Sashe 33
Rabiatul Addawiyya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana fita taci karo dasu maryam, khairi tare da zuhriyya da fara'a ta tarbesu tana boye musu hawayen da tafito dashi tare suka dawo d'akin.
Hira suke tayi cike da raha har da zuhriyyan yayin da ummul ta maqale mata taqi yarda dako mamarta ta amsheta.
Tanaji ajikinta idanun Haydar yana kanta amma taqi duban inda yake sabida bata huce zancen takaicin ya yayi mata d'azun ba.
Kwanarsa shida aka bashi sallama suka nufo gida.
An sallamoshi da kwana biyu da hantsi tana cikin kitchen taji ya kwalla mata kira ta kashe stove da hazari tare da amsawa.
Afalo ta cinmashi ya takure wuri d'aya yana rawar sanyi ta sunkuya tana tambayarshi "sanyi kakeji? Kai ya gyada mata tare da yanyota ta fad'o kanshi yayi mata wani runguma kamar zai ballata fad'i yake "ina sonki Rabi'a.
Bakin na rawa itama tace "nima ina sonka sosai ya Alee.
"To in haka ne ina son ki amince da zancen da nayi miki ranan a hospital.
"Ya Alee bazan iya bane.
"Zaki iya my angel Allah zaki iya. Yafad'a hakan cike da kwarun guiwa.
Tureshi tasomayi tana fad'in sakeni in tafi wurin ummie tunda ka gaji dani neman kai kale dani.
Gam yariqeta ya hanata kufcewa yana fad'in am sorry am sorry abin alfaharina nabari Allah nabari.
Zuwa can tace "to sakeni in samowa abinda zakaci.
"Bazanci komi ba "sabida mi? "Hakanan kawai "to tashi muje ciki ka kwanta tunda kabarjin sanyin
"uhmm Rabi'a ni kad'ai nasan minakeji acikin jikina, kawai tafi ki kiramin Abba tare da aunty da kuma Hameed.
Gabanta ne ya wani yanke ya fad'i rass!! Bakinta narawa tace "mizasuyi maka?
Shafa fuskanta yayi cike da juriya ya amsa "kada kidamu ganinsu kawai nake son yi.
"Ohk to bara nakira aunty ta waya sai ta sanar a Abban, hameed shima kiransa zanyi "badamuwa kirawomin su d'iyar albarka, wallahi komi kikayimin tuni na yafe miki kema kiyafeni.
Banza tayi dashi don tasan neman magana yake da ita tunda yasoma zancensa mai kama da wasiyya,, tasoma dialing numbers.
Cikin mintoci biyar duk sun taru cike da fargaba suna zaton ko jikin ne amma sai sukaga sabanin hakan.
Addawiyya kitchen takoma tacigana da aikinta har ta kammala komi tana shirin fitowa dasu zuwa dining ta tsinkayi salatin da Hindu ta kafka da qarfi aibata san sanda ta iso wurin ba ta zube gaban Haydar wanda yake jikin Abba kwance.
Jijjigashi tasomayi tare da kiran sunarshi taji bai amsa ba ta d'ago cike da fargaba tace da Hameed "mike faruwa ne? Mai makon ya amsa mata sai kawai yafice yana kuka, juyowa tayi tace da Hindu "Aunty badai nayi rashin ya Alee ba?
Sauke kanta Hindu tayi qasa ta kasa kallon Addawiyya.
Sallallamin Hajja tare dajin kalmar "Allah yagafarta maka Aliyu shine ya tabbatar mata da cewa ya Alee ya barta har abada.
k'ara ta kwalla mai qarfi bakinta d'auke da Kalmar innalillahi wa inna ilai.... Bata qarasa fad'aba ta sulale qasa babu numfashi.
Abba ya miqe arikice d'auke da Haydar a hannunsa yana mai cewa Abdul "d'auko Rabi'atu mukaisu asibiti, ke kuma Hindu biyomu amma Hajja kijira mudawo yanzu.
