Sashe 27
Rabiatul Addawiyya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jin nishinsa nafita da qarfi kamar mai tsere, shiya ya falko da ita.
Har yanzu yana kwance bisa qirjinta shafa kanshi tayi tana mai cewa "ya Ali lafiya kuwa? Shiru bai motsaba saima qara cukumeta da yayi yana magana wanda bata fahimtar miyake cewa.
Addu'a tasoma tofa mishi afuska zuwa can yaja ajiyar zuciya ya tashi firgigit.
Da lalube yayi turn on d'in globe haske ya gauraye d'akin.
Kallon kallo suka somawa junarsu, ta matsa jikinsa ta miqa hannu tasoma share masa sweat d'in daya jiga mishi face har zuwa jikinsa.
Da sauri ya rungumeta yana sunsuna wuyarta zuwa qirjinta sai kuma ya d'ago ya kama face d'inta ya had'a da nashi yacigaba da sauke numfashi.
Da kyat ta iya motsa bakinta tace "wai mike faruwane mijina?
Muryansa na rawa ya amsa "mufarki nayi mai ban tsoro naga wasu mutane masu girma zasu jefaminke cikin rami mai zurfi ga duhu shine nake ta dambe da su inason na kwaceki amma nakasa daf da zasu jefaki naga kin kwace kin zama iska mai qarfi iskan ya turasu cikin ramin su duka take wani baqin hayaqi ya turnike wurin a dai dai nan na falka.
Shiru tayi tana auna mufarkin da irin wacce tayi yanzu.
Voice d'insa ya katse mata tunani inda yake cewa "Rabi'atu wallahi ni bancika yin mufarkin ababen tsoroba haka ba inko kikaga nayisa to abin zai iya zama azahirance shiyasa yanzu duk na rud'e kada wasu suzo su sacemin ke, yaqara rungumeta yacigana dacewa Allah in hakan ya kasance bansan halinda zan fad'aba, ya saketa daga rungumar da yayi mata ya d'aga hannayenshi sama yace "Ya Allah yasa na mutu nabar matata Addawiyya ba wai ta mutu ta barni ba.
Da sauri ta amsa "ba Amin ba, Allah ka d'auki ranmu atare ya amsa "A'a indai mutu nabarki ki rainar mana yaran dazan bari inhar ina da rabon barin kwaina a duniya.
Kuka ta fashe mishi dashi sosai, zai kamota tayi hanzarin sauka tafice zuwa parlor.
Amfani yayi da inda sautin muryan kukanta yafitowa qasa qasa ya isa wurin sabida parlon babu haske.
Rungumeta yayi tasoma kicikicin kwacewa ta kasa.
Jin yarda yake sauke numfashi kamar mai shashshekan kuka yasa ta d'auke nata kukan bashiri tasoma magana "wayyo Allah natuba kayafemin nasa mijina kuka a darenmu ta amarci, don Allah ya Ali kada kayi fushi dani na fad'a cikin fushin Allah tare da tsinuwar mala'iku akan kukan dakakeyi, don Allah badan niba kayi shiru.
Cak ya d'ata zuwa bedroom ya zaunar da ita bisa cinyoyinsa ya kai hannu cikin riganta yana latsa mata tumbi yace "kezan bawa hakuri akan sakaki kukan danayi amaimakon nishad'i, sannan ki rubuta ki ajiye Ni Aliyu kami kikayimin tundaga yau har izuwa ranar da za'azaremin rai na koma ga mahaliccina nayafe miki.
Cikin muryan kuka ta soma magana "banson haka ya Ali, banson zancen mutuwa, banson haka, yazaka tasani agaba da tsawon darennan kayi tamin maganar mutuwa, agaskiya bana so.
Yana shafa sumar kanta alamar rarrashi yace "affuwan my heart beat bazan qaraba insha Allahu kinji? Tura baki tayi taqi amsawa, yayi saurin kai lips d'insa kan nata.
Da kyat tasamu ya saketa ta ruga toilet da gudu yabi bayanta.
