Sashe 25
Rabiatul Addawiyya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hiran soyayya sukeyi cike da nishad'i wanda ya shagalar dasu suka manta inda suke.
Qaran zuwar wata ququwa ce ta dawo dasu hankalinsu.
Guguwar na zuwa tayi sama da Haydar ganin haka Addawiyya ta bishi zuwa saman, haka suke gudu cikin girgije, guguwar tana qoqarin tsere mata ita kuma tana qoqarin kamota ta kwace Haydar wanda tuni iska yayi mishi yawa har ya suma, cikin ikon Allah Addawiyya ta cukume guguwar bakinta d'auke da ayatul kursiyyu.
Atare sukayo qasa koda suka sauko sai wata budurwa fara sol mai kyau ainun ta bayya ta nuna Addawiyya da yatsa "wallahi sai kin barmin mijina ko ta halin qaqa ne, wato in raini abina tun yana tsumman goyo sannan tun da naga yafara gima na fidda mishi sha'awar ko wacce mace aranshi, shine ke cikin lokaci qanqani zaki aureminshi duk kuwa da adalcin danayi miki na barin zuciyarshi ta soki, to narantse da karagar mulkin Abbuna baki isaba, kinyi kad'an ki shiga tsakanina da masoyina.
tanagama fad'an haka ta bace bat.
Afirgice Addawiyya ta falka tana share sweat daya jiqa mata fuska har yana d'iga.
Kalmar innalillahi wa'inna ilaihin raji'un take ta ambaata har tasamu natsuwarta yadawo.
"Shine dama labarin da uncle yake boyemin kenan? Shine dalilin da yasa tun kafin in had'u da Ali nakejin tausayinsa? To wai ma miye hakan kenufi? Shin wannan budurwa mutum ce ko aljan?
Tambayoyin datake ta jerawa kanta kenan afili kuma tarasa samo ko amsa d'aya daga cikinsu.
Hakanan ta tashi jikinta ba kwari ta shirya ta wuce school ko break bata samu damar yiba.
Eleven dai dai tafito direct motar ta nufa, tashiga ciki ta kulle kanta ta lume cikin seat ta d'aga kanta sama tana maijin wani maqaqin d'aci a maqoshinta.
"Ya ilahil alamina badai kishi nake da wacce banda tabbaci akan zancentaba?
Baki isaba, kinyi kad'an ki rabani da masoyina.
Shine kalmar datafi tsaya mata arai.
"Ooo ni Addawiyya minyasa junnu suke bibiyata ne haka?
"Mai babban suna kiragewa kanki tunani tun kafin ciwon kai yasoma hanaki karatu.
"Uncle katai makeni man, kafad'amin amsar tambayoyina don Allah.
"To mai babban suna, mufarkin da kikayi duk yana daga cikin sharrin shaid'an don haka kiyi watsi dashi gefen sannan budurwan da kike tunani akanta itad'in d'iya ce ga sarkin aljannu mai mulki ayankin larabawa amma ina son ki sani kece zaki galaba akanta sai dai abinda zai faru ne bayan afkuwan nasaran Allah bai lamuncemin sanin shiba amma tabbas abin yana da rud'ani.
"Uhmm uncle mufarkina dai ya tabbata tunda gashi kabani labarin budurwan data ta dagulamin lissafi.
"Mai babban suna kibi abinda nace kawai kinbarshi a sharrin mufarki ne kawai.
"Tam, Nagode uncle Allah yabiyaka da Aljanna mad'aukakiya.
"Amin, Allah yabawa dukkanin musulmai masu imani daga dukkanin cikin jinsin mutum da aljan. "Amin ya rabbi.
Sosai suke ta hiransu da uncle kuma tuni ta nemi quncin da yadameta ta rasa, suna haka phone d'inta tasoma ringing, ganin sunar Haydar bayyane a bisa screen d'in ta kulle idanunta da hannayenta, wai tanajin kunyar uncle.
Musmushi yayi mai sauti ya bace, jin fitar iska ta window yasa ta d'auki wayar wacce aka kira akaro na biyu.
Cike da salon yanga tare da shagwaba ta furta "mijinaaaa.
