsoron komi dataji na ganinta tsaye alhalin tasan itad'in a zaune take awurin bishiya.
Tana arollah tana qudurtawa aranta lallai anjima kuwa zata tambayeshi dalilin dayasa take gaininta awuri batare da itace tayi tafiya takawo kanta wurinba.
Bayan sallame sallarsu sai kowa yatashi ya gabatar da shafa'i da wutri sanna suka zauna cin abincin dare cike da nishad'i.
Addawiyya kam kad'an taci tuwon ta tsame hannunta taje ta wanke ta dawo ta zauna gefen Hindu tare da leqa agogon dake d'aure a tsintsiyar hannun ta sai kuma taja tsaki tana cewa "kai haba wannan wani irin barci ne yazomin da farkon dare haka, duka2 fa qarfe tara saura kwata ne yanzu amma don tsiya jibeni dakyat nake bud'e idanuna kamar wacce tasha maganin barci.
"To Addawiy tafi kije ki kwanta man.
"aikam yazamamin dole kuwa aunty.
Tayi sallama dasu ta tafi zuwa bukkansu ta fad'a masar katifansu tana ta sakin hamma, cikin 'yan seconds barci ya d'auketa.
*mrs j moon*
[12/29/2017, 3:00 PM] Asma'u Seema1: *RABI'ATUK ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*Wannan shafin na duk wata mai suna RABI'ATUL ADDAWIYYA ce, gashi nan kyauta nabaku domin jin dad'inku sannan kuma kuyi alfahari da sunar sabida sunane mai matuk'ar daraja. Inasonku a ruhina takwarorin Addawiyya*❤.
*23 ~ 14*
Miqa tayi tana hamma ta dubi gefenta ta hango wani kujera fari ta roba ta jawo ta zauna qasan bishiyar gwiba tana ta waige2 zuwa can tajiyo qamshinsa ta miqe cike da zumud'i har zata kamo hannunshi sai kuma ta nok'e tana kallonshi fuskanta d'auke da murmushi.
"Mai babban suna kenan bakyason jin sanyin jina ko? "Eh wallahi uncle kuma kagama hakan baida kyau a addinin islama "hakene kam, yarinya k'arama da sanin yakamata, lallai kinkerewa Adda nki Salma ta ko ina.