Arollah suka d'auro yajasu sallar nafia raka'a 4 bayan sun idar kowa ya bud'e alqurnin kareem yasoma karantawa cikin ransa.
Sai da suka sallaci subahi sannan suka koma barci.
Aunty Hindu tayo aike yakai sau 3 da break fast d'insu amma sai adawo ace mata anyi nocking basu bud'eba dan haka sanda taga 11am tayi sai ta fito da kanta Salma nabiye da ita abaya, bugu d'aya tayi Addawiyya tazo tabud'e mata, rigan barci ne ajikinta kanta ba d'an kwali sumarta duk ta yamutse sai hamma take zubawa alamar junya takeji.
Idanu waje Salma tace "ke Addawiy kina da lafiya kuwa? Jibi yarda kike amma kika iya zuwa bud'e door, to da wasu canne kumafa ba muba?
Yamutsa fuska tayi ta amsa "nasan daga ku saiko su khairi zasu zomin part da safen nan "au 11am kike kira safia? "Uhm nifa yunwa yataso dani ina daf da shiga kitchen naji ana nokin nataho na bud'e.
Hindu taja hannunta ta zaunar tace "akul nakuma ganin kin fito bud'e qofa a haka, kuma yanzu kije kiyi wanka sai kizo ga break d'in kunan tun 7am na aiko muku dashi sai adawo acemin kuna barci.
Amsawa tayi "tam, mungode sosai Allah yabar zumunci "Amin suka amsa tare da miqewa suka fice ita kuma ta nufi ciki.
Atare suka fito da Haydar cikin shigar shadda coffee colour sunyi mugun kyau sai qamshi suke zubawa, direct dining suka zarce sai da sukayi nak sannan yaja hannunta suka nufi part d'in Abba.
Sosai yaji dad'in ganinsu, yayi musu nasiha mai ratsa jini da jijiya tare da samusu albarka ya miqo keys guda biyu yace "amsa Haydar motoci ne kai d'aya ita d'aya, cike da murna sukayi masa godiya da adduar Allah yajiqan magabata.
Daganan part d'in Hajja sukayi itama tayi ta samusu albarka, anan suka zauna har lokacin sallar azuhur tayi, haydar ya nufi masallaci ita kuma tayi tare da Hajja.
Da dare suna zaune a parlor yanata aikinsa cikin laptop d'insa ita kuma tana yanka mishi fruits.
Hira suke ahankali kamar masu rad'a,
"uhmm ajiye computer nan kasha fruits inka gama sai ka d'ora"ohk angama beauty.
Abaki tabashi yasha sosai sai da yaqoshi sannan yariqe mata hannu ya janyota ya bud'e qafafunsa ya sata ciki, ta zabura zata miqe ya maidata da sauri yace "oya open ur mouth aramawa kura aniyarta.
Kulle eyes dinta tayi "no ya Ali am ok kasan bandad'e dagama cin super ba"uhmm kinsan Allah kozakiyi amai ne sai kinsha.
Kwabe baki tayi cikin shagwaba tace "Allah inkasani amai kai zaka kwashe kayi mopping d'in wurin "eh naji bud'e dai kigani.
Tas ta shanye tana lasan lips.
Dariya yasa mata ta shammaceshi ta mannawa cinyarsa cizo ta ruga da gudu yako mara mata baya yana fad'in "la la la la laaa kika cijenni to sai na rama.
Tana qoqarin kulle qofa ya danno tasaki ta ruga toilet nan ma kafin ta kulle ya shigo.
Cak ya d'au kota, tasoma yi masa ihu yayi sauri rufe mata baki da nashi, tuni ta natsu tasoma amsar saqon.
Satin ta biyu ta koma school inda shi yake kaita ya kuma d'aukota, baya damu dako yana da aiki a office.
tarairayanta yakeyi kamar egg, itama tana qoqarin bashi kulawa sosai, rayuwa mai cike da inganci suke gudanawa.