*Mrs j moon*
[1/23, 11:50 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*38*
Amsawa yayi cikin hanzari, jin yarda ya amsa tasa mishi dariya.
"Uhmm my angel dariya kikemin ko? Cigaba tayi da dariyan, shima dariyan yasa.
Sun d'auki fiye da 1hr suna hiran qauna, inda yayi ta tsokanarta da zancen jin kunya ita kuma tayi ta mishi shagwaba wai yabari ko tasa mishi kuka, sosai ta sashi cikin nishad'i yayi ta biyemata zuwa can sukayi sallama badon sunsoba sai don time d'in shiga lecture d'inta yayi.
Sauke phone d'in tayi bisa qirjinta ta lumshe idanu ahankali ta furta "lallai duk wanda yace zai rabani da ya Ali ya tabowa kansa transformer mai tartsatsin wuta kam.
Wani dogon tsaki akaja agefenta, ta kalli wurin da sauri, abin mamaki budurwan nan datagani cikin mufarkinta d'azun ita ce yanzu ta kuma gani azahiri zaune gefenta fuska ahad'e.
Tsakin ta maida mata da martani, tad'ora da cewa "malama ficemin a car ko yanzu in koya miki hankali.
Wani dariya mara dad'in amo budurwan tasoma, sai da tayi mai isarta sannan ta gintse fuska tace "motar banza, in kikai wasa Allah yau sai na batar dake tare da motar kuma inkince qarya cigaba damin tsiwa.
Cike da fushi Addawiyya ta d'auko kwalbar red musk ta bud'eshi ta yarfa mata afuska take ta kwalla qara ta bace, ita kuma ta koma ta kwanta tana maida numfashi tare da bin kwalbar musk d'in da kallo, asannu ake janshi har aka d'agashi sama aka fice dashi ta window.
Murmushi ta saki tana mai furta "thank you uncle.
Abu kamar wasa budurwan junnun nan ta hana Addawiyya sukuni domin duk inda take tana biye da ita, kuma duk in tasoma yi mata bara zana sai taga kwalbar musk agefenta tako d'auka da watsa mata afuska ko jiki take zata bace tana kururuwa, sanan takasa sanar da kowa lamarin.
Agefen Haydar kam, abubu sosai suka soma yi masa yawa ada dai rashin jin kuzarinsa na d'a namiji ne yake damunshi wanda yake yawan sakashi zazzabi da rashin karsashi to kuma yanzu cikin kwanakin nan harda ciwon mara yake damunshi sai ya danganta abin da dire ce tayi masa yawa jin yarda yake jin son kasan cewa da mace sosai kuma Addawiyya ce take zuwa mishi arai sai yayi ta hango surarta cikin shigar daya soma ganinta a gidansu, sannan sam halittanshi baya motsawa yanzu yakumankoma kamar na yara, abinda yakuma tada mishi da hankali kenan yayanke shawara zai je yaga doctor dai akan matsalar in kuma yaga ba'a samu nasara ba sai ya tumtubi Hajja ta soma amso mishi taimako na gargajiya. Shi yasa time to time sai yayi ta tunanin kamar ya cuci Addawiyya, anya zamansu zai yiwu kuwa?
Tambayar datake mugun d'aga mishi hankali kenan, sabida sosai yakejin mai rabashi da ita sai Allah.
Zaune suke su 3 qawayen juna cikin parlor n aunty Hindu, ko wacce hankalinta yana bisa laptop d'inta da alama browsing kowa keyi na assignment, dubi da yarda sukayi shiru bakajin komi sai sound of chewing gum d'in da khairi keta qas qara qas qas!!!! dashi.
Cike da gajiya maryam ta d'ago ta dubi khairi tace "don girman Allah sis khairi ki fidda gam d'in nan koma masami sauqin takuramun da kikayi mana da qaransa.
Fiddawa tayi ta tare da kwallawa hassan kira ya iso da gudu ta miqa mishi "kaishi cikin dustbin yaron ya amsa ya fice da gudu.
Addawiyya ta saki murmushin gefen baki taceb"su hassan sun girmafa yakamata Aunty H tayo musu qanni.
Caraf khairi ta mashe "jiranki takeyi kizo sai kuyi tare.
