Chapter 115
Matar Taj Part 2 Complete Hausa Novel. · about 19 min read
Bahijja tayi shuru jikinta yayi sanyi tana duban maya tana ganin yanda take hawaye tana kuda idanu, nanna me zatayi banda murmushi ta rungume anne tace “allah ya tabbatar da alkairi” anne ta amsa da ameen tana kallon bahijja da gaba daya yanayinta ya sauya.
Sabeeha na dawowa kana ganin fuskanta kasan hawaye tayi, anne ta kalleta kawai saitayi murmushi.
Har aka koma gida sabeeha bata cikin natsuwarta, gaba daya jikinta rawa yakeyi, kanta ya fara wani irin ciwo sai zazzabi.
Kwananta biyu zuwa uku tana zazAbi ta kasa kwantar da hankalinta, kullum kuka hawaye kamar rabta zai futa, vata sonahi bata kaunarshi amma bazata taba iya bijirema na gaba da ita ba, amma fa saidai akai gawarta gidansa don wallahi bazata taba zaman aure dashi ba.
Haka ta karacii ciwonta dukta rame ta fada sosaiabun duniya ya isheta amma bata fasa maida hankalinta ga karatunta ba.
Gaba daya bahijja kuwa hankalinta ya koma ga maya, tausayinta take ji sosai, idan sabeeha yarta ce maya ma har yanxu matsayin yarta take kuma tana bala’in sonta sosai ba kadan ba.
Kwanaki sun dan ja har sun fara exam, sabeeha haka nan ta dage da karatu sosai amma ranta na cike fall da damuwa, ta gama yanke shawarar zata fada ma mamanta kawai wata qila zata saurareta.
Yanxu hamad ne ke zuwa kaisu kuma ya dukosu
Saboda exam,
Specially yasa laila ta dunga dawoqa gaba tana zama ita kuma sabeeha ta koma baya, yanda yakeyi da ita ya ragu sosai ya danne abund ake ranshi.
Zaman bayan nan fa babu alkairi a ciki, son in banda harara babu abunda ke hadata da maya, maya data ganta ji take kamar ta kasheta, ayfa bawai ta hkura bane ba akan batun taj, sun nuna mata ita bare ce ay kiwa zata nuna masu tabbas ita bare ce don zata iyayin komai ganin wannan ayren bai yuwu ba koda kuwa kashe sabeehan zatayi.
On the last day of papers dinsu sabeeha ta fara wani irin rashin lafiya, exam din da bata samu tayi ba kenan aka maidota gida,da school bus, tana dawowa anne ta kira doctor tazo ta dubata.
Doctor tazo ta dubata ta shaida lafiyanta kalau ta bata multi vitamins da dan pain killer kawai da zaisa ta danji dama dama.
Ay kuwa tana fara sha taji dama dama ta koma school akayi mata remaking exam specially tayi.
Wani abun mamaki makarantar da kayi mising paper daya shikenan saidai ka sake semester sai gashi oga na zuwa me yayi me yayi allahu akbar, tashin farko akayi engaging dinta specially tayi.
Suka koma gida sai preparation na report da zasuyi defense.
Ilimin dai babu wuya, idan har akwai kudi, yau sabewha ce ke rike da takardunta, report din da tana yin defense shikenan sai graduation ta zama a degree holder kai alhamdulillah, irin farin cikin da take ciki da godiya ga allah da takeyi daya sauya mata rayuwarta ya inganta mata ita babu abunda zatace sai hamdullah.
Allah baya barci kuma baya bari a zalinci bawansa allahu akbar.
Yau Ranar friday, juma’atu babbar rana mai girma mai daraja, ayau allah ya basu ikon kammala karatunsu cikin sauqi ita da laila, murna ba a cewa komai daka gansu, su hajiya kaya kuwa ashe semester biyu na jiranta saboda yanda ta tara carry over, tsabar bakin ciki ko zuwa makarantar batayi ba ranar, daman an gama exams anyi hutu, dan dalili ne ke fiddata which is yawan banza da takeyi.
