← Book details Namijin Zuma Book 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 59 OF 87

Sashe 59

Namijin Zuma Book 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

barazanace ga rayuwata ya fadi yana zaunawa yayi facing dinta, se kallanta yakeyi, ita kuma taki kallansa sannan batace dashi komi ba , kuma tanajin abubuwan da yake cewa. Ya daura hannunsa a kan kyakyawar kafarta data mikar da ita, ya shafi yatsun kafar tata, yana azabar San yatsun kafarta sosai, iya su kawai in yana kallo se azababbiyar shaawarsa ta tashi, shi kome ze gani a kanta tada masa shaawah yakeyi amma ba kamar nonuwanta da yatsun kafarta. Mommy Ina sanki kan San da nake miki .kin Hana zuciyata sukuni, kin gama Dani, wlhi San da nake miki in za a Tara kaf masu rubutu a kan tarihi bazasu iya rubuta soyayyata a gareki ba mommy Ya fadi out of control irin fitar Hayyacinnan da duk Wanda ya fad a so yake shiga. Ta dago ta kallesa, kalamansa na narkar da ita, batasan ya akayi ya iya kalamai masu kashe zuciyaba, ya iya zantuttuka masu fitowa daga kahon zuciya. Batace dashi komi ba harta gama laziminta , tayi addu inta kana ta kallesa tace Mekazo yi pls da asubar nan kuma dan Allah? Ya narkar da idanuwa yace nazo ne naga abinda ruhi da gangar jikina ke murad me dadih a kan kaciyata ba nabeelah ta girgiza Kai kawai bata taba ganin matsifa irin wannan ba, mikewa tayi ta cire hijjabinta ta ajiyesa a ma ajinsa, ta koma gefen bed da kyar take tafiya ta kwanta gefen gadon har yanzu kasanta azabar zafi yake mata, gaskiya Tana tunanin ta karu. Ya taso ya biyota gefen gadon ya kwanta ya jawota jikinsa ya rungume tsam a jikinsa, ta kwace kanta Tana fadin Bacci nakeji fa wlhi Nima haka mommy muyi baccin tare ya tura mata hannu cikin riga, ta juyo tayi facin dinsa bayan ta cire masa hannunsa me lafiya daya tura mata cikin riga ta sama yana lagudar mata Nono. Ka kyani bacci nakeji gaskiya wlhi, duk kabi ka lagudemin nonuwa na bari muyi baccin tare ya jawota jikinsa sosai yana sharkar kamshin jikinta, ba jimawa bacci ya kwashesu. A falo kam da Zaks yaji shiru be fito ba tini ya mike yabar gidan ya nufa gidan Aeezad sbda yana bukatar bacci Sam Aeezad be barinsa bacci a yan kwanakinnan motsi kadan se yace a kaisa gun mommy. a farfajiyar gidan ya hadu da naeema zata shiga motarta, da shirinta, daga gani shirin barin gari ne, hajiya mommy ce ta matsa mata yau seta bar kasar shine ta shirya badan taso ba. Zaks ya gaidata ta amsa ba yabo ba fallasa daman ita normally bata da fara ah kullum fuskarnan kamar teba, har kwara yauma Zaks yaga ta d an rame soyayyar mijinta da kishinsa ke dawainiya da ita, amma kuma batasan yadda ake tarairayar miji ba Balle tasan yadda zatayi ta dawo dashi kmr Ada da yake santa kmr hauka. Zaks wai Ina kuke zuwa ne da Aeezad ? Naeema ta tambayi Zaks bayan sun gama gaisawa suna tsaye a packing space da hand bag da car key a hannunta Tasha abaya ash color. Wani aiki muke zuwa Zaks ya bata amsa dukda besan me Aeezad yace mata ba haka kawai ya tsinci kansa da gaya mata hakan, sbda bazeyu a gaya mata gaskiya ba. Nashiga side dinsa