Wani dariya maryam tasaka har da riqe ciki tana kallan mood d'in Addawiyya wacce tayi mugun bata rai tana zabgawa khairi harara ita kuma taqi kallonta balle tasan abinda ke faruwa.
Afusace ta miqe d'auke da laptop d'inta tashige bedroom d'in Hindu, suka kuwa sake kyalkyale da dariya tare da tafawa.
Biki dai ya matso sai hidima ake tayi ta kowanni part.
Ana saura sati biyu aka kawo lefe nagani na fad'a domin babu ne kawai ba asakaba.
Addawiyya kam tarewa tayi gidan Hindu kuma duk kwakwan Haydar Hindu ta hanashi ganinta sai dai suyi waya ko su raba dare suna hira a online ananma yayi yayi da ita ta turo mishi pictures d'inta ya ganta sai ta fake dacewa wayar bata da camera alhalin tuni yagano aunty ce ta hanata, abinda ya rasa dalilin yimasa hakan.
Ana jibi d'aurin aurin Hindu ta maidata gidan Abbie.
Ummie sai kallonta takeyi kamar wata baquwa sabida gaba d'aya ta sanja mata sakamakon gyaran jikin da akayi mata, abin bana wasa bane, komawa tayi kamar fure don kyau da qamshi.
Dariya tayi tama ummie ganin yarda taketa murza idanunta tana kuma kallonta.
Haka nan suma su maryam sukayi ta yaba gyaran tare da tsokanarta. Ita kam iyakarta murmushi take tayi domin ita kanta tasan fatarta tasanja ainun.
Daren ranar ta fito wanka kenan ta tsaya gaban mirror tana qoqarin bud'e robar lotion ta tsinkayi maganarta abayanta qin juyowa tayi tacigaba da abinda ke gabanta sabida yanzu ta daina kulata komi zatace da ita tun sanda uncle yace tabar bi ta kanta kada ta maidata mahaukaciya domin ya fahimci burinta kenan sabida bata fito mata yanzu sai tana cikin mutane.
"Uhmm jaririya kina son jefa kanki awahala ko? Tacebda ita. Tayi mata shiru "zan maidake abi kwatance in har kika bari aka d'aura miki aure da abin sona. Nanma ko qala bata ce mata ba, haka tacigaba da tsoratata da kalamai masu nuni da gargad'i amma ko kalma 1 taqi tofawa.
Tana gama shirin barcinta ta soma Addu'a atake junnun ta bace tana mai jin haushin yarda take kasa yiwa Addawiyya komi duk in ta bayya gareta alhalin da mugun nufi take zuwa.
Addu'a Addawiyya tayiwa mugun riqo sannan ako da yaushe bakinta bai rabo da ambatar addu'ar da uncle ya fad'amata ta kariya daga sharrin muguntar junnu.
Yau dai aka d'aura auren RABI'ATUL ADDAWIYYA da Angonta ALIYU HAYDAR wanda dubbannin manyan mutane suka halarta halartar harda su Baffa jatau wanda yaragewa Abbie kenan cikin dangin mahaifinshi, yazo tare da 'yayan baffannisa da matarsu, yanzu babu wanda sukeso kamar yusufu wato Abbie sabida yanzu sunga babu mai arziki kamarshi duk cikin qauyensu.
Sanda aka sanya bikin Addawiyya ne ummie ta matsa mishi yaje danginshi ya sanar dasu, dakyat ta shawo kanshi ya tafi sai gashi sunzo tun ana gobe d'aurin aure.
Cikin tsanaki aka gabatar da taron biki.
Qawayen Amarya sunsha kyau sosai sai raha suke da junarsu kamar yarda dai aka san 'yan matan amare sunayi duk in taron biki ya had'asu.
Da la'asar Addawiyya ta zame jiki ta nufi garden ta zauna bisa kujeran roba.
Kallo d'aya zakayi mata kasan tana cikin rud'ani, a hankali ta bud'e baki ta furta "uncle gani, mizaka fad'amin?
"Nasiha zanyi miki da kuma ban haquri.
"Rashi ne za'amin ko mi? "Babu ko d'aya amma ita rayuwa dole sai da haquri musanman ke da kike fuskanta barazanar gimbiya zuhfa.
Qaran zuwar wata ququwa ce ta dawo dasu hankalinsu.
Guguwar na zuwa tayi sama da Haydar ganin haka Addawiyya ta bishi zuwa saman, haka suke gudu cikin girgije, guguwar tana qoqarin tsere mata ita kuma tana qoqarin kamota ta kwace Haydar wanda tuni iska yayi mishi yawa har ya suma, cikin ikon Allah Addawiyya ta cukume guguwar bakinta d'auke da ayatul kursiyyu.
Atare sukayo qasa koda suka sauko sai wata budurwa fara sol mai kyau ainun ta bayya ta nuna Addawiyya da yatsa "wallahi sai kin barmin mijina ko ta halin qaqa ne, wato in raini abina tun yana tsumman goyo sannan tun da naga yafara gima na fidda mishi sha'awar ko wacce mace aranshi, shine ke cikin lokaci qanqani zaki aureminshi duk kuwa da adalcin danayi miki na barin zuciyarshi ta soki, to narantse da karagar mulkin Abbuna baki isaba, kinyi kad'an ki shiga tsakanina da masoyina.
tanagama fad'an haka ta bace bat.
Afirgice Addawiyya ta falka tana share sweat daya jiqa mata fuska har yana d'iga.
Kalmar innalillahi wa'inna ilaihin raji'un take ta ambaata har tasamu natsuwarta yadawo.
"Shine dama labarin da uncle yake boyemin kenan? Shine dalilin da yasa tun kafin in had'u da Ali nakejin tausayinsa? To wai ma miye hakan kenufi? Shin wannan budurwa mutum ce ko aljan?
Tambayoyin datake ta jerawa kanta kenan afili kuma tarasa samo ko amsa d'aya daga cikinsu.
Hakanan ta tashi jikinta ba kwari ta shirya ta wuce school ko break bata samu damar yiba.
Eleven dai dai tafito direct motar ta nufa, tashiga ciki ta kulle kanta ta lume cikin seat ta d'aga kanta sama tana maijin wani maqaqin d'aci a maqoshinta.
"Ya ilahil alamina badai kishi nake da wacce banda tabbaci akan zancentaba?
Baki isaba, kinyi kad'an ki rabani da masoyina.
Shine kalmar datafi tsaya mata arai.
"Ooo ni Addawiyya minyasa junnu suke bibiyata ne haka?
"Mai babban suna kiragewa kanki tunani tun kafin ciwon kai yasoma hanaki karatu.
"Uncle katai makeni man, kafad'amin amsar tambayoyina don Allah.
"To mai babban suna, mufarkin da kikayi duk yana daga cikin sharrin shaid'an don haka kiyi watsi dashi gefen sannan budurwan da kike tunani akanta itad'in d'iya ce ga sarkin aljannu mai mulki ayankin larabawa amma ina son ki sani kece zaki galaba akanta sai dai abinda zai faru ne bayan afkuwan nasaran Allah bai lamuncemin sanin shiba amma tabbas abin yana da rud'ani.
"Uhmm uncle mufarkina dai ya tabbata tunda gashi kabani labarin budurwan data ta dagulamin lissafi.
"Mai babban suna kibi abinda nace kawai kinbarshi a sharrin mufarki ne kawai.
"Tam, Nagode uncle Allah yabiyaka da Aljanna mad'aukakiya.
"Amin, Allah yabawa dukkanin musulmai masu imani daga dukkanin cikin jinsin mutum da aljan. "Amin ya rabbi.
Sosai suke ta hiransu da uncle kuma tuni ta nemi quncin da yadameta ta rasa, suna haka phone d'inta tasoma ringing, ganin sunar Haydar bayyane a bisa screen d'in ta kulle idanunta da hannayenta, wai tanajin kunyar uncle.
Musmushi yayi mai sauti ya bace, jin fitar iska ta window yasa ta d'auki wayar wacce aka kira akaro na biyu.
Cike da salon yanga tare da shagwaba ta furta "mijinaaaa.
*Mrs j moon*
[1/23, 11:50 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*38*
Amsawa yayi cikin hanzari, jin yarda ya amsa tasa mishi dariya.