*I'm sorry readers please*🤦🏻♀
*mrs j moon*
[2/1, 3:45 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*45*
Suna isa hospital aka amshe su bajimawa wani doctor yafito ya sanar dasu Haydar yajima da rasuwa amma ita matarsa doguwar suma tayi wanda zata iya d'aukan lokaci mai tsawo kafin tafarfad'oba, wata qila ta d'auki kwana 1 ko 1wk koma fiye da hakan.
Tashin hankali kenan wanda ba'asami rana ga dai jimamin rasuwar Haydar ga kuma firgicin lalurar da Addawiyya ta afka ciki duk alokaci d'aya.
Bayarda suka iya da hukuncin ilahu sai haquri tare da addu'ar Allah yabasu ikon juriyan wannan k'addarori dasu afko cikin rayuwarsu.
Allahumma Amin.
Anyiwa Aliyu haydar sutura dibbannin mutane suka miqashi zuwa makwancinsa na gaskiya suka baroshi daga shi sai halinsa sai kuma abinda ya shuka.
Mutuwar ta gigita duk kanin d'aukakin al'umman gidan musanma Hameed wanda ko maqabarta bai iya rakashi ba, tunda yadawo daga asibi ya kulle kansa cikin room d'insa sai da ya kwana ya yini bai bud'e kansa ba, anyi ban bakin har an gaji yaqi bud'ewa sai da Abba ya tako dakansa zuwa part d'in, yasaka mishi kuka abakin qofar sannan ya bud'e tare da fad'awa jikin Abba yana fad'in "Abba yanzu brother yatafi yabarni kenan?
Tambayar da ta kuma saka kowa dake wurin kuka kenan, Abba baibashi amsa ba illa wucewa da yayi da shi zuwa part d'insa yayi tayi masa nasiha tare da bashi misalai har yadawo natsuwarshi yasoma yi masa addu'a yana mai zubar hawaye wanda yarasa yarda zaiyi ya tsaidasu.
Hajja kam sosai tabawa kowa mamaki domin itace mai rarrashin duk wanda yazo da kuka tayi ta cewa addu'a yakeso ba zubar jurwaye ba.
Salma da Hindu kuwa baka gane wanda yafi wani fad'awa ciki firgici cikinsu, suke zaune wurin Addawiyya.
Anyi anyi subar ummie ta zauna sunqi.
Khairi da maryam suma sai da suka sume sanda zancen ya samesu, sunyi kuka har sun gode Allah.
Duk wanda yasan Haydar sai da yayi jimamin rasuwarshi hatta da abokanan aikinsa sunshiga rud'anin rashinsa.
Kowa yayi mishi shaidan arziki baya da abokin fad'a sam, shi bai damu da shiga shirgin da ba'a kasa dashi ba, duk abinda zaiyi to mai ma'ane gashi da riqon gaskiya da amana.
Lallai yasami yabo ta ko ina don haka akeyi masa kyakykyawan zato.
To koma dai miye Allahn da yafimu sonshi ya amsa abinsa sai dai fatan Allah yajiqansa da rahama in kuma tamu tazo Allah yasa mucika da imani, Amin.
Yau kwanar Addawiyya goma sha d'aya batare da ta farfad'oba lamarin da yadagula zuciyoyin dangi babba da yaro.
Ranar da tacika sati biyu na'urorin dake kewaye da ita suka soma tsuwwa alamun ta farfad'o.
Cikin qanqanin lokaci doctors suka kewayeta zuwa can dasuka tabbatar da bugun zuciyarta ya dawo normal sai suka sanja mata d'aki tare da yima mata alluran da zai taima ka ta kuma dawowa cikin natsuwarta.
Asannu tasoma bud'e idanunta wanda suka yi mata nauyi har ta bud'esu tar.
Quri tayiwa gefe 1 tana kallo zuwa can ta motsa bakinta ahankali ta furta "da gaske ya Alee ya tafi yabarni cikin wannan duniyar mai cike da rud'ani?
Jin maganarta ya ankarada da mutanen d'akin farkawanta.
Sannu sukayi ta jera mata amma takasa amsa ko 1.
Salma tana hawaye ta dafa goshinta tace "my Addawy kiyi magama mana muji muryanki.
Kallon salman tayi tare da motsawa tace "kamani in tashi zaune bayana ciwo yake yimin.
Kama tayi ta zaunar tare da kara mata filo ta baya.