Su sabeeha na dawowa gida aka shirya masu congratulatory liyafa mai kayatarwa,anan compound din gidan, kowa murna yake da farin ciki sosai, what a happy family, maya kiri kiri taki futowa ta hau ta hau famm fam sosai, kowa da yaji cgp din sabeeha saisu bude baki waaa, what a wonderful result, laila ma tayi kokari don itama nata 2:1 ne.
Ana cikin cin abunci sabeeha ta dubi laila tace “pass me the noodles”
Anne tace “ki tura nata duka gabanta mana tadaina wahala wajen diba tunda rabta naso”
Laila najin haka ta tura mata, anne tayi murmushi tana kallon sabeehar.
Oga kwata kwata ya kasa daina kallonta, tayi wani irin fresh, kumatunta ya futo bulbul, gashi da zarar ya kalleta sai yaga tana wani lumshe ido sexily, which turns him on, ita batasam ma tanayi ba, haka kawai data zauna take yawan jin barci just like that, saida taci noodles din sosai ba kadan ba sannan ta jawo snacks zataci kenan tana gutsiran wani pie da akayi da tuna kawai taji amai yazo mata gadan gadan, tayi saurin ajewa ta miqe tsaye zata bar wajen tayi yuuu zata fadi yayi saurin tarota, bahijja tayi gyaran murya anne ta kallesu tayi murmushi fadila tace “oh babu kunya yayan zamani..meke damunta ne i noticed tun dazu she looks pale”
Duk suka maida dubansu ga mayar, sai ayanxu suka lura da changes a jikinta annw tayi saurin breaking silence din tace “propapbly tayi karatu mai tsayi sosai dayasa tayi exhausting kanta,
Daidai nan maya tazo kamar ana wullota, fadila ta kalleta tace “ke kuma baki iya sallama ba”
Tayi banza da fadila, laila tace “ba magana mami ke maki ba”
“Dallah ance maki banji bane”
“Kinga karki fadamin maganar banza…ke ko boye bakin cikin ki bakyayi..”
“Uwar…”
“Maya!!!!!!!!” Bahijja ta daka mata tsawa ganin tana neman yin rashin kunya, yanda tazo tana surutai kamar a buge take
Sai kaqi ta fashe da kuka, daman ba a sona a gidan nan, baku taba sona ba kwata kwata.
“Keee!!!!” Anne ta daka mata tsawa sannan ta matsa dakuwa, “bahijja ja yarki ku wuce, futsarar tata har ta kaiga tazo har cikin manya tana maganar nan?? What sort if disrespect is that?”
“Anne kiyi hkuri…a bita a hankali..”
Tana fadin haka taja maya suka bar wajen tana kuka.
Fadila tace “chap akwai aiki,”
Nanna tayi shuru batace komai ba jikinta ya sake sosai, tasan matsalar maya da bahijja.
“Taj rakata ciki ta huta” anne tayi magana
Ya kamo sabeeha auka shige ciki, tun kafin su kaiga shiga ta fuzge hannunta taashi kaskantaccen kallo, “na fada maka karka sake tabani”
Ya fara matsowa kusa da ita har suka kai bango yace “why?, meysa karna tabaki? Ko kuma just hannunki ne karna taba?”
“Saboda baka da qima da darajar yin haka,”
“Niko nake dashi, kuma inada right din taba ko’ina a jikinki yanda na taba every angle if your whole body..”
Take ta soma hawaye ta runtsw idanunta ta bude kafin tace “wallahi wallahi idan kaga na aureka kaddara gawata aka kai, bana sonka bana kaunar, wallahi mai irin sunanka banson ji balle gani…kayimin abunda har abada banajin zan taba yafe maka” tana kaiwa nan tayi wucewarta, rabi dake taaye taji abunda sukace tayi gyaran murya ta wycw sadaf sadaf, tana shuga dakin sabeehar ta taddata tana kuka, rabi ta kamo hannunta cikin lallashi tace “menene???”
