Sashe 19
Rabiatul Addawiyya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hango khairi yayi zaune suna fuskanta juna da alama wani abu take koya mata computer, dubi da yarda yaga take d'agowa time to time tayi mata magana.
Mamaki ne ya cikashi, "yaushe khairi tayi hanakali haka da har suka zama qawayen juna? Lallai gaskiyan Hajjace da tace yarinyar tana da tare da wank baiwa wanda bakowa zai gane hakan ba sai tazauna awuri koda na kwanaki biyu ne.
Yana nan zaune yana ta aikin kallonsu, wutar qaunarta yanacigaba da ruruwa a ruhinsa, zuwa can yaga sun miqe atare, Addawiyya ta ruga da gudu ta rungume wata budurwa da alama qawarta ce, sai murna sukeyi ita da budurwan, ko kafin ya ankara sun shige cikin gida.
Saukowa yayi bi bayansu cike da k'warin gwaiwa.
So yake yau su soma qulla alaqa ta abota inyaso da zarar sun saba da juna sosai sai ya samu hanyar sanar da ita sirrin zuciyarshi.
*mrs j moon*
[1/15, 4:48 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATU ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*Aunty maijidda musa keta dabance agareni kisani kullum comment d'inki yana jefani cikin nishad'i ainun kuma yana qaramin kwarin guiwa sosai. Ina alfahari dake, thanks* 😍😘
*31*
Yana shiga parlor n dai dai ta fito daga kitchen d'auke da tire madaidaici shaqe dakayan motsaba baki.
Gabanta taji ya fad'i, jikinta yasoma rawa ta tsaya tsak, kanta aqasa, tasan Ali ne yazo wurin tunda taji jikinta ya sanja, baki ta tura tare da d'ago kanta ta dubi qofar shigowa, ta sauke eyes boll d'inta akanshi ya coge tare da hard'e hannayenshi bisa qirjinsa ya zuba mata idanu bako qiftawa, sai ta qara daburcewa gabanta nacigaba da fad'uwa, tayi saurin tasake yin qasa da kanta.
Takowa yayi asannu har ya iso inda take tsaye ya miqa hannu ya amshi tire d'in ya matsa daf da kunninta yace "halan ni dodone da kike jin tsorona har jikinki yana rawa haka?
Wani yarrrr taji ajikinta, tayi saurin ja baya qara matsowa yayi zata gudu ya take mata qafa ta rintse idanunta dan azaba, ya saki murmushi mai sauti ta bud'e idanun tana hararanshi.
"Waww beauty kinfi kyau ahaka, tura baki tayi ta ma rairaice face tace "d'agamin yatsu kada kajimin ciwo.
Da sauri ya d'aga mata yana kiran "am sorry bazafi ko?
Wani kallo ta sauke mishi tayi gaba yabiyo bayanta yana dariya qasa qasa.
Zama tayi gefen maryam tana wani yamutsa fuska, sai tayi mishi mugun kyau ahaka, ya ajiye tire d'in akan table dake gabansu yana qoqarin bud'e robar coke tayi saurin riqe mishi hannu sai kuma ta saki da hanzari tana yarfe yatsunta.
Murmushi yayi mai burgewa, yaja baya ya zauna akujeran dake kallonta, ya kai dubanshi inda khairi take zaune, wacce tumd'azu ta sake baki da hanci tana kallon abin al'ajabi, wai ya Haydar ne yake nuna soyayyarshi a zahiri haka bako kunya.
"Ke tashi kibawa mutane wuri, kina wani kallon mutane idanu biyu. Maganarshi ya katse mata tunani.
Da sauri ta miqe tabar wurin tana dariya, cije labbansa yayi yana bin bayanta da harara.
"Uhmm qawarmu kin iso lafiya? Yace da maryam, ta amsa "lafiya lau, ya office da ayyuka? "Alhamdulillah amma ba dad'i kam.
"Ayya to Allah tai maka "Amin, thanks.
Addawiyya wacce take saurarensu ta motsa sannu cike da class ta soma zubawa maryam drink ta miqa mata sannan ta bud'e container mai d'auke da danbum nama azuba ta tura gabanta tana satan kallon Haydar wanda yayi balance ya zuba mata manyan idanunshi.