bangansa ba, Yanzu ina ka kaisa ko duk aikin ne ? Zaks ya amsa da Eh hajjaju, ai kinsan aikin ne, Kamawa takeyi, kindesan mutumin zazzafan meeting yakeyi ma yau naeema ta sauke ajiyar zuciya kawai hadi da gasgakatawa sbda taji bakinsu da Aeezad be bam-bamta ba dan haka seta dauka gaskiya ne. Shikenan .amma pls baka ganinsa da mace kou ? Wlhi ni jikina na bani kmr yana tare da wata macen gaskiya Zaks ya girgiza Kai hadi dacewa Wadin? Tabdijan bade Aeezad ba domin shi in kika gansa da mace to tabbas abu yaci tura a kan aikine kuma, aishi Sam ba ruwansa da shaanin mata abinda ko kallo ma basu ishesa ba, ki kwantar da hankalinki Uwar gida Sarautar mata naeema ta nisa tace Toh,,,Dan Allah kadinga kulamin dashi pls, kuma karka nuna masa ma munyi mgnr nan dakai ynzu zaks yace Angama hajjaju, ai kmr anyi ruwa an dauke naeema ta murmusa tace nagode, Ubangiji ya barni da Aeezad ni kadai har abadan zaks yaki cewa Amin sede yace Wannan hk yake, daman ai nakin ne ke kadai yace ma insa miki kudinki a account zansa miki yanzu ina shiga ciki insha Allahu (duk month Aeezad na bawa naeema salary wanda ya ware yake bata sbda bukatuwar yau da kullum, sannan yana bata kudin cefane gida daban dukda ba zama a gidan take ba, ze iya rantsewa da Allah ma be tabacin abincin da naeema ta dafa da kanta ba sede wanda masu aiki suka dafa, shiko abinci be tabaci a kwano daya da naeema ba .San Aeezad be taba fashin samata salary dinba duk wata Zaks yake sawa yasa mata, shine accounter dinsa ) naeema tace okay Kasamin a UBA dina sbda tafiya zanyi zanbar kasar yanzu zaks yace okay Allah ya tsare Adawo lafiya.. naeema tace amin tashiga motarta hadi dacewa pls ka gayama Aeezad na tafi Egypt, na kirasa be daga ba yanzu Zaks yace Okay zan gaya masa daga hk sukayi sallahma naeema ta fice a gidan Zaks ya nufa part din Aeezad yana mamakin Hali irin na naeema kuma duk ba lefinta bane lefin hajiya mommy ne, ita ta hanata zaman sunnah, naeema de nasan Aeezad danso, amma sede ita kmr ba mace ba bata iya komi na mata ba, kuma duk lefin hajiya mommy ne. Karfe goma na safe, taji ana shafata ta farka a firgice sbda tasan daga shafar nan seya zarce, aiko be jira cewarta ba ya kame bakinta Cikin nasa, Tana kwacewa suna kokawa , ya zira, bashi ya fita ba se karfe biyu, Tasha whla sosai tayi kuka harta gaji har kakarin amai tadingayi, ta tabbatar da yana mata a hankali bazata dinga shiga wannan whlr ba, amma da karfi yake bugawa kmr ze karya mata k ashin gindin duka kowa ya huta. Duk irin azabarnan datasha be barta ba seda ya kuma hawa, bashi ya sauka ba se la asar, jikinta yayi weak kmr wadda tayi 2wks Tana zazzabi. A haka ya kwasheta ya mata wnka, sukayi sallah se binsa takeyi da uwar harara, shikam ko a jikinsa, kara santa ma yayi, sannan in Tana harararsa seyaji tana kuma tada masa sha awah. , Azabar yunwar datakeji ta isa, haka ta dakko kilishin a frij, ta fara ci, yauma taci sosai, Aeezad yaji dadih sosai ya fahimci Tana San kilishin sosai, se sannu yake mata sbda yasan yayi lefi ta masa banza, duk ya kara tattaleta tafiya ma seda kyar takeyi tanayi tanajin kmr