Hindu tashigo tare da doctor ya dubata yayi umurni da abata abu mai ruwa ruwa kamar tea sannan sai dawo ya bata magani.
Tunda ta falka take tambayarsu da gaske Haydar yatafi ya barta? Amma an rasa wanda zai amsa mata, data matsa da tambayar sai duk suka saka mata kuka ita dai da ido take binsu, suna haka ummie ta iso ita da Hajja da kuma mama don bata koma kwantagora ba tun datazo ta'aziyyan tace sai taga farfad'owar Addawiyya tukunna.
Fad'a ummie tasoma yiwa su Hindu kamar zata'ari baki wai akanme zasu tasata a gaba suna kuka alhalin sun san batagama dawowa daidai ba.
Hajja ce ta daka tar da fad'an tare da matsawa ta janyo Addawiyya jikinta tayi qasa da murya ta soma yi mata magana "Rabi'atu ki zamo mai tawakkali, mai yarda da kaddara khairan ko akasinta kinji ko?
Gyad'a kanta tayi, hajja tacigaba "Aliyu dai yarigamu gidan gaskiya yau satinsa biyu kenan da rasuwa kamar yarda kema satinki biyu yau kina cikin halin doguwar suma, don haka abinda nakeso dake ki jure kada kiyi masa kuka domin add'arki yafi buqata a yanzu ba kuka ba, kinaji nako? Gyad'a kai ta kuma yi wasu hawaye masu zafi suka zubo mata ta qamqame Hajja tare da sakin kuka mai cin rai, muryanta can qasa take fad'in "kuka yazamamin dole Hajja, bazan iya daurewa ba, kibarni inyi kada ciwon zuciya ta kamani.
Kukan datakeyi yayi mugun karyawa kowa zuciya har kuwa da Hajjan, itama kuka takeyi sosai, kukan dabata samu tayiba sanda abin yake d'anye.
Haka Addawiyya ta qara kwana biyu sannan aka sallameta kuma har lokacin hawaye yaqi qafewa a idanunta, duk kuwa yarda taso ya tsaya amma yaqi.
Gidan mijinta aka wuce da ita, anso barinta a part d'inta amma ganin suna doso part d'in ta tafi luuuu ta sume musu yasa dole aka sakata amota zuwa gidan Abbie bayan anyi nasaran ganin ta farfad'o.
*****Rayuwa kenan kana naka Allah na tasa kuma na Allah itace gaskiya.
Gashi har Haydar yayi arba'in ya tasarma watanni na biyu.
Addawiyya kuwa yanzu ta koma shiru2 kullum tana cikin d'aki, duk tabi ta rame sai uban qashin wuya da kayan boobs da d'uwaiyu ga kuma wani haske da taqara tar tar kamar atabata jini ya tsillo.
bata cin komi sai pineapple kad'ai ta maida abincinta sai kuwa ruwa.
Ummie sosai take bata tausayi, haka Abbie duk in yafita ya dawo d'akinta yake soma shiga ya zube mata duk abinda yazo dashi amma bata taba komi ciki sai Abarba, sunyi sunyi ta riqacin abinci taqi in sun matsa sai taci sai taka musu kuka tana kiran "ya Alee katafi kabarni da kewarka gashinan su ummie suna ta matsamin, da sunji haka sai su soma rarrashinta, don haka yanzu sun daina matsa mata da sai taci abinci, Abarba dai agidan ko gonarta sai haka, abinda hakan yayi mata mugun dad'i.
Kwance take tayi rigingine fuskata na kallom ceiling eyes d'in kulle kamar mai barci, wayarta kife samar qirjinta.
Daf da ita taji qamshinsa ta bud'e idanunta tare da kallon inda qamshin yake fitowa.
'Dan bata rai tayi tare da kwabe fuska cikin sonyin kuka tace "uncle wannan ita ce amana ko? Ace ya Alee ya rasu kaqi zuwamin gaisuwa ko? Tam nagode.
Sai ta koma ta kulle idanunta, tanaji yanayi mata magana taqi kulawa zuwa can taji fitar iska ta window ta bud'e idanu tare da bin window nda harara sai kuma ta fashe da kuka mai tsanani, muryan Alee taji yacewa "addu'arki itace abar da nafi so da qauna ba wannan kukan da kiketayi ba haskena.