Su maryam suyi tayi mata tsiya wai yanzu ta koma mara kunya tunda agabansu takeyiwa Haydar fari da shagwaba don iskanci acewarsu har rumgumeshi takeyi da zarrar sun tashiga cikin motar in yazo d'aukanta, takan ce dasu "adaiji tsoron Allah arage liqamin sharri ko asami na cin exam, su kanyi dariya in sunji tace haka.
Yau ma kamar kullum qarqarfe 3pm ta fito hole d'aukan darasi.
Cike take da gajiya ga kuma maranta data matsa mata da ciwo akwanakin nan wanda tasa dalilin ciwon tadai san 2 days kenan dagama mensuration period d'inta don haka bazata danganta ciwon da shiba.
Zaune suke ita su maryam suna ta hiransu ita kuma tayi shiru tana jin wani feeling yana damunta cije labbanta tayi tare da qamqame jikinta wuri 1.
Khairi ta dubeta cike da kulawa tace "ya dai kayan ya Haydar? Banza tayi da ita, maryam ta dafata tace "baki da lafiya ne ko har mun kusa zama mummies ne?
Kallonta tayi da eyes d'in wanda suka sanza launi da kyat tace "dadies zaku zama dai. Dariya suka sa mata, ta miqe ahankali ta nufi inda ta hango Haydar yana gyara parking.
Daf da zata isa ta hango gimbiya zuhfa zaune a back seat suna had'a idanu ta sakar mata murmushi taji muryanta cikin kunninta tana cewa "yau mun hole da masoyina don haka wannan dire data tasomiki nice sanadinta kuma haka zakiyi ta fama da ita har ajalinki yariskeki sannan romancing danabarku kunayi itama narasa yarda zanyi na hana kune shiyasa nasamo mafita kinga yanzu nike da nasara akanki kenan.
Kallonta tayi sosai tako jinjina mata kai alamar tabbatarwa fuskanta d'auke da walwala, wani maqaqin abu taji yataso ya tokare mata numfashi wanda tabbas ta san zafin kishine ya taso mata, adaidai kuma lokacin Haydar ya iso gabanta ya d'an sunkuya yana gyara mata zaman shoes d'inta.
Ya d'ago face d'insa yayi cike da murmushi yace "sannu haskena, ya karatu? Kallonshi tayi abirkice sai kawai taga yayi mata wani baki kamar tukunyar data shekara 10 ba'a taba wanke bayarta.
Cike da fushi ta tureshi kad'an yarage bai kai qasa ba, ko kulawa batayi ba tanufi motarshi kamar zata tashi sama.
Kokafin ta isa makirar tuni ta bace bat sai sautin dariyanta takeji yana mata amsa kuwwa cikin ears.
Tsaye tayi tana gyada kai sai kuma ta juyo face d'in sake kamar ba ita ba.
"Uhmm mijina zo mutafi kaga 'yan matan jami'a sai kallacemin kai sukeyi.
Cike da sanyin jiki ya yaqaraso ya bud'e mata qofa tashi ya rufe, ya shiga yayi key suka bar wurin zuciyarsa cike da tarin tambayoyi.
Ita kam kwanciya tayi sosai a seat d'in sai gyada kai takeyi tare da sakin murmushi lokaci zuwa lokaci bisa ga dukkan alamu sako take amsa.
********Watansu uku da aure aka sawa su khairi rana sati hud'u,
Khairi zata auri d'an yayar momynta namiji yayin da Hameed zai auri budurwansa Zuhuriyya 'yan boko wayayyiya mai kayan alatu cewarshi.
Addawiyya da Haydar zaman su lafiya sai dai matsalar rashin kuzarinsa fa har yanzu babu alamar nasara kuma yaqi sanar da Addawiyya komi akai haka uncle sai boye mata yakeyi yaqi bata haske akai, yadai bata shawaa da tabar yin mafani da maganin da ummie takawo mata haka nan tabar shan wanda Hindu take bata domim suke kawo mata yawan jin ciwon mara.
Tuni ta bari kuma ciwon maran yayi sauqi sosai amma dai abinda takasa fahinta shine wai ko Haydar namiji ne? Amsar datake son sani kenan kuma kunya ta hanata tambayarshi.