“Anty rabi bansan ya zanyi ba na tsane sa bana kaunarsa, yamin abunda bazan iya mantawa dashi ba kullum bana iya barcin kirki, yayi traumatzing dina”
Share mata hawaye rabi tayi tace, “indai har yana matsayin mijinki toh tabbas daman akwai hakkinsa na aure akanki kuma dole ki basa,shi iyayenmu sukayi har suka haife mu, ki saka ma ranki ruwan sanyi kinji ko?”
Sabeeha tayi shuru tana matsar kwalla, rabi ta cugaba da cewa “karki sama kanki damuwa dan allah, karya shafi abunda ke jikinki?”
Dagowa sabeeha tayi ta kalleta bata gane dai me maganar tata ke nufi ba amma ta basar kawai ta tashi tayo wanka.
Mutun daya take tunawa kawai takejin tsanaraa na raguwa wato nannan mahaifiyarsa, tana baka in son nannan har cikin ranta, itace mace ta farko da bata kyamaceta ba a lokacin da take cikin wulaqantacciyar rayuwar, saita tuna sanda take sayarda kwai, ranar sata fara haduwa da nanna.
Macece mai mutunci, mai zuciya mai kyau, mai hkuri, bata kyamar kowa, yanxu taya za ayi ace taki jininta? Ay bazata taba bari nanna taga hakan ba.
Tana wanka tana mutsika jikinta tana turo baki tace “baiyi halinta ba mace ce mai mutunci, mtewww dama nasan tun da shi dan iska ne, na tuna sanda baya cikin hayyacinsa lokacin da akayi kidnapping dinmu ya dunga taba min kirji, no wonder mteww”
Ta fada tana shafa kirjinta da suka wani irin chuchuko, tun sanda ya tattabatan nan nippy dinta har yanxu suna nan a tsaye.
Rabi na barin dakin sabeeha ta wuce part din anne tana murmushi, tace “kai fatima ba hankalin babu shekaru”
Sallamarta yaza anne dagowa tace “barka da hutawa hajiya”
“Barka dai rabi ya take?”
“Lafiya lau hajiya”
“Har yanxu tana jin haushinsa ko?”
“Eh wallahi hajiya amma komai mai wucewa ne, wallahi ina tayata murna,harma dashi, kuma duk basu san cewa allah ya albarkace su ba da gudan jini,”
“Saidai a masu fatan allah ya raba lafiya kawai rabi sannan ya basu zuriya mai albarka”
“Ashe daman mijinta ne tuntuni.. ikon allah” rabi ta fada
“Au bata taba fada maki ba kema ko?” Anne ta tambaya
“Wallahi bata taba ba kuma ban taba lura ba nadai san tunda ta fara zuwa aiki bangarensa ya hana kowa zuwa sai ita kadai hatta abuncinsa ita ke kaiwa”
Anne tayi murmushi kawai.
Dam damm gaban maya ya bada ta saki handle din kofar don harta bude, tazo dakin anne ne donta shaida mata abunda mummy ta kasa fada ma, itafa tana son taj kuma hartayi planning tace ay yayi taki ga advantage dinta ya kwanta da ita kuma tana da ciki, sai kawai taji wannan mumunan alamari, taj da sabeeha sunada aure, sannan sabewha na dauke da cikinsa?? Innalillahi wa inna ialaihi rajiun, lokaci guda ta burkice ta haukace ta futa a guje bata rufo kofarba, tafiya take amma bata ganin gabanta harta sauko kasa ta nufi part dinsu.
Wani ikon allah ne kawai ya kaita dakinta tasa key ta rufe tana duban hannunta data rike prenancy testing strip dake nuna positive, anata shirman idan taje ta nunama anne sannan tace nashi ne babu yanda suka iya dole suyi accepting ayi aure koda kuwa sunce za ayi DNA test dole saita haife dan, inma akwai wasu abubuwan medical check up da zatayi salim will cover up don yace shi bazaiyi taking responsibility din cikin ba ta zubar ita kuma tace she needs it.
Tana zuwa kuwa daidai nan kunenta ya jiyo mata wannan bala’i.
Ta sulale kasa sai hawaye ta hautsina dakin, ta fasa wannan ta wulla wannan, bahijja dataji tazo dokin taji a rufe, bugun duniya tayi ma maya maya taqi budewa hankalinta ya tshi soaai ta wuce main house, harda hawayenta.
Tana shiga ta nufi dakin anne, ta soma magana anne ta dakatar da ita.
“Wallahi baki isa ba bahijja ki tsallake maganata ko kimin iyaka da abunda na kayyade, idan kinga taj bai auri sabeeha ba saidai dayan biyu, kodai bana nunfashi, ko kuma daya daga cikinsu ya nuna baya so”
“Anne maya ma yata ce, i cant stand seeing her suffering”
“Ita kuma sabeeha ba yarki bace, ke bari kiji, maya ba yarki bace, yar hadiza ce wadda ta wulqanta rayuwar yarki ta asali, ta musan yata da tata, son ta inganta tata rayuwar,stick that to your brain, ki dawo hayyacinki tun wuri bahijja”
Tana fadin haka ta umarci ta data futa.
Bahijja ta futa jiki a mace, ta quce dakin sabeeha, tana shiga ta taddata ta shirya kwanciya, bahijja ta shugo ta rungumeta sabeeha tace “mummy…yanaga fuskanki kamar da damuwa”
Bahijja tayi shuru tana mai kaunar yar tata tace “ya akayi kike gane aduk lokacin da nake cikin wani hali”
“Saboda ina jinki har cikin zuciyata mummy”
Bahijja tace “inason tambayar abu”
Sabeeha ta tattara mata natauwarta bahijja ta cigaba “kinason wannan hadin? Kinason taj? Ki fada min gaskia karki boye min”
Sabeeha tayi shuru yanayinta ya sauya idanunta ya kawo ruwa itadai batace komai ba bahijja ta kura nata idanu tace “bakya sonshi kenan?”
Sabeeha ta sakeyin shuru, bahijja ta share mata hawaye tace shikenan, ki kwanta saida safe, sukayi sallama.
Bahijja na futa daga part din ta wuce bangarensu lokacin wajen karfe goma, ta sake komawa wajen maya shuru hankalinta ya sake tashi ta kwaso extra keys ta bude kofa, gabanta ya fadi ganin dakin upside down, ga maya a kwance tana hawaye, da gudu ta karaso wajenta alluran data gani gaban maya yasa gabanta faduwa ta soma patting fuskarta “maya maya” maya ta dago, bahijja ta kalleta tace “menene wannan kinyi ma kanki allurar ne?? Karkimin haka maya ki rufim asiri, zai lalata maki rayuwa tell me kinyi?”
Maya na kuka ta girgiza mata kai, “ki barni na kashe kaina, idan har bazan samesa ba saidai na kashe kaina”
“Noo maya bazaki kashe kanki ba, indai ina raye saikin aureshi bi’izinillah” ta karashe sannan ta rungumeta maya tayi wani makirin murmushi aranta tace “na gama yarda da maganarki, baki taba sona ba kuma akan yarki bazaki taba bari kema na aure sa ba, at the end you will still choose her over me so i will do it my own way”
After few days..
Monday morning.
Kofar main entrance aKa bude gaba daya kowa ya juyo yana kallon futowarta, sabeeha ce ta futo sanye da wani irin designer riga mai dan karan kyau sosai, tabi shape dinta ta zauna mata dap, ta saka wani hills baqi da pink color kayan jikinta , kanta ta nade shi da wani dauri mai kyau, fