Sashe 37
Rabiatul Addawiyya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bata san ya sauko ba sai jin maganarsa tayi daf da ita tayi saurin ja baya tana tura baki, dariya yasaki kad'an sannan ya russuna cike da barkwanci yace "ina yini, nasameki lafiya?
"Lafiya ta amsa masa ataqaice, ya ce "Addawiyya d'anyi mana wuri zama man yarda zanji dad'in yin maganar data kawoni.
Batace qalaba sai tayi gaba zuwa wurin wasu kujerun roba dasuke jere cikin wani rumfa.
Uhmm 😴😴😴
*mrs j moon*
[2/6, 8:15 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*Where are u d best friend of Addawiyya,, Maryam Rano, this page is belong to you, u can do what so ever u want do with it, don abin nakune mrs ustax mai tsefaffen geme* 🙊😅 😍
*49*
"Sunana Doctor Garzali Baffa ard'o, abinda yasoma cewa da ita kenan sanda suka zauna, yacigaba "ni haifaffen garin jalingo, Taraba state, ai kine ya kawoni garin Kano, ina aiki a general hospital.
nasoma ganin photonki a office d'in Dr. Abdul Hameed tun da jimawa kuma nayi ta nacin daya had'ani dake sai yasanar dani wai kina da aure to sai gashi kwatsam kwanaki nayi cikibus dake har nabi bayarki naga kinshiga buk shine nadawo nayi bincike akanki aka tabbatarmin dacewa lallai kintaba aure amma mijinki Allah yayi masa rasu.
Jan numfashi yayi tare da kallonta yana murmushi.
ita kam shiru tayi tana nazarin surutu irin nashi daga zuwarshi na farko.
Yacigaba "ina miqo ta'aziyyata na rashin Aliyu damu kayi Allah qansa da rahama ya kuma yabashi aljanna mad'aukakiya.
Cikin mugun fara'a ta amsa da "Amin, kamar ba itace fuskanta yake d'aure ta mau ba, ta qara da cewa "nagode sosai da addu'a.
Shima fara'ar ya saki cike da gano lagonta ya amsa "bakomi sayyada Rabi'a.
D'an sauke kanta tayi qasa cike da jin kunya, gyara zama yayi yace "da fa qarfina nashigo fagen dafatan zan sami ticket d'in shiga gasar?
D'agowa tayi idanun su ya had'u tayi hanzarin kauda nata.
"Ehm inajinki mai babban suna,yace hakan ahankali.
Ahanzarce ta kuma kallonshi zuciyarta na bugawa.
Kardai ace shima junnun ne? Zancen datayi cikin zuciyarta kenan.
"Sunar ki 1 da wacce ta goyani ita d'in matar wan babana shine Baffan danake amfani dashi a sunana.
Cikin ranta ta cewa ikon Allah yau Allah ya had'ani da suda fad'i ba'a tambayeshi ba radio mai jini.
Ahankali ta sauke numfashi tace "ohk, kace nid'in maman ka ce?
Yana dariya ya amsa "hakk'un mai babban suna.
"Uhmm ta furta tare da miqewa tace "zanshiga daga ciki sai wata rana.
Miqewa yayi shima ya matso daf da ita yace "a'a ya haka, zaki tafi batare da kin bani amsa taba?
Tabatare da ta tsaya ba tace "banshirya yin aure yanzu ba haka kuma bansa lokacin yinsa ba don haka sai dai ince Allah ya sadamu da alkhairi amma fa lallai kasani bance inaqin kaba haka kuma bance inajinka araina ba.
Dai dai sanda ta iso qofar shiga falo taja ta tsaya, shima tsayawar yayi cike da dumuwa yake dubanta domin zancenta yana kama da bigtin.
murmusawa tayi tare da cewa "doctor kayi haquri dani domin nasan anriga da an zartar da hukunci akaina, na wanda zan aura shiyasa na sanar dakai gaskiya kada in boye maka daga baya kaji kace na yaudareka, dafatan yanzu kafahinci inda nadosa?
