← Book details Namijin Zuma Book 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 60 OF 87

Sashe 60

Namijin Zuma Book 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

nono. Aunty hafsat tashiga taga jikin, kuma ta cire kunya Tama Aeezad magana kan gaskiya yabar mommy ta warke sosai kuma dr tace kota warken yadingayi a hnkli, nabeelah kunya ta rufeta Aeezad kam beji kunyar uban kowa yace ai inna shiga ne se in kasa control aunty hafsat aunty hafsat tayi shiru tana kallansa, yayi uwar kiba, ba abinda ke damunsa ita kuma mommy duk tabi ta fad a ko kunya beji a mgnrsa ba ita kanta aunty hafsat taji kunya, amma haka ta daure tace Gaskiya kadinga control Aeezad yace Toh zanyi k okarin yin hakan aunty hafsat tace Allah Yasa itade nabeelah duk kunya ta rufeta. Aunty hafsat na fita a dakin, aunty nabeelah ta juyo ta kalli Aeezad daga kwancen da take shi kuma yana zaune a bedside tana kallansa ya kashe mata ido yace Me dadin duri a kaciyata ta gallara masa harara tace Waikai bakajin kunya ne a rayuwarka Aeezad yace Ai dadin gindinki dukya ciremin kunyar ta girgiza Kai kawai baze taba shiryuwa ba a rayuwarsa. Ranar ma nan ya kuma kwana , ta koresa ta koresa amma yaki tafiya, big hajiya itama ta shigo ta gaidata da jiki, se kallon kwakwaf takeyi, taga kayan ciye ciye data tashi fita ta tattarasu ta fice dasu tana fadin Bari muma mu dangwali Arziki big hajiya iyalan san zuciya. Washe gari Alhaji sunusi yazo gidan, domin ya gaida mahaifiyarsa, seyaga Aeezad a gidan suka fito daga daki shida nabeelah suka gaidasa, ya amsa ba tare daya kawo komi a kansu ba, danya gansu da Aunty nabeelah ba, sbda daman yasan sun shaku sosai, sometimes ma koda Tana can gidansa a dakinta yake kwana, Sam Alhaji be maida hkn komi ba sbda farin cikin d ansa kawai yakeso, kuma yasan tarbiyar daya bawa d ansa baze iya aikata wani abu daya sabawa shari ah ba. Alhaji sunusi ya kalli Aeezad yace Naje gidanka yafi a kirga bakanan, na kira Zaks yacemin aiki kuke zuwa, da ciwon hannun? Aeezad yace Ai hannun yayi sauki daddy ,,, Ina zuwa aikina normal Alhaji sunusi yace Toh AlhamduLillah amma deda daka bari hannun ya kara samun sauki Aeezad yace Ai da saukin ne sosai ai, kuma aikin da muke zuwa, yanada muhimmanci daddy.. Alhaji sunusi yace Allah ya taimaka, Aeezad. Ya amsa da Amin big hajiya tace hmmm kawai, ga bakinta na kaikayi Gashi ba daman ta sosashi da wannan zancen sede tayi shiru kawai. Nan gidan daddy ya wuni haka nan nabeelah da Zaks suka wuni a falo ana hira, nabeelah naso ta tashi Aeezad ya hanata, tare sukaci abincin rana dana dare, se karfe goma na dare daddy yabar gidan sbda uban kiran da hajiya mommy keta masa kmr hauka, wai a haka Danma batasan nan gidan yazo ba, big hajiya de sede tabisa da Adduah kawai amma tasan shidin Mijin tace ne daman tini ta sallamawa hajiya mommy sunusi, wai Danma zuciyar uwa, amma tinda tazo gidan bezo ya gaidata ba se yau yazo, duk sbda hajiya mommy ta Hana komi, a kullum hajiya na Adduah Allah ya kawo ranar karyewar asirin hajiya rafi ah. Aeezad kam tarewa yayi a gidan Aunty hafsat, sema Zaks ya kawo masa kayansa nan, a nan gidan doctor ke zuwa yana dubasa, sosai hannun ya samu sauki sbda an kwance nadin da aka masa, yanzu yana