"Uhmm my angel dariya kikemin ko? Cigaba tayi da dariyan, shima dariyan yasa.
Sun d'auki fiye da 1hr suna hiran qauna, inda yayi ta tsokanarta da zancen jin kunya ita kuma tayi ta mishi shagwaba wai yabari ko tasa mishi kuka, sosai ta sashi cikin nishad'i yayi ta biyemata zuwa can sukayi sallama badon sunsoba sai don time d'in shiga lecture d'inta yayi.
Sauke phone d'in tayi bisa qirjinta ta lumshe idanu ahankali ta furta "lallai duk wanda yace zai rabani da ya Ali ya tabowa kansa transformer mai tartsatsin wuta kam.
Wani dogon tsaki akaja agefenta, ta kalli wurin da sauri, abin mamaki budurwan nan datagani cikin mufarkinta d'azun ita ce yanzu ta kuma gani azahiri zaune gefenta fuska ahad'e.
Tsakin ta maida mata da martani, tad'ora da cewa "malama ficemin a car ko yanzu in koya miki hankali.
Wani dariya mara dad'in amo budurwan tasoma, sai da tayi mai isarta sannan ta gintse fuska tace "motar banza, in kikai wasa Allah yau sai na batar dake tare da motar kuma inkince qarya cigaba damin tsiwa.
Cike da fushi Addawiyya ta d'auko kwalbar red musk ta bud'eshi ta yarfa mata afuska take ta kwalla qara ta bace, ita kuma ta koma ta kwanta tana maida numfashi tare da bin kwalbar musk d'in da kallo, asannu ake janshi har aka d'agashi sama aka fice dashi ta window.
Murmushi ta saki tana mai furta "thank you uncle.
Abu kamar wasa budurwan junnun nan ta hana Addawiyya sukuni domin duk inda take tana biye da ita, kuma duk in tasoma yi mata bara zana sai taga kwalbar musk agefenta tako d'auka da watsa mata afuska ko jiki take zata bace tana kururuwa, sanan takasa sanar da kowa lamarin.
Agefen Haydar kam, abubu sosai suka soma yi masa yawa ada dai rashin jin kuzarinsa na d'a namiji ne yake damunshi wanda yake yawan sakashi zazzabi da rashin karsashi to kuma yanzu cikin kwanakin nan harda ciwon mara yake damunshi sai ya danganta abin da dire ce tayi masa yawa jin yarda yake jin son kasan cewa da mace sosai kuma Addawiyya ce take zuwa mishi arai sai yayi ta hango surarta cikin shigar daya soma ganinta a gidansu, sannan sam halittanshi baya motsawa yanzu yakumankoma kamar na yara, abinda yakuma tada mishi da hankali kenan yayanke shawara zai je yaga doctor dai akan matsalar in kuma yaga ba'a samu nasara ba sai ya tumtubi Hajja ta soma amso mishi taimako na gargajiya. Shi yasa time to time sai yayi ta tunanin kamar ya cuci Addawiyya, anya zamansu zai yiwu kuwa?
Tambayar datake mugun d'aga mishi hankali kenan, sabida sosai yakejin mai rabashi da ita sai Allah.
Zaune suke su 3 qawayen juna cikin parlor n aunty Hindu, ko wacce hankalinta yana bisa laptop d'inta da alama browsing kowa keyi na assignment, dubi da yarda sukayi shiru bakajin komi sai sound of chewing gum d'in da khairi keta qas qara qas qas!!!! dashi.
Cike da gajiya maryam ta d'ago ta dubi khairi tace "don girman Allah sis khairi ki fidda gam d'in nan koma masami sauqin takuramun da kikayi mana da qaransa.
Fiddawa tayi ta tare da kwallawa hassan kira ya iso da gudu ta miqa mishi "kaishi cikin dustbin yaron ya amsa ya fice da gudu.
Addawiyya ta saki murmushin gefen baki taceb"su hassan sun girmafa yakamata Aunty H tayo musu qanni.
Caraf khairi ta mashe "jiranki takeyi kizo sai kuyi tare.