"Eh, na fahimta amma kisani bashine zaisa na yanje daga gareki ba, zancigaba da gwada k'wanjina har sai naga abinda yaturewa buzu nad'i sabida nasan ba mijin akayi miki ba kawai kora da hali ne kike son yimin, ni kuma naqi koruwa.
Ya qarasa zancen cikin sigar qasa.
murmushi tayi kawai batare da ta kuma ce mishi komi ba ta sakai cikin falon tabarshi anan tsaye.
A zuciyar mamakin hukuncin datace anzartar akanta take tayi "Allah na tuba, ta furta a hankali.
Sai bayan Sallar isha'i Abban su Hameed yazo d'aukan Hindu wacce take ta fishi da Addawiyya taqi kulata tun sanda tadawo daga wurin dr. Garzali.
Salma kam 'yan baruwan muce sai zolayar addawiyya take tayi wai taga taqara qibane komi nata yaqara cika ko dai Alee yabar mata ajiyar shine ba'a sani ba tazo ta duba ta, da harara Addawiyya keta binta dashi amma taqi bari saima sake lalibo abin neman magana take tayi da ita har saida ummie tashiga tsakani sannan ta sarara mata.
Ita kam kwana zatayi a gidan sabida mushaffa'u yayi tafiya sai kuma yayi sati zai dawo shine tazo gida wai bazata iya zama ita 1 a gidanta ba tsoro takeji.
Washe gari a skul tana cikin bawa su khairi labarin zuwar dr. Garzali da yarda sukayi, sai dariya suke tayi mata barinma khairi datake ta mai maita sunarsa wai Garzali.
Ita ma sai yanzu sunar yake bata dariya, ita kuwa maryam cewa tayi taji ya kwanta mata arai kuma sunarshi special ne don bakowa yake dashi ba.
Cike da zolaya khairi tace "ato shi kenan su Garzali anyi kasuwa to ke mrs AH sai kibar mata shi kiriqe Ah d'inki zam zam dama ni team d'insa nake don hausawa sunce so so ne amma son kai yafi, ga gida ana so ai ba'abawa dawa ba.
Wani duka Addawiyya ta taska mata acinya wanda yasa ta kwalla ihu hankalin students ya dawo kansu, tana liliya wurin tace "wallahi bashi kikaci don kamar narama ne.
Gwalo tayi mata tace "warning nayi miki next time kika kuma had'a da yayanki sai nayi miki mafiyinsa kinsan dai karonmu dake ba dad'i.
"Eh, nasani kam amma kisa dai yanzu bada bace sabida komi ya sanja sinadarin aure ya nusheni yagama ratsa jini da jijiyata nayi karfi fiye da doki don haka kibini asannu kada in ji miki targad'e.
Dariya suka saka su dukansu, zuwa can maryam tace "khairi gabaki d'aya kin lalace tunda kikayi aure kika soma sakin zance bako jin kunya, fari tayi ta amsa "lokaci nane yayi kema kina shiga daga ciki zamujiki bulum buqui kunya tayi gefe 1 atare da ke.
"Uhmm badani ba kam, kedai da kike kayarshi Allah ya yaye miki.
"Amin, yayaemana baki 1, "kudai amma nikam tuni dama ina da kunyata ras,
"uhmm addawy kenan, Allah ina tausaya miki in ya Hameed ya danqeki wallahi baya da wasa kinsan zuhuriyya 'yar gida tace, to tasha sanar dani lamarin ya hameed to anan nafahimci shid'in jarumi ne, kinga in kika shigo zaki raina kan... Fas tabuge mata baki abunda yahanata qarsa zancenta, ta nunata da yatsa tana mai cewa "wallahi khairi zan shuka miki rashin mutunci inabaki bar had'ani da wannan mutumin ba tam.
Afusace khairi ta kaimata duka a baki itama tayi saurin kaucewa tako sakar mata dukan a qirji, tafe wurin tayi idanunta sukayi raurau sabida ba qaramin duka tayi mata ba.
Maryam ce tasoma magana "wai miye haka kukeyi ne kamar yara? Banza sukayi mata ta kuma cewa "ke khairi tunda bataso kina danganta ta da shi man basai ki bari ba, haka kema Addawiyya kirage saurin hannu yanzufa bada bane, hankali da girma duk sun wada cemu don haka we r ol mature enough, sabida haka kamewa itace ta kamace mu ba wasan yara ba.
Duk sukayi shiru kowa da abinda yake saqawa aranshi.
Wata budurwa ce ta iso wurinsu ta katse musu shirun ta haryar duban Addawiyya tace "kizo malam Salim yanakiran ki yace kisameshi a office d'insa, tana gama fad'an haka tayi gaba fuuuu.
Tabe baki su kayi atare, zuwa can Addawiyya ta miqe tace don Allah kuzo ku rakani, miqewa sukayi tare da amsawa "tam.
Tafiya suke anatse mai cike da class har zuwa bakin office d'in masa sannan sukaja suka tsaya ta dubesu don neman qarin bayani, khairi ce tace "nan zamu tsaya har ki fito sabida baida mutunci yana iya tijaramu abanza inya ganmu tare, maryam ta d'ora "wannan shine za'ayi don haka ki shiga kawai munamiki fatan jin alkhairi amma ki kula da kanki domin kurane shi indai akan mace ce.
Gyad'a musu kai tayi tare da kwankwasa qofar daga ciki ya amsa da "yes come in.
Tura kai tayi ciki tana maijin fad'uwar gaba atake kuma tasoma jan addu'ar tsari.
Tunda tashigo yakafeta da idanu har ta qaraso bai d'auke idanunsa akanta ba.
Atake taji tayi mugun jin tsanarsa dama can tasan mayen kallo ne ita kuma bata shiri da mai yawan kallo shiyasa ta tubure akan Hameed don tuntuni tagama fahimtarsa yayi degree a kallon mace.
Maganarsa taji cikin kunninta "Rabi'atu zauna mana kya tsaya haka ai sai ki gaji, kallonsa tayi a fakai ce sannan ta russuna tace "Good afternoon sir.
Washe baki yayi yana wani kashe mata ido 1 ya amsa "lafiya lau, ya karatu? "Alhamdulillah "tam haka akeso, masha Allah.
Shiru yabiyo baya na wani lokaci, ta katse shirun ta hanya cewa "Sir, ance kana kirana "eh, dama wata magana nakeso muyi amma zaifi da na sameki agida dai, don haka sai kibani time dazan zo insameki kada kidamu da bani address d'in gidan domin sanishi bamai wuya bane agareni.
"Uhmm malam inhar magana bata tawuce 30 minutes ba kawai kasanar dani insha Allahu ina tare da amsarta.
"Ohk tunda kinfison ayita anan ai shikenan.
Shiru tayi masa kanta aqasa tana ta nazarin d'abi'unsa, domin d'an zamanda sukayi har tagano mutum ne mara kunya dubi da yarda yake mata magana yanajan yaji.
"Dama ina son muqulla wata alaqa ce ta zumunta wanda nake fatan ta kaimu har zuwa aure.
D'agowa tayi tare da qare mishi kallo, bakine har yana qalkiya amma yana da kyau ainun sai dai kallo da'ya zaka kayi masa kagano d'an barike na bugawa a mujalla.
Katse mata tunani yayi ta hanyar tasowa ya dawo ya zauna gefenta har yana shafar mata kafad'a da hanzari ta miqe tayi hanyar fita yayi sauri tareta yana wani langabar da kai "haba kekoh miye haka? Kallonsa tayi sai kuma tayi saurin kauda fuskanta gefe sannan tace "Kayi hakuri don Allah malam domin ban tsaida lokacin aureba gaskiya ayanzu, tana fad'an haka taraba gefensa ta wuce sauri, biyota yayi yaga har tayi nisa ita da qawayenta cije labbansa yayi yana mai furta "Allah sai kinsoni koda ta bayan gidane, bari in bar office tun yanzu na dangana da wurin malam halee nasanar dashi tun lokaci bai quremin ba.
Direct inda ta perker motarta suka nufa ta bud'e motar suka shiga ciki.
"Lafiya ta amsa masa ataqaice, ya ce "Addawiyya d'anyi mana wuri zama man yarda zanji dad'in yin maganar data kawoni.
Batace qalaba sai tayi gaba zuwa wurin wasu kujerun roba dasuke jere cikin wani rumfa.
Uhmm 😴😴😴
*mrs j moon*
[2/6, 8:15 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*Where are u d best friend of Addawiyya,, Maryam Rano, this page is belong to you, u can do what so ever u want do with it, don abin nakune mrs ustax mai tsefaffen geme* 🙊😅 😍
*49*
"Sunana Doctor Garzali Baffa ard'o, abinda yasoma cewa da ita kenan sanda suka zauna, yacigaba "ni haifaffen garin jalingo, Taraba state, ai kine ya kawoni garin Kano, ina aiki a general hospital.
nasoma ganin photonki a office d'in Dr. Abdul Hameed tun da jimawa kuma nayi ta nacin daya had'ani dake sai yasanar dani wai kina da aure to sai gashi kwatsam kwanaki nayi cikibus dake har nabi bayarki naga kinshiga buk shine nadawo nayi bincike akanki aka tabbatarmin dacewa lallai kintaba aure amma mijinki Allah yayi masa rasu.
Jan numfashi yayi tare da kallonta yana murmushi.
ita kam shiru tayi tana nazarin surutu irin nashi daga zuwarshi na farko.
Yacigaba "ina miqo ta'aziyyata na rashin Aliyu damu kayi Allah qansa da rahama ya kuma yabashi aljanna mad'aukakiya.
Cikin mugun fara'a ta amsa da "Amin, kamar ba itace fuskanta yake d'aure ta mau ba, ta qara da cewa "nagode sosai da addu'a.
Shima fara'ar ya saki cike da gano lagonta ya amsa "bakomi sayyada Rabi'a.
D'an sauke kanta tayi qasa cike da jin kunya, gyara zama yayi yace "da fa qarfina nashigo fagen dafatan zan sami ticket d'in shiga gasar?
D'agowa tayi idanun su ya had'u tayi hanzarin kauda nata.
"Ehm inajinki mai babban suna,yace hakan ahankali.
Ahanzarce ta kuma kallonshi zuciyarta na bugawa.
Kardai ace shima junnun ne? Zancen datayi cikin zuciyarta kenan.
"Sunar ki 1 da wacce ta goyani ita d'in matar wan babana shine Baffan danake amfani dashi a sunana.
Cikin ranta ta cewa ikon Allah yau Allah ya had'ani da suda fad'i ba'a tambayeshi ba radio mai jini.
Ahankali ta sauke numfashi tace "ohk, kace nid'in maman ka ce?
Yana dariya ya amsa "hakk'un mai babban suna.
"Uhmm ta furta tare da miqewa tace "zanshiga daga ciki sai wata rana.
Miqewa yayi shima ya matso daf da ita yace "a'a ya haka, zaki tafi batare da kin bani amsa taba?
Tabatare da ta tsaya ba tace "banshirya yin aure yanzu ba haka kuma bansa lokacin yinsa ba don haka sai dai ince Allah ya sadamu da alkhairi amma fa lallai kasani bance inaqin kaba haka kuma bance inajinka araina ba.
Dai dai sanda ta iso qofar shiga falo taja ta tsaya, shima tsayawar yayi cike da dumuwa yake dubanta domin zancenta yana kama da bigtin.
murmusawa tayi tare da cewa "doctor kayi haquri dani domin nasan anriga da an zartar da hukunci akaina, na wanda zan aura shiyasa na sanar dakai gaskiya kada in boye maka daga baya kaji kace na yaudareka, dafatan yanzu kafahinci inda nadosa?
"Eh, na fahimta amma kisani bashine zaisa na yanje daga gareki ba, zancigaba da gwada k'wanjina har sai naga abinda yaturewa buzu nad'i sabida nasan ba mijin akayi miki ba kawai kora da hali ne kike son yimin, ni kuma naqi koruwa.
Ya qarasa zancen cikin sigar qasa.
murmushi tayi kawai batare da ta kuma ce mishi komi ba ta sakai cikin falon tabarshi anan tsaye.
A zuciyar mamakin hukuncin datace anzartar akanta take tayi "Allah na tuba, ta furta a hankali.
Sai bayan Sallar isha'i Abban su Hameed yazo d'aukan Hindu wacce take ta fishi da Addawiyya taqi kulata tun sanda tadawo daga wurin dr. Garzali.
Salma kam 'yan baruwan muce sai zolayar addawiyya take tayi wai taga taqara qibane komi nata yaqara cika ko dai Alee yabar mata ajiyar shine ba'a sani ba tazo ta duba ta, da harara Addawiyya keta binta dashi amma taqi bari saima sake lalibo abin neman magana take tayi da ita har saida ummie tashiga tsakani sannan ta sarara mata.
Ita kam kwana zatayi a gidan sabida mushaffa'u yayi tafiya sai kuma yayi sati zai dawo shine tazo gida wai bazata iya zama ita 1 a gidanta ba tsoro takeji.
Washe gari a skul tana cikin bawa su khairi labarin zuwar dr. Garzali da yarda sukayi, sai dariya suke tayi mata barinma khairi datake ta mai maita sunarsa wai Garzali.
Ita ma sai yanzu sunar yake bata dariya, ita kuwa maryam cewa tayi taji ya kwanta mata arai kuma sunarshi special ne don bakowa yake dashi ba.
Cike da zolaya khairi tace "ato shi kenan su Garzali anyi kasuwa to ke mrs AH sai kibar mata shi kiriqe Ah d'inki zam zam dama ni team d'insa nake don hausawa sunce so so ne amma son kai yafi, ga gida ana so ai ba'abawa dawa ba.
Wani duka Addawiyya ta taska mata acinya wanda yasa ta kwalla ihu hankalin students ya dawo kansu, tana liliya wurin tace "wallahi bashi kikaci don kamar narama ne.
Gwalo tayi mata tace "warning nayi miki next time kika kuma had'a da yayanki sai nayi miki mafiyinsa kinsan dai karonmu dake ba dad'i.
"Eh, nasani kam amma kisa dai yanzu bada bace sabida komi ya sanja sinadarin aure ya nusheni yagama ratsa jini da jijiyata nayi karfi fiye da doki don haka kibini asannu kada in ji miki targad'e.
Dariya suka saka su dukansu, zuwa can maryam tace "khairi gabaki d'aya kin lalace tunda kikayi aure kika soma sakin zance bako jin kunya, fari tayi ta amsa "lokaci nane yayi kema kina shiga daga ciki zamujiki bulum buqui kunya tayi gefe 1 atare da ke.
"Uhmm badani ba kam, kedai da kike kayarshi Allah ya yaye miki.
"Amin, yayaemana baki 1, "kudai amma nikam tuni dama ina da kunyata ras,
"uhmm addawy kenan, Allah ina tausaya miki in ya Hameed ya danqeki wallahi baya da wasa kinsan zuhuriyya 'yar gida tace, to tasha sanar dani lamarin ya hameed to anan nafahimci shid'in jarumi ne, kinga in kika shigo zaki raina kan... Fas tabuge mata baki abunda yahanata qarsa zancenta, ta nunata da yatsa tana mai cewa "wallahi khairi zan shuka miki rashin mutunci inabaki bar had'ani da wannan mutumin ba tam.
Afusace khairi ta kaimata duka a baki itama tayi saurin kaucewa tako sakar mata dukan a qirji, tafe wurin tayi idanunta sukayi raurau sabida ba qaramin duka tayi mata ba.