aiki da hannun kadan, sede abinda baza a rasa ba. A daddafe ya iya bari tayi 10days Beci taba, ya koma bakin aiki, ba karamar izaya yake mata da zabgegiyar burarsa ba, wuni yake yana kanta, da daddare ma yayi ko tanaso ko bataso, inde yana ganinta baze iya daurewa beci taba. Nabeelah ta masa wulakanci iya wulakanci amma yaki tafiya yabar gidan,. A haka aminiyarta hawwa tazo ta samesu ita da Aeezad, yaki matsawa balle suyi wata hirar yana nan ga kugunsa gana nabeelah., seda tazo rakata ne suka d an zanta a kan irin jarabar da Aeezad ke mata ba dare ba rana, hawwa ta tausaya mata ganinma yadda ta rame, dan haka ta bata shawarar ta gaya masa yasata a makarantar boko zata samu saukin jarabarsa, sannan tasamu damar yin karatu sbda yanzu rayuwa bata yuwwa seda ilmi. Nabeelah taji dadin shawarar da hawwa u ta bata ta mata godiya sukayi sallama hawwa u tabar gidan. Washe gari hawwa u tasake dawowa akaci saah Aeezad yaje masallaci sallar jumaah. Hawaa u ta kawoma nabeelah magungunan mata tace Tasha zasu taimaka mata gun rage whlr sex, nabeelah tayima hawwa u godiya, bata jimaba tabar gidan Kafinma Aeezad yadawo daga masallacin. Tin a ranar nabeelah ta fara shan magungunan da hawwa u ta kawo mata aiko taji dadin maganin sosai sbda ya rage mata whlr sex din harma dadih taji bata tabajin dadih in yana cinta ba se yau taji ddh sosai har sanbatu tadingayi, har asubahi suna abu daya, da kyar ya sauka , shima ta kuma masa dadih sosai ya rude ya gigice da dadinta, sunayin sallar asubahi yakoma kanta,. A wani fannin nabeelah taji dadin maganin amma sede ya karasa Aeezad ya kuma makale mata dayin sex kmr hauka. A ranar ta masa maganar tanaso yasata mkrnta, yaki yarda sbda beso maza su dinga ganinta, seda tadinga masa mgna da kyar ya yadda, yasata a wani Lessing me kyau wanda zatayi na 1yrs se a bata takaddar secondary seya nema mata admission. sosai nabeelah taji dadin shigarta Lessing din tana fahimtar karatun sosai sbda babbar makaranta ce bakaramin kudi ya biya ba. Nabeelah najin dadih sannan intaje mkrntar tin 10:am se 3:pm take dawowa gida, ita da Aeezad ke zuwa school din har class yake binta Gashi ba halin a hanasa shiga, itade Aeezad ya zamar mata kaddara se Adduah, ko toilet zata shiga a mkrntar seya bita, in zasu dawo tin a mota yake fara lagudata, in suka shiga gidan ko abinci baya bari taci yake fara cinta, tin nabeelah najin whla harta fara sabawa da azabarsa tama fara juresa da temakon magungunan da takesha, a bangaren Aeezad ba karamin kara santa yayi ba, yana bata kulawa sosai fin kulawar da take bukata,. Aunty hafsat de se gani da ido, big hajiya na se kallo, amma aunty hafsat taji dadin Lessing din da Aeezad yada nabeelah, kafin ta fara zuwa seda tazo ta gaya mata. Hajiya naeema na Egypt amma tunaninta na kan Aeezad. Shikam yana gun mommy yana cin gindi yana taba nono , soyayya kam se abinda yaci gaba a zuciyarsa a kan momny. yanzu nabeelah bata da wani abinci se kilishi se ruwan sanyi inko basu tasawa cikinta ba se tayi amai, kullum cikin shigo mata da kilishi Aeezad yake, yanzu tadan fara kumari, tasawa ranta juriya a kan Aeezad , yanajin dadin yadda take jure masa yanzu. Tsawon 3month yau nabeelah bataga period dinta ba amma Sam bata damu ba sbda daman ita macece wadda ba duk month take period ba, tin sadda ta fara period se tayi 2month ma batayi ba in tayi a month daya, Sam bata damu ba, sede tanajin chanji a jikinta test dinta ya chanza again nonuwanta sun kara ciccikowa, ta kara haske kadan, sannan Aeezad kullum seyace mata ta kuma masa dadih, dukda yanzu bata Shan maganin matanma sbda intasha amai takeyi. In aski yazo gaban goshi yafi zafi This book is 1k 08101626484 NAMIJIN ZUMA 42.... Yau kimanin 4month bataga period dinta ba, gabaki daya Basu haduwa da maman Noor sosai tinda ta fara Zuwa school din da Aeezad yasata, ita ma Kuma maman Noor kwana biyu Aiki ya mata yawa a office, se dare take dawowa gida, big Hajiya Ake bari dasu noor, ita Kuma kullum tana Nan a falo, Sam taki tafiya gidan Alhaji Abubakar har zuwa yayi shida iyalansa su tafi da ita Amma Ina fir taki yadda, saboda kudin da zaks ke bata kusan kullum sannan ga kayan dadih masu yawa sunaci kullum Wanda Aeezad ke shigoma musu dashi, abinka da big Hajiya ba godiyar Allah, ta fetsare idanuwanta tace bazata bar gidan Aunty hafsat ba, dole Alhaji abubakar ya kyaleta sede jefi-jefi suna zuwa da iyalansa su gaidata. Yau tinda ta dawo takejin kugunta kamar ze cire, ciwo yake mata sosai, ko kafin ta fita seda yacita sosai, yamata cin kaca. yaude lubus take,tare dashi suka dawo daga school din kamar kullum yanzu hannunsa yayi garau ya warke tini Dr haphis ma ya koma kaduna bakin aikinsa,sede har yanzu Yanashan wasu magungunan. Kwance take a kan bed, se Nishi takeyi, tanata tunani tunani, ta kula a week's dinnan big hajiya se tayita mata kallon sama da kasa kallon daba irinsa ta saba mata ba, irin kallon kwa-kwaf dinnan ta rasa me big hajiya take kallo a jikinta. "Sannu mah baby..." Aeezad dake zaune bedside, duk ya kumayin kiba yayi fresh yayi kyau abinsa. itama kanta nabeelah tayi kyau a kwana biyunnan tayi Wani irin haske sosai duk wata suffa ta jikinta ta Kuma bayyana baro-baro, tayi wata kiba,. "Yawwah..." Ta amsa tana haki, yau da kyar take cin abinci shima Dan Aeezad ya matsa ne yanzu fa gidan yake kwana Sam yaki tafiya ya barta ta huta, tin tini mutun kmr maye, danma Allah yasa har yanzu na'eema bata dawo ba, Amma a week dinnan zata dawo haka ta gaya masa dasukayi chart. Dawowa yayi gefen bed din se kallon kyakyawar fuskarta data Kuma kyau yakeyi, ta Kuma kiba sosai tako ina ta cika taf tayi kiba taban mamakin Wanda besanta bama da wuya ya ganeta, a lokaci kankani ta chanza. Sosai takejin dadin matsar da yake ma kafafuwan nata, Daman tin safe dayaga tana tafiya da kyar seya tambayeta meye, shine tace masa kafafuwanta ke d'an ciwo kadan, sbda bataso ta daga masa hankali, ko ciwon kafar ma datace seda hnklinsa ya tashi, haka Kawai taji a ranta batasan abinda ze damesa, sometimes in tana kallansa se ta dingajin nishadi a zuciyarta a kwanakinnan ta fara yadda tana sansa, ta kamu da kaunarsa, uwa uba ga axabar shaawarsa da dadin burarsa tanaji, ynzu ko kallanta ya cikayi se gindinta ya jike,sedeshi matsalarsa inya fara mata gwatso dukse ta tsani sex dinma yake kyaleta. "Wasshhh..." Ta fadi cikin alamar zafin ciwon da kugunta zuwa bayanta keyi, ta tashi zaune da kyar ta jingina bayanta
Chapter 60 · 0% Book details