zata saka ihu, ganin haka yasa Aeezad ya kira doctor salmah ba jimawa ta iso gidan ta tadda maman nasmah a falo suka gaisa sosai sbda sun San juna a gidansu zaks. Aunty hafsat ta nuna mata dakin aunty nabeelah, doctor salmah tayi knocking aka mata iso kana tashigo dakin, ta duba nabeelah datayi laga-laga, ta duba taga ta kuma yakewa dole se an kuma mata dinki, amma ba kmr na farko ba me yawa, yanzu befi a mata dinkin kamu biyu ba, daman tazo da kayan aikinta sbda tasan baze wuce dinkin bane, ta fahimci rawar Kai da danyar kaciya baze bari Aeezad ya barin nabeelah ta huta ba. Aeezad yace shi fir kar a mata dinki a bar masa haka nan. Dr salmah da tausayin nabeelah ya cikata sbda ta fahimci tanashan azaba tace Baze yuba sir dole ayi mata dinkin inba hk ba gabanta ze lalace, Kai kanka baza kaji dadih ba Aeezad yace Gaskiya kar a mata na last time da kyar ya warke har 3weeks nabeelah ta amshe da yimin kinji doctor, kyalesa dan Allah kiyimin kawai Aeezad ya kalleta yace Baza ayi ba ai gindin nawa ne tinda ni keci, jinjina Kai nabeelah tayi, gabaki daya seya bata kunya kuma shi ko a jikinsa, dr salmah ma seda taji kunyar abinda yace. Da kyar de Aeezad ya yarda aka ma aunty nabeelah dinkin, ba karamin azaba Tasha ba, Danma ta daure, amma taji zafin da bata taba jiba a rayuwarta, sbda ba ayi mata allurar rage zafi ba kuma seda aka kankare dinkin gurin kana aka mata wani, Tasha kukan da babu hawaye ji tayi daman bata ce ayi ba , kwara na farkon bata hayyacinta aka mata. Ta kumajin haushin Aeezad sosai sbda azabar nan duk a kansa yake shansa ya maidata kmr abinci. Shi kansa Aeezad ya tausaya mata sosai ji yake kmr jikinsa ake din kewa har kwallar tausayi ya mata, ya riketa se sannu kawai yake mata har aka gama, doctor ta bata magunguna ta mata sannu kana ta bar dakin, a falo aunty hafsat ta tambayeta meke damun nabeelah ? Doctor tace Dinki aka mata aunty hafsat ta zaro ido tace Wai Dinki se kace me haihuwa ta karashe da tausanta a ranta. Dr salmah tace Wallahi fa, an mata na first time ya warke amma kuma se oga ya kuma yaga gurin a masa mgna yadingayi a hnkli gaskiya in ba hk ba kullum se andinga mata dinki aunty hafsat tace Aiko zan masa magana gaskiya , baza a zuba masa ido ba,,har dinki kashi biyu wannan ai azabace big hajiya data fito daga dakinta ynzu ta iso falon taji ana maganganun daman gata da kunne sosai ta karaso ta zauna kan kujera salmah ta gaidata ta amsa idanuwanta da kunnuwanta kyar a kansu. Tayi caraf ta amshe da Ai dole ma ama yarinyarnan dinki yaro kullum yana nan gidan ya wuni ya kwana, ai dole ma adinga ma yarinyarnan dinki aunty hafsat ta kalli big hajiya tace bafa dake ake mgna ba kika sako baki big hajiya wlhi se in gayawa zaks big hajiya tace Uhhm Allah baku hkri taja baki tayi shiru Jin ance za a gayawa Zaks wanda ke bata kudade dayawa karta toshe wa kanta hanyar arziki. Dr salmah ta musu sallama tabar gidan,. Ranar de nan gidan Aeezad ya kwana yana ta lallabata mommy ammafa be Dena taba mata jiki ba , kota hanasa seya taba, kwana yayi washe garima ya wuni yana lagudar
Chapter 59 · 0% Book details