Har yanzu yana kwance bisa qirjinta shafa kanshi tayi tana mai cewa "ya Ali lafiya kuwa? Shiru bai motsaba saima qara cukumeta da yayi yana magana wanda bata fahimtar miyake cewa.
Addu'a tasoma tofa mishi afuska zuwa can yaja ajiyar zuciya ya tashi firgigit.
Da lalube yayi turn on d'in globe haske ya gauraye d'akin.
Kallon kallo suka somawa junarsu, ta matsa jikinsa ta miqa hannu tasoma share masa sweat d'in daya jiga mishi face har zuwa jikinsa.
Da sauri ya rungumeta yana sunsuna wuyarta zuwa qirjinta sai kuma ya d'ago ya kama face d'inta ya had'a da nashi yacigaba da sauke numfashi.
Da kyat ta iya motsa bakinta tace "wai mike faruwane mijina?
Muryansa na rawa ya amsa "mufarki nayi mai ban tsoro naga wasu mutane masu girma zasu jefaminke cikin rami mai zurfi ga duhu shine nake ta dambe da su inason na kwaceki amma nakasa daf da zasu jefaki naga kin kwace kin zama iska mai qarfi iskan ya turasu cikin ramin su duka take wani baqin hayaqi ya turnike wurin a dai dai nan na falka.
Shiru tayi tana auna mufarkin da irin wacce tayi yanzu.
Voice d'insa ya katse mata tunani inda yake cewa "Rabi'atu wallahi ni bancika yin mufarkin ababen tsoroba haka ba inko kikaga nayisa to abin zai iya zama azahirance shiyasa yanzu duk na rud'e kada wasu suzo su sacemin ke, yaqara rungumeta yacigana dacewa Allah in hakan ya kasance bansan halinda zan fad'aba, ya saketa daga rungumar da yayi mata ya d'aga hannayenshi sama yace "Ya Allah yasa na mutu nabar matata Addawiyya ba wai ta mutu ta barni ba.
Da sauri ta amsa "ba Amin ba, Allah ka d'auki ranmu atare ya amsa "A'a indai mutu nabarki ki rainar mana yaran dazan bari inhar ina da rabon barin kwaina a duniya.
Kuka ta fashe mishi dashi sosai, zai kamota tayi hanzarin sauka tafice zuwa parlor.
Amfani yayi da inda sautin muryan kukanta yafitowa qasa qasa ya isa wurin sabida parlon babu haske.
Rungumeta yayi tasoma kicikicin kwacewa ta kasa.
Jin yarda yake sauke numfashi kamar mai shashshekan kuka yasa ta d'auke nata kukan bashiri tasoma magana "wayyo Allah natuba kayafemin nasa mijina kuka a darenmu ta amarci, don Allah ya Ali kada kayi fushi dani na fad'a cikin fushin Allah tare da tsinuwar mala'iku akan kukan dakakeyi, don Allah badan niba kayi shiru.
Cak ya d'ata zuwa bedroom ya zaunar da ita bisa cinyoyinsa ya kai hannu cikin riganta yana latsa mata tumbi yace "kezan bawa hakuri akan sakaki kukan danayi amaimakon nishad'i, sannan ki rubuta ki ajiye Ni Aliyu kami kikayimin tundaga yau har izuwa ranar da za'azaremin rai na koma ga mahaliccina nayafe miki.
Cikin muryan kuka ta soma magana "banson haka ya Ali, banson zancen mutuwa, banson haka, yazaka tasani agaba da tsawon darennan kayi tamin maganar mutuwa, agaskiya bana so.
Yana shafa sumar kanta alamar rarrashi yace "affuwan my heart beat bazan qaraba insha Allahu kinji? Tura baki tayi taqi amsawa, yayi saurin kai lips d'insa kan nata.
Da kyat tasamu ya saketa ta ruga toilet da gudu yabi bayanta.
Arollah suka d'auro yajasu sallar nafia raka'a 4 bayan sun idar kowa ya bud'e alqurnin kareem yasoma karantawa cikin ransa.
Sai da suka sallaci subahi sannan suka koma barci.
Aunty Hindu tayo aike yakai sau 3 da break fast d'insu amma sai adawo ace mata anyi nocking basu bud'eba dan haka sanda taga 11am tayi sai ta fito da kanta Salma nabiye da ita abaya, bugu d'aya tayi Addawiyya tazo tabud'e mata, rigan barci ne ajikinta kanta ba d'an kwali sumarta duk ta yamutse sai hamma take zubawa alamar junya takeji.
Idanu waje Salma tace "ke Addawiy kina da lafiya kuwa? Jibi yarda kike amma kika iya zuwa bud'e door, to da wasu canne kumafa ba muba?
Yamutsa fuska tayi ta amsa "nasan daga ku saiko su khairi zasu zomin part da safen nan "au 11am kike kira safia? "Uhm nifa yunwa yataso dani ina daf da shiga kitchen naji ana nokin nataho na bud'e.
Hindu taja hannunta ta zaunar tace "akul nakuma ganin kin fito bud'e qofa a haka, kuma yanzu kije kiyi wanka sai kizo ga break d'in kunan tun 7am na aiko muku dashi sai adawo acemin kuna barci.
Amsawa tayi "tam, mungode sosai Allah yabar zumunci "Amin suka amsa tare da miqewa suka fice ita kuma ta nufi ciki.
Atare suka fito da Haydar cikin shigar shadda coffee colour sunyi mugun kyau sai qamshi suke zubawa, direct dining suka zarce sai da sukayi nak sannan yaja hannunta suka nufi part d'in Abba.
Sosai yaji dad'in ganinsu, yayi musu nasiha mai ratsa jini da jijiya tare da samusu albarka ya miqo keys guda biyu yace "amsa Haydar motoci ne kai d'aya ita d'aya, cike da murna sukayi masa godiya da adduar Allah yajiqan magabata.
Daganan part d'in Hajja sukayi itama tayi ta samusu albarka, anan suka zauna har lokacin sallar azuhur tayi, haydar ya nufi masallaci ita kuma tayi tare da Hajja.
Da dare suna zaune a parlor yanata aikinsa cikin laptop d'insa ita kuma tana yanka mishi fruits.
Hira suke ahankali kamar masu rad'a,
"uhmm ajiye computer nan kasha fruits inka gama sai ka d'ora"ohk angama beauty.
Abaki tabashi yasha sosai sai da yaqoshi sannan yariqe mata hannu ya janyota ya bud'e qafafunsa ya sata ciki, ta zabura zata miqe ya maidata da sauri yace "oya open ur mouth aramawa kura aniyarta.
Kulle eyes dinta tayi "no ya Ali am ok kasan bandad'e dagama cin super ba"uhmm kinsan Allah kozakiyi amai ne sai kinsha.
Kwabe baki tayi cikin shagwaba tace "Allah inkasani amai kai zaka kwashe kayi mopping d'in wurin "eh naji bud'e dai kigani.
Tas ta shanye tana lasan lips.
Dariya yasa mata ta shammaceshi ta mannawa cinyarsa cizo ta ruga da gudu yako mara mata baya yana fad'in "la la la la laaa kika cijenni to sai na rama.
Tana qoqarin kulle qofa ya danno tasaki ta ruga toilet nan ma kafin ta kulle ya shigo.
Cak ya d'au kota, tasoma yi masa ihu yayi sauri rufe mata baki da nashi, tuni ta natsu tasoma amsar saqon.
Satin ta biyu ta koma school inda shi yake kaita ya kuma d'aukota, baya damu dako yana da aiki a office.
tarairayanta yakeyi kamar egg, itama tana qoqarin bashi kulawa sosai, rayuwa mai cike da inganci suke gudanawa.
Su maryam suyi tayi mata tsiya wai yanzu ta koma mara kunya tunda agabansu takeyiwa Haydar fari da shagwaba don iskanci acewarsu har rumgumeshi takeyi da zarrar sun tashiga cikin motar in yazo d'aukanta, takan ce dasu "adaiji tsoron Allah arage liqamin sharri ko asami na cin exam, su kanyi dariya in sunji tace haka.
Yau ma kamar kullum qarqarfe 3pm ta fito hole d'aukan darasi.
Cike take da gajiya ga kuma maranta data matsa mata da ciwo akwanakin nan wanda tasa dalilin ciwon tadai san 2 days kenan dagama mensuration period d'inta don haka bazata danganta ciwon da shiba.
Zaune suke ita su maryam suna ta hiransu ita kuma tayi shiru tana jin wani feeling yana damunta cije labbanta tayi tare da qamqame jikinta wuri 1.
Khairi ta dubeta cike da kulawa tace "ya dai kayan ya Haydar? Banza tayi da ita, maryam ta dafata tace "baki da lafiya ne ko har mun kusa zama mummies ne?
Kallonta tayi da eyes d'in wanda suka sanza launi da kyat tace "dadies zaku zama dai. Dariya suka sa mata, ta miqe ahankali ta nufi inda ta hango Haydar yana gyara parking.
Daf da zata isa ta hango gimbiya zuhfa zaune a back seat suna had'a idanu ta sakar mata murmushi taji muryanta cikin kunninta tana cewa "yau mun hole da masoyina don haka wannan dire data tasomiki nice sanadinta kuma haka zakiyi ta fama da ita har ajalinki yariskeki sannan romancing danabarku kunayi itama narasa yarda zanyi na hana kune shiyasa nasamo mafita kinga yanzu nike da nasara akanki kenan.
Kallonta tayi sosai tako jinjina mata kai alamar tabbatarwa fuskanta d'auke da walwala, wani maqaqin abu taji yataso ya tokare mata numfashi wanda tabbas ta san zafin kishine ya taso mata, adaidai kuma lokacin Haydar ya iso gabanta ya d'an sunkuya yana gyara mata zaman shoes d'inta.
Ya d'ago face d'insa yayi cike da murmushi yace "sannu haskena, ya karatu? Kallonshi tayi abirkice sai kawai taga yayi mata wani baki kamar tukunyar data shekara 10 ba'a taba wanke bayarta.
Cike da fushi ta tureshi kad'an yarage bai kai qasa ba, ko kulawa batayi ba tanufi motarshi kamar zata tashi sama.
Kokafin ta isa makirar tuni ta bace bat sai sautin dariyanta takeji yana mata amsa kuwwa cikin ears.
Tsaye tayi tana gyada kai sai kuma ta juyo face d'in sake kamar ba ita ba.
"Uhmm mijina zo mutafi kaga 'yan matan jami'a sai kallacemin kai sukeyi.
Cike da sanyin jiki ya yaqaraso ya bud'e mata qofa tashi ya rufe, ya shiga yayi key suka bar wurin zuciyarsa cike da tarin tambayoyi.
Ita kam kwanciya tayi sosai a seat d'in sai gyada kai takeyi tare da sakin murmushi lokaci zuwa lokaci bisa ga dukkan alamu sako take amsa.
********Watansu uku da aure aka sawa su khairi rana sati hud'u,
Khairi zata auri d'an yayar momynta namiji yayin da Hameed zai auri budurwansa Zuhuriyya 'yan boko wayayyiya mai kayan alatu cewarshi.
Addawiyya da Haydar zaman su lafiya sai dai matsalar rashin kuzarinsa fa har yanzu babu alamar nasara kuma yaqi sanar da Addawiyya komi akai haka uncle sai boye mata yakeyi yaqi bata haske akai, yadai bata shawaa da tabar yin mafani da maganin da ummie takawo mata haka nan tabar shan wanda Hindu take bata domim suke kawo mata yawan jin ciwon mara.
Tuni ta bari kuma ciwon maran yayi sauqi sosai amma dai abinda takasa fahinta shine wai ko Haydar namiji ne? Amsar datake son sani kenan kuma kunya ta hanata tambayarshi.