Hira suke tayi cike da raha har da zuhriyyan yayin da ummul ta maqale mata taqi yarda dako mamarta ta amsheta.
Tanaji ajikinta idanun Haydar yana kanta amma taqi duban inda yake sabida bata huce zancen takaicin ya yayi mata d'azun ba.
Kwanarsa shida aka bashi sallama suka nufo gida.
An sallamoshi da kwana biyu da hantsi tana cikin kitchen taji ya kwalla mata kira ta kashe stove da hazari tare da amsawa.
Afalo ta cinmashi ya takure wuri d'aya yana rawar sanyi ta sunkuya tana tambayarshi "sanyi kakeji? Kai ya gyada mata tare da yanyota ta fad'o kanshi yayi mata wani runguma kamar zai ballata fad'i yake "ina sonki Rabi'a.
Bakin na rawa itama tace "nima ina sonka sosai ya Alee.
"To in haka ne ina son ki amince da zancen da nayi miki ranan a hospital.
"Ya Alee bazan iya bane.
"Zaki iya my angel Allah zaki iya. Yafad'a hakan cike da kwarun guiwa.
Tureshi tasomayi tana fad'in sakeni in tafi wurin ummie tunda ka gaji dani neman kai kale dani.
Gam yariqeta ya hanata kufcewa yana fad'in am sorry am sorry abin alfaharina nabari Allah nabari.
Zuwa can tace "to sakeni in samowa abinda zakaci.
"Bazanci komi ba "sabida mi? "Hakanan kawai "to tashi muje ciki ka kwanta tunda kabarjin sanyin
"uhmm Rabi'a ni kad'ai nasan minakeji acikin jikina, kawai tafi ki kiramin Abba tare da aunty da kuma Hameed.
Gabanta ne ya wani yanke ya fad'i rass!! Bakinta narawa tace "mizasuyi maka?
Shafa fuskanta yayi cike da juriya ya amsa "kada kidamu ganinsu kawai nake son yi.
"Ohk to bara nakira aunty ta waya sai ta sanar a Abban, hameed shima kiransa zanyi "badamuwa kirawomin su d'iyar albarka, wallahi komi kikayimin tuni na yafe miki kema kiyafeni.
Banza tayi dashi don tasan neman magana yake da ita tunda yasoma zancensa mai kama da wasiyya,, tasoma dialing numbers.
Cikin mintoci biyar duk sun taru cike da fargaba suna zaton ko jikin ne amma sai sukaga sabanin hakan.
Addawiyya kitchen takoma tacigana da aikinta har ta kammala komi tana shirin fitowa dasu zuwa dining ta tsinkayi salatin da Hindu ta kafka da qarfi aibata san sanda ta iso wurin ba ta zube gaban Haydar wanda yake jikin Abba kwance.
Jijjigashi tasomayi tare da kiran sunarshi taji bai amsa ba ta d'ago cike da fargaba tace da Hameed "mike faruwa ne? Mai makon ya amsa mata sai kawai yafice yana kuka, juyowa tayi tace da Hindu "Aunty badai nayi rashin ya Alee ba?
Sauke kanta Hindu tayi qasa ta kasa kallon Addawiyya.
Sallallamin Hajja tare dajin kalmar "Allah yagafarta maka Aliyu shine ya tabbatar mata da cewa ya Alee ya barta har abada.
k'ara ta kwalla mai qarfi bakinta d'auke da Kalmar innalillahi wa inna ilai.... Bata qarasa fad'aba ta sulale qasa babu numfashi.
Abba ya miqe arikice d'auke da Haydar a hannunsa yana mai cewa Abdul "d'auko Rabi'atu mukaisu asibiti, ke kuma Hindu biyomu amma Hajja kijira mudawo yanzu.
*I'm sorry readers please*🤦🏻♀
*mrs j moon*
[2/1, 3:45 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATUL ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*45*
Suna isa hospital aka amshe su bajimawa wani doctor yafito ya sanar dasu Haydar yajima da rasuwa amma ita matarsa doguwar suma tayi wanda zata iya d'aukan lokaci mai tsawo kafin tafarfad'oba, wata qila ta d'auki kwana 1 ko 1wk koma fiye da hakan.
Tashin hankali kenan wanda ba'asami rana ga dai jimamin rasuwar Haydar ga kuma firgicin lalurar da Addawiyya ta afka ciki duk alokaci d'aya.
Bayarda suka iya da hukuncin ilahu sai haquri tare da addu'ar Allah yabasu ikon juriyan wannan k'addarori dasu afko cikin rayuwarsu.
Allahumma Amin.
Anyiwa Aliyu haydar sutura dibbannin mutane suka miqashi zuwa makwancinsa na gaskiya suka baroshi daga shi sai halinsa sai kuma abinda ya shuka.
Mutuwar ta gigita duk kanin d'aukakin al'umman gidan musanma Hameed wanda ko maqabarta bai iya rakashi ba, tunda yadawo daga asibi ya kulle kansa cikin room d'insa sai da ya kwana ya yini bai bud'e kansa ba, anyi ban bakin har an gaji yaqi bud'ewa sai da Abba ya tako dakansa zuwa part d'in, yasaka mishi kuka abakin qofar sannan ya bud'e tare da fad'awa jikin Abba yana fad'in "Abba yanzu brother yatafi yabarni kenan?
Tambayar da ta kuma saka kowa dake wurin kuka kenan, Abba baibashi amsa ba illa wucewa da yayi da shi zuwa part d'insa yayi tayi masa nasiha tare da bashi misalai har yadawo natsuwarshi yasoma yi masa addu'a yana mai zubar hawaye wanda yarasa yarda zaiyi ya tsaidasu.
Hajja kam sosai tabawa kowa mamaki domin itace mai rarrashin duk wanda yazo da kuka tayi ta cewa addu'a yakeso ba zubar jurwaye ba.
Salma da Hindu kuwa baka gane wanda yafi wani fad'awa ciki firgici cikinsu, suke zaune wurin Addawiyya.
Anyi anyi subar ummie ta zauna sunqi.
Khairi da maryam suma sai da suka sume sanda zancen ya samesu, sunyi kuka har sun gode Allah.
Duk wanda yasan Haydar sai da yayi jimamin rasuwarshi hatta da abokanan aikinsa sunshiga rud'anin rashinsa.
Kowa yayi mishi shaidan arziki baya da abokin fad'a sam, shi bai damu da shiga shirgin da ba'a kasa dashi ba, duk abinda zaiyi to mai ma'ane gashi da riqon gaskiya da amana.
Lallai yasami yabo ta ko ina don haka akeyi masa kyakykyawan zato.
To koma dai miye Allahn da yafimu sonshi ya amsa abinsa sai dai fatan Allah yajiqansa da rahama in kuma tamu tazo Allah yasa mucika da imani, Amin.
Yau kwanar Addawiyya goma sha d'aya batare da ta farfad'oba lamarin da yadagula zuciyoyin dangi babba da yaro.
Ranar da tacika sati biyu na'urorin dake kewaye da ita suka soma tsuwwa alamun ta farfad'o.
Cikin qanqanin lokaci doctors suka kewayeta zuwa can dasuka tabbatar da bugun zuciyarta ya dawo normal sai suka sanja mata d'aki tare da yima mata alluran da zai taima ka ta kuma dawowa cikin natsuwarta.
Asannu tasoma bud'e idanunta wanda suka yi mata nauyi har ta bud'esu tar.
Quri tayiwa gefe 1 tana kallo zuwa can ta motsa bakinta ahankali ta furta "da gaske ya Alee ya tafi yabarni cikin wannan duniyar mai cike da rud'ani?
Jin maganarta ya ankarada da mutanen d'akin farkawanta.
Sannu sukayi ta jera mata amma takasa amsa ko 1.
Salma tana hawaye ta dafa goshinta tace "my Addawy kiyi magama mana muji muryanki.
Kallon salman tayi tare da motsawa tace "kamani in tashi zaune bayana ciwo yake yimin.
Kama tayi ta zaunar tare da kara mata filo ta baya.
Hindu tashigo tare da doctor ya dubata yayi umurni da abata abu mai ruwa ruwa kamar tea sannan sai dawo ya bata magani.