Maryam ce tasoma magana "wai miye haka kukeyi ne kamar yara? Banza sukayi mata ta kuma cewa "ke khairi tunda bataso kina danganta ta da shi man basai ki bari ba, haka kema Addawiyya kirage saurin hannu yanzufa bada bane, hankali da girma duk sun wada cemu don haka we r ol mature enough, sabida haka kamewa itace ta kamace mu ba wasan yara ba.
Duk sukayi shiru kowa da abinda yake saqawa aranshi.
Wata budurwa ce ta iso wurinsu ta katse musu shirun ta haryar duban Addawiyya tace "kizo malam Salim yanakiran ki yace kisameshi a office d'insa, tana gama fad'an haka tayi gaba fuuuu.
Tabe baki su kayi atare, zuwa can Addawiyya ta miqe tace don Allah kuzo ku rakani, miqewa sukayi tare da amsawa "tam.
Tafiya suke anatse mai cike da class har zuwa bakin office d'in masa sannan sukaja suka tsaya ta dubesu don neman qarin bayani, khairi ce tace "nan zamu tsaya har ki fito sabida baida mutunci yana iya tijaramu abanza inya ganmu tare, maryam ta d'ora "wannan shine za'ayi don haka ki shiga kawai munamiki fatan jin alkhairi amma ki kula da kanki domin kurane shi indai akan mace ce.
Gyad'a musu kai tayi tare da kwankwasa qofar daga ciki ya amsa da "yes come in.
Tura kai tayi ciki tana maijin fad'uwar gaba atake kuma tasoma jan addu'ar tsari.
Tunda tashigo yakafeta da idanu har ta qaraso bai d'auke idanunsa akanta ba.
Atake taji tayi mugun jin tsanarsa dama can tasan mayen kallo ne ita kuma bata shiri da mai yawan kallo shiyasa ta tubure akan Hameed don tuntuni tagama fahimtarsa yayi degree a kallon mace.
Maganarsa taji cikin kunninta "Rabi'atu zauna mana kya tsaya haka ai sai ki gaji, kallonsa tayi a fakai ce sannan ta russuna tace "Good afternoon sir.
Washe baki yayi yana wani kashe mata ido 1 ya amsa "lafiya lau, ya karatu? "Alhamdulillah "tam haka akeso, masha Allah.
Shiru yabiyo baya na wani lokaci, ta katse shirun ta hanya cewa "Sir, ance kana kirana "eh, dama wata magana nakeso muyi amma zaifi da na sameki agida dai, don haka sai kibani time dazan zo insameki kada kidamu da bani address d'in gidan domin sanishi bamai wuya bane agareni.
"Uhmm malam inhar magana bata tawuce 30 minutes ba kawai kasanar dani insha Allahu ina tare da amsarta.
"Ohk tunda kinfison ayita anan ai shikenan.
Shiru tayi masa kanta aqasa tana ta nazarin d'abi'unsa, domin d'an zamanda sukayi har tagano mutum ne mara kunya dubi da yarda yake mata magana yanajan yaji.
"Dama ina son muqulla wata alaqa ce ta zumunta wanda nake fatan ta kaimu har zuwa aure.
D'agowa tayi tare da qare mishi kallo, bakine har yana qalkiya amma yana da kyau ainun sai dai kallo da'ya zaka kayi masa kagano d'an barike na bugawa a mujalla.
Katse mata tunani yayi ta hanyar tasowa ya dawo ya zauna gefenta har yana shafar mata kafad'a da hanzari ta miqe tayi hanyar fita yayi sauri tareta yana wani langabar da kai "haba kekoh miye haka? Kallonsa tayi sai kuma tayi saurin kauda fuskanta gefe sannan tace "Kayi hakuri don Allah malam domin ban tsaida lokacin aureba gaskiya ayanzu, tana fad'an haka taraba gefensa ta wuce sauri, biyota yayi yaga har tayi nisa ita da qawayenta cije labbansa yayi yana mai furta "Allah sai kinsoni koda ta bayan gidane, bari in bar office tun yanzu na dangana da wurin malam halee nasanar dashi tun lokaci bai quremin ba.
Direct inda ta perker motarta suka nufa ta bud'e motar suka shiga ciki.