"Godiya nake aminiyata, maryam tace da ita.
Murmushi tayi mata batare datace qalaba.
Sosai ta takura da zamanshi a wurin, duk motsin daza tayi eyes d'inshi na kanta, tana son gudu amma ta kasa tashi.
Hira suke tayi da maryam kamar sun dad'e da sanin juna, ita dai komi takasa cewa koda kuwa sun sakota cikin hiran iyakarta gyada kai ko girgizawa, tazama kurman qarfi da yaji.
Shigowar Hameed yasa ta tashi da sauri tashige bedroom.
Dariya Hameed yasa yana nuna Haydar yace "waww nawa yasoma bada assignment kenan, tam Allah yasa ayi nasara.
Had'e fuska Haydar yayi tare da wulla mishi harara yace "kaifa banza ne wallahi, gashi nan da zuwanka ka kora mana abokiyar hira ko qawarmu?
Murmusawa maryam tayi tare da gyad'a mishi kai.
Tabe baki Hameed yayi yamufi dinning area yana cewa "kadai tsaya kallon ruwa kwad'o yayima qafa.
***** "Qawata mi yake faruwa?
"Kamar na mi fa? "Tsakaninki da guy d'incan Haydar mana.
"Oh babu komi illah zumunci a matsayinshi na d'an mijin aunty Hindu.
"Ba wannan nake son jiba, tunda kinfi kowa sani nasan hakan.
Miqewa tayi zata shige toilet maryam ta fizgowa ta zauna bashiri.
"Miye haka Rano? "Mele ne "uhmm yau dai da jin fad'a kikazo kenan? "Bansani ba.
Shiru sukayi kowa da abinda yake saqawa aranshi.
Addawiyya ce ta katse shirun tahanyar dafa kafad'an maryam tana cewa "kiyarda dani qawalli Allah babu komi a tsakaninmu hasalima bama magana sam da juna yaune naga yana son kawo qarshen 'yar shariyan dake tsakanmu ni kuma banjin zan iya sakewa da shiba kamar yarda na sake da d'an uwarsa Hameed ba.
"Ko akanmi yasa baza ki iya ba?
Shiru tayi zuwa can tace "forget kawai qawata.
"Uhmm dole kice haka man, tunda kinsan baki da gaskiya "ya salam my Rano minayi kuma? "Boyemin sirrin zuciyarki da kikayi "uhmm ke nifa bangane inda kika dosa ba kam "zakigane yanzu yarinya, xuciyarki ta kamu da sonshi, koba haka bane?
Kauda kanta tayi gefe ta amsa kamar mai ciwon hakori "eh, haka ne amma nasan nice nake sonshi, shi bai san inayiba dan haka naboye abin araina sabida gudun kada yagane ya wulaqanta ni, haka nan naqi sanar da kowa ne dan bana son yaji class d'ina ya zube, dafatan kinfahimce ni yanzu.
"Eh, na fahimta amma dai ina da qorafi "tami ba? "Ta yarda baki d'aukeni da mahinmanciba, kikayi ta boyemin sirrinki alhalin ni nawa bana iya boye miki, kadafa kimanta kece ta farko da nasoma sanarma had'uwata da my ustaz kuma kika bani shawara mai kyau gashi yanzu inata cin moriyarta, soyayya mai tsabta ya kankama a tsakaninmu dashi.
"Am so sorry my lovely friend, bazan qara hidden miki komi nawaba daga yanzu.
"Uhmm Allah yasa, "wallahi kinji na rantse bazan kuma ba "tam nayarda "aha thanks besty.
Qasa tayi da murya tace "qawata yanzu miye mafita, abinfa yana son zamamin chronic.
Dariya maryam tasa sosai har da kwalla zuwa can ta tsagaita tace "aini hakan yayimin sweet ainun, dama na dad'e inayi miki addu'a Allah ya saka miki so mai zafi kiji abinda mukeji ko kyabar mana iskanci akai.
Duka ta kawa mata, maryam ta miqe da sauri ta nufi hanyar fita tana cewa "bara naje na sanar dashi, shine kawai bafita.
Aguje tabiyo bayanta tana son kamata amma ina harta fice compound.
Dawowa d'aki tayi ta dafe kanta tana furta "wayyo ni Rabi'atul Addawiyya nagama yawo, sai kuma ta miqe da sauri ta hau had'a kayanta tana gamawa ta fito parlor janye da trolley d'inta.
Rurus taja ta tsaya tana kallon maryam tare da Haydar durqushe gaban aunty Hindu kamar masu neman gafara.
Maryam ce tasoma ganinta ta sakar mata murshi tare da kashema ido d'aya ta motsara baki ta furta wata kalma.
Harara Addawiyya ta dalla mata, ta saki 'yar dariya ta miqe ta iso inda take tsaye ta kai bakinta kusa da kunninta tace "qawata d game is over, munyi winning dan haka yana cewa kule kice cas.
Wani hararan ta kuma doka mata tare da Janye jikinta zata koma ciki "hindu ta kira sunarta ta tsaya batare da ta juyo ba "ki shirya Haydar yanemi alfarka zaki rakashi unguwa yanzu, ga maryam nan sai ku sauketa agida daga nan.
Juyowa tayi cike da shagwaba tace "ni gida zan koma yau, nagama had'a kayana yanzu zan wuce, yanemi khairi ta rakashi.
"Autan ummi nice zanbaki umurni kikawomin taki na daban? To yayi miki kyau, wuce ki tafi ga hanya nan.
Ganin ran Hindu ya baci yasa ta saki trolley d'in qasa ta qarasa gabanta ta zube tahannayenta bisa guiwoyinta, muryanta na rawa tace "don Allah kiyi hak'uri Aunty banufina in bata miki ba, sai dai ina neman alfarma da yayi hakuri zuwa gobe sabida yanzu baifi nan da 10 minutes za'akira sallar magrib, kinga koda zamu dawo sallar ta wucemu kuma maryam kwana zatayi dan mami ta hanata tafiyan dare.
Dafa kanta Hindu tayi tana murmushi tace "nafahimceki autan ummi.
Dafatan Haydar zaiyi hakuri zuwa goben? "Eh' aunty zanyi, da yau da goben ai duk 1 ne, Allah yakaimu da rai da lafiya "Amin, maryam ta amsa.
Sai da yayi nasaran kallon kwayar idanunta ya sakar mata murmushi sannan ya miqe ya fice, tabi bayarshi da kollo tana murmuhin gefen baki.
"Uhmm autan ummi angirma ko? Da gudu ta tashi tashige d'akinta, suka saka mata dariya, kaka Abu ta fito daga kitchen tana tayasu ita ma duk da bata san abinda suke dariya akai ba.
****Shaquwa mai tsanani yashiga tsananin Addawiyya da Aliyu, abinda yayi mugun bawa mutanen gidan mamaki sabida shi mutum ne mai wuyar sha'ani ba'agane kanshi sam amma sai gashi cikin d'an lokaci soyayya ta sanjashi sosai kuma har lokacin yaqi furta mata kalmar ina sonki, ita kuma tsaf tagane imda yadosa so yake ta bara da kanta, abinda ko bazai samuba kenan koda zasu shekara ahaka in har bai furtaba itama baza ta ce ci kanka ba.
Hameed kam dariya yakeyi musu yana mamakin wannan salo tasu abinda ko amufarki bazai iyaba, shi in yana son abu ba boye boye zai fad'a, he was very frank about any things shiyasa yafi Haydar rashin sirri.
Yau Hindu tagama wanka kuma yau zasu maida kaka Abu gida daganan su wuce gidan Abbie su yini, dan haka Addawiyya tana fitowa wanka ta tsaya ka tsara kwalliya mai kyau da burgewa ta sanya wata super d'inkin riga da zani ta kafe d'aurinta ya zauna d'as akanta ta yafa gyale kalan atamfar ta sanya hill shoe kalan da yadace da kayanta tana cikin fesa turare taji iska ya shigo bata juyaba ta cigaba da abinda takeyi dan tasan uncle babibullah ne.