Tunda ta falka take tambayarsu da gaske Haydar yatafi ya barta? Amma an rasa wanda zai amsa mata, data matsa da tambayar sai duk suka saka mata kuka ita dai da ido take binsu, suna haka ummie ta iso ita da Hajja da kuma mama don bata koma kwantagora ba tun datazo ta'aziyyan tace sai taga farfad'owar Addawiyya tukunna.
Fad'a ummie tasoma yiwa su Hindu kamar zata'ari baki wai akanme zasu tasata a gaba suna kuka alhalin sun san batagama dawowa daidai ba.
Hajja ce ta daka tar da fad'an tare da matsawa ta janyo Addawiyya jikinta tayi qasa da murya ta soma yi mata magana "Rabi'atu ki zamo mai tawakkali, mai yarda da kaddara khairan ko akasinta kinji ko?
Gyad'a kanta tayi, hajja tacigaba "Aliyu dai yarigamu gidan gaskiya yau satinsa biyu kenan da rasuwa kamar yarda kema satinki biyu yau kina cikin halin doguwar suma, don haka abinda nakeso dake ki jure kada kiyi masa kuka domin add'arki yafi buqata a yanzu ba kuka ba, kinaji nako? Gyad'a kai ta kuma yi wasu hawaye masu zafi suka zubo mata ta qamqame Hajja tare da sakin kuka mai cin rai, muryanta can qasa take fad'in "kuka yazamamin dole Hajja, bazan iya daurewa ba, kibarni inyi kada ciwon zuciya ta kamani.
Kukan datakeyi yayi mugun karyawa kowa zuciya har kuwa da Hajjan, itama kuka takeyi sosai, kukan dabata samu tayiba sanda abin yake d'anye.
Haka Addawiyya ta qara kwana biyu sannan aka sallameta kuma har lokacin hawaye yaqi qafewa a idanunta, duk kuwa yarda taso ya tsaya amma yaqi.
Gidan mijinta aka wuce da ita, anso barinta a part d'inta amma ganin suna doso part d'in ta tafi luuuu ta sume musu yasa dole aka sakata amota zuwa gidan Abbie bayan anyi nasaran ganin ta farfad'o.
*****Rayuwa kenan kana naka Allah na tasa kuma na Allah itace gaskiya.
Gashi har Haydar yayi arba'in ya tasarma watanni na biyu.
Addawiyya kuwa yanzu ta koma shiru2 kullum tana cikin d'aki, duk tabi ta rame sai uban qashin wuya da kayan boobs da d'uwaiyu ga kuma wani haske da taqara tar tar kamar atabata jini ya tsillo.
bata cin komi sai pineapple kad'ai ta maida abincinta sai kuwa ruwa.
Ummie sosai take bata tausayi, haka Abbie duk in yafita ya dawo d'akinta yake soma shiga ya zube mata duk abinda yazo dashi amma bata taba komi ciki sai Abarba, sunyi sunyi ta riqacin abinci taqi in sun matsa sai taci sai taka musu kuka tana kiran "ya Alee katafi kabarni da kewarka gashinan su ummie suna ta matsamin, da sunji haka sai su soma rarrashinta, don haka yanzu sun daina matsa mata da sai taci abinci, Abarba dai agidan ko gonarta sai haka, abinda hakan yayi mata mugun dad'i.
Kwance take tayi rigingine fuskata na kallom ceiling eyes d'in kulle kamar mai barci, wayarta kife samar qirjinta.
Daf da ita taji qamshinsa ta bud'e idanunta tare da kallon inda qamshin yake fitowa.
'Dan bata rai tayi tare da kwabe fuska cikin sonyin kuka tace "uncle wannan ita ce amana ko? Ace ya Alee ya rasu kaqi zuwamin gaisuwa ko? Tam nagode.
Sai ta koma ta kulle idanunta, tanaji yanayi mata magana taqi kulawa zuwa can taji fitar iska ta window ta bud'e idanu tare da bin window nda harara sai kuma ta fashe da kuka mai tsanani, muryan Alee taji yacewa "addu'arki itace abar da nafi so da qauna ba wannan kukan da kiketayi ba haskena.