Wani dariya maryam tasaka har da riqe ciki tana kallan mood d'in Addawiyya wacce tayi mugun bata rai tana zabgawa khairi harara ita kuma taqi kallonta balle tasan abinda ke faruwa.
Afusace ta miqe d'auke da laptop d'inta tashige bedroom d'in Hindu, suka kuwa sake kyalkyale da dariya tare da tafawa.
Biki dai ya matso sai hidima ake tayi ta kowanni part.
Ana saura sati biyu aka kawo lefe nagani na fad'a domin babu ne kawai ba asakaba.
Addawiyya kam tarewa tayi gidan Hindu kuma duk kwakwan Haydar Hindu ta hanashi ganinta sai dai suyi waya ko su raba dare suna hira a online ananma yayi yayi da ita ta turo mishi pictures d'inta ya ganta sai ta fake dacewa wayar bata da camera alhalin tuni yagano aunty ce ta hanata, abinda ya rasa dalilin yimasa hakan.
Ana jibi d'aurin aurin Hindu ta maidata gidan Abbie.
Ummie sai kallonta takeyi kamar wata baquwa sabida gaba d'aya ta sanja mata sakamakon gyaran jikin da akayi mata, abin bana wasa bane, komawa tayi kamar fure don kyau da qamshi.
Dariya tayi tama ummie ganin yarda taketa murza idanunta tana kuma kallonta.
Haka nan suma su maryam sukayi ta yaba gyaran tare da tsokanarta. Ita kam iyakarta murmushi take tayi domin ita kanta tasan fatarta tasanja ainun.
Daren ranar ta fito wanka kenan ta tsaya gaban mirror tana qoqarin bud'e robar lotion ta tsinkayi maganarta abayanta qin juyowa tayi tacigaba da abinda ke gabanta sabida yanzu ta daina kulata komi zatace da ita tun sanda uncle yace tabar bi ta kanta kada ta maidata mahaukaciya domin ya fahimci burinta kenan sabida bata fito mata yanzu sai tana cikin mutane.
"Uhmm jaririya kina son jefa kanki awahala ko? Tacebda ita. Tayi mata shiru "zan maidake abi kwatance in har kika bari aka d'aura miki aure da abin sona. Nanma ko qala bata ce mata ba, haka tacigaba da tsoratata da kalamai masu nuni da gargad'i amma ko kalma 1 taqi tofawa.
Tana gama shirin barcinta ta soma Addu'a atake junnun ta bace tana mai jin haushin yarda take kasa yiwa Addawiyya komi duk in ta bayya gareta alhalin da mugun nufi take zuwa.
Addu'a Addawiyya tayiwa mugun riqo sannan ako da yaushe bakinta bai rabo da ambatar addu'ar da uncle ya fad'amata ta kariya daga sharrin muguntar junnu.
Yau dai aka d'aura auren RABI'ATUL ADDAWIYYA da Angonta ALIYU HAYDAR wanda dubbannin manyan mutane suka halarta halartar harda su Baffa jatau wanda yaragewa Abbie kenan cikin dangin mahaifinshi, yazo tare da 'yayan baffannisa da matarsu, yanzu babu wanda sukeso kamar yusufu wato Abbie sabida yanzu sunga babu mai arziki kamarshi duk cikin qauyensu.
Sanda aka sanya bikin Addawiyya ne ummie ta matsa mishi yaje danginshi ya sanar dasu, dakyat ta shawo kanshi ya tafi sai gashi sunzo tun ana gobe d'aurin aure.
Cikin tsanaki aka gabatar da taron biki.
Qawayen Amarya sunsha kyau sosai sai raha suke da junarsu kamar yarda dai aka san 'yan matan amare sunayi duk in taron biki ya had'asu.
Da la'asar Addawiyya ta zame jiki ta nufi garden ta zauna bisa kujeran roba.
Kallo d'aya zakayi mata kasan tana cikin rud'ani, a hankali ta bud'e baki ta furta "uncle gani, mizaka fad'amin?
"Nasiha zanyi miki da kuma ban haquri.
"Rashi ne za'amin ko mi? "Babu ko d'aya amma ita rayuwa dole sai da haquri musanman ke da kike fuskanta barazanar gimbiya zuhfa.