Mamaki ne ya cikashi, "yaushe khairi tayi hanakali haka da har suka zama qawayen juna? Lallai gaskiyan Hajjace da tace yarinyar tana da tare da wank baiwa wanda bakowa zai gane hakan ba sai tazauna awuri koda na kwanaki biyu ne.
Yana nan zaune yana ta aikin kallonsu, wutar qaunarta yanacigaba da ruruwa a ruhinsa, zuwa can yaga sun miqe atare, Addawiyya ta ruga da gudu ta rungume wata budurwa da alama qawarta ce, sai murna sukeyi ita da budurwan, ko kafin ya ankara sun shige cikin gida.
Saukowa yayi bi bayansu cike da k'warin gwaiwa.
So yake yau su soma qulla alaqa ta abota inyaso da zarar sun saba da juna sosai sai ya samu hanyar sanar da ita sirrin zuciyarshi.
*mrs j moon*
[1/15, 4:48 PM] Mrs J Moon😊: *RABI'ATU ADDAWIYYA*
NA
SAFIYYA.
*Aunty maijidda musa keta dabance agareni kisani kullum comment d'inki yana jefani cikin nishad'i ainun kuma yana qaramin kwarin guiwa sosai. Ina alfahari dake, thanks* 😍😘
*31*
Yana shiga parlor n dai dai ta fito daga kitchen d'auke da tire madaidaici shaqe dakayan motsaba baki.
Gabanta taji ya fad'i, jikinta yasoma rawa ta tsaya tsak, kanta aqasa, tasan Ali ne yazo wurin tunda taji jikinta ya sanja, baki ta tura tare da d'ago kanta ta dubi qofar shigowa, ta sauke eyes boll d'inta akanshi ya coge tare da hard'e hannayenshi bisa qirjinsa ya zuba mata idanu bako qiftawa, sai ta qara daburcewa gabanta nacigaba da fad'uwa, tayi saurin tasake yin qasa da kanta.
Takowa yayi asannu har ya iso inda take tsaye ya miqa hannu ya amshi tire d'in ya matsa daf da kunninta yace "halan ni dodone da kike jin tsorona har jikinki yana rawa haka?
Wani yarrrr taji ajikinta, tayi saurin ja baya qara matsowa yayi zata gudu ya take mata qafa ta rintse idanunta dan azaba, ya saki murmushi mai sauti ta bud'e idanun tana hararanshi.
"Waww beauty kinfi kyau ahaka, tura baki tayi ta ma rairaice face tace "d'agamin yatsu kada kajimin ciwo.
Da sauri ya d'aga mata yana kiran "am sorry bazafi ko?
Wani kallo ta sauke mishi tayi gaba yabiyo bayanta yana dariya qasa qasa.
Zama tayi gefen maryam tana wani yamutsa fuska, sai tayi mishi mugun kyau ahaka, ya ajiye tire d'in akan table dake gabansu yana qoqarin bud'e robar coke tayi saurin riqe mishi hannu sai kuma ta saki da hanzari tana yarfe yatsunta.
Murmushi yayi mai burgewa, yaja baya ya zauna akujeran dake kallonta, ya kai dubanshi inda khairi take zaune, wacce tumd'azu ta sake baki da hanci tana kallon abin al'ajabi, wai ya Haydar ne yake nuna soyayyarshi a zahiri haka bako kunya.
"Ke tashi kibawa mutane wuri, kina wani kallon mutane idanu biyu. Maganarshi ya katse mata tunani.
Da sauri ta miqe tabar wurin tana dariya, cije labbansa yayi yana bin bayanta da harara.
"Uhmm qawarmu kin iso lafiya? Yace da maryam, ta amsa "lafiya lau, ya office da ayyuka? "Alhamdulillah amma ba dad'i kam.
"Ayya to Allah tai maka "Amin, thanks.
Addawiyya wacce take saurarensu ta motsa sannu cike da class ta soma zubawa maryam drink ta miqa mata sannan ta bud'e container mai d'auke da danbum nama azuba ta tura gabanta tana satan kallon Haydar wanda yayi balance ya zuba mata manyan idanunshi.
"Godiya nake aminiyata, maryam tace da ita.
Murmushi tayi mata batare datace qalaba.
Sosai ta takura da zamanshi a wurin, duk motsin daza tayi eyes d'inshi na kanta, tana son gudu amma ta kasa tashi.
Hira suke tayi da maryam kamar sun dad'e da sanin juna, ita dai komi takasa cewa koda kuwa sun sakota cikin hiran iyakarta gyada kai ko girgizawa, tazama kurman qarfi da yaji.
Shigowar Hameed yasa ta tashi da sauri tashige bedroom.
Dariya Hameed yasa yana nuna Haydar yace "waww nawa yasoma bada assignment kenan, tam Allah yasa ayi nasara.
Had'e fuska Haydar yayi tare da wulla mishi harara yace "kaifa banza ne wallahi, gashi nan da zuwanka ka kora mana abokiyar hira ko qawarmu?
Murmusawa maryam tayi tare da gyad'a mishi kai.
Tabe baki Hameed yayi yamufi dinning area yana cewa "kadai tsaya kallon ruwa kwad'o yayima qafa.
***** "Qawata mi yake faruwa?
"Kamar na mi fa? "Tsakaninki da guy d'incan Haydar mana.
"Oh babu komi illah zumunci a matsayinshi na d'an mijin aunty Hindu.
"Ba wannan nake son jiba, tunda kinfi kowa sani nasan hakan.
Miqewa tayi zata shige toilet maryam ta fizgowa ta zauna bashiri.
"Miye haka Rano? "Mele ne "uhmm yau dai da jin fad'a kikazo kenan? "Bansani ba.
Shiru sukayi kowa da abinda yake saqawa aranshi.
Addawiyya ce ta katse shirun tahanyar dafa kafad'an maryam tana cewa "kiyarda dani qawalli Allah babu komi a tsakaninmu hasalima bama magana sam da juna yaune naga yana son kawo qarshen 'yar shariyan dake tsakanmu ni kuma banjin zan iya sakewa da shiba kamar yarda na sake da d'an uwarsa Hameed ba.
"Ko akanmi yasa baza ki iya ba?
Shiru tayi zuwa can tace "forget kawai qawata.
"Uhmm dole kice haka man, tunda kinsan baki da gaskiya "ya salam my Rano minayi kuma? "Boyemin sirrin zuciyarki da kikayi "uhmm ke nifa bangane inda kika dosa ba kam "zakigane yanzu yarinya, xuciyarki ta kamu da sonshi, koba haka bane?
Kauda kanta tayi gefe ta amsa kamar mai ciwon hakori "eh, haka ne amma nasan nice nake sonshi, shi bai san inayiba dan haka naboye abin araina sabida gudun kada yagane ya wulaqanta ni, haka nan naqi sanar da kowa ne dan bana son yaji class d'ina ya zube, dafatan kinfahimce ni yanzu.
"Eh, na fahimta amma dai ina da qorafi "tami ba? "Ta yarda baki d'aukeni da mahinmanciba, kikayi ta boyemin sirrinki alhalin ni nawa bana iya boye miki, kadafa kimanta kece ta farko da nasoma sanarma had'uwata da my ustaz kuma kika bani shawara mai kyau gashi yanzu inata cin moriyarta, soyayya mai tsabta ya kankama a tsakaninmu dashi.
"Am so sorry my lovely friend, bazan qara hidden miki komi nawaba daga yanzu.
"Uhmm Allah yasa, "wallahi kinji na rantse bazan kuma ba "tam nayarda "aha thanks besty.
Qasa tayi da murya tace "qawata yanzu miye mafita, abinfa yana son zamamin chronic.
Dariya maryam tasa sosai har da kwalla zuwa can ta tsagaita tace "aini hakan yayimin sweet ainun, dama na dad'e inayi miki addu'a Allah ya saka miki so mai zafi kiji abinda mukeji ko kyabar mana iskanci akai.
Duka ta kawa mata, maryam ta miqe da sauri ta nufi hanyar fita tana cewa "bara naje na sanar dashi, shine kawai bafita.
Aguje tabiyo bayanta tana son kamata amma ina harta fice compound.
Dawowa d'aki tayi ta dafe kanta tana furta "wayyo ni Rabi'atul Addawiyya nagama yawo, sai kuma ta miqe da sauri ta hau had'a kayanta tana gamawa ta fito parlor janye da trolley d'inta.
Rurus taja ta tsaya tana kallon maryam tare da Haydar durqushe gaban aunty Hindu kamar masu neman gafara.
Maryam ce tasoma ganinta ta sakar mata murshi tare da kashema ido d'aya ta motsara baki ta furta wata kalma.
Harara Addawiyya ta dalla mata, ta saki 'yar dariya ta miqe ta iso inda take tsaye ta kai bakinta kusa da kunninta tace "qawata d game is over, munyi winning dan haka yana cewa kule kice cas.
Wani hararan ta kuma doka mata tare da Janye jikinta zata koma ciki "hindu ta kira sunarta ta tsaya batare da ta juyo ba "ki shirya Haydar yanemi alfarka zaki rakashi unguwa yanzu, ga maryam nan sai ku sauketa agida daga nan.
Juyowa tayi cike da shagwaba tace "ni gida zan koma yau, nagama had'a kayana yanzu zan wuce, yanemi khairi ta rakashi.
"Autan ummi nice zanbaki umurni kikawomin taki na daban? To yayi miki kyau, wuce ki tafi ga hanya nan.
Ganin ran Hindu ya baci yasa ta saki trolley d'in qasa ta qarasa gabanta ta zube tahannayenta bisa guiwoyinta, muryanta na rawa tace "don Allah kiyi hak'uri Aunty banufina in bata miki ba, sai dai ina neman alfarma da yayi hakuri zuwa gobe sabida yanzu baifi nan da 10 minutes za'akira sallar magrib, kinga koda zamu dawo sallar ta wucemu kuma maryam kwana zatayi dan mami ta hanata tafiyan dare.
Dafa kanta Hindu tayi tana murmushi tace "nafahimceki autan ummi.
Dafatan Haydar zaiyi hakuri zuwa goben? "Eh' aunty zanyi, da yau da goben ai duk 1 ne, Allah yakaimu da rai da lafiya "Amin, maryam ta amsa.
Sai da yayi nasaran kallon kwayar idanunta ya sakar mata murmushi sannan ya miqe ya fice, tabi bayarshi da kollo tana murmuhin gefen baki.
"Uhmm autan ummi angirma ko? Da gudu ta tashi tashige d'akinta, suka saka mata dariya, kaka Abu ta fito daga kitchen tana tayasu ita ma duk da bata san abinda suke dariya akai ba.
****Shaquwa mai tsanani yashiga tsananin Addawiyya da Aliyu, abinda yayi mugun bawa mutanen gidan mamaki sabida shi mutum ne mai wuyar sha'ani ba'agane kanshi sam amma sai gashi cikin d'an lokaci soyayya ta sanjashi sosai kuma har lokacin yaqi furta mata kalmar ina sonki, ita kuma tsaf tagane imda yadosa so yake ta bara da kanta, abinda ko bazai samuba kenan koda zasu shekara ahaka in har bai furtaba itama baza ta ce ci kanka ba.
Hameed kam dariya yakeyi musu yana mamakin wannan salo tasu abinda ko amufarki bazai iyaba, shi in yana son abu ba boye boye zai fad'a, he was very frank about any things shiyasa yafi Haydar rashin sirri.
Yau Hindu tagama wanka kuma yau zasu maida kaka Abu gida daganan su wuce gidan Abbie su yini, dan haka Addawiyya tana fitowa wanka ta tsaya ka tsara kwalliya mai kyau da burgewa ta sanya wata super d'inkin riga da zani ta kafe d'aurinta ya zauna d'as akanta ta yafa gyale kalan atamfar ta sanya hill shoe kalan da yadace da kayanta tana cikin fesa turare taji iska ya shigo bata juyaba ta cigaba da abinda takeyi dan tasan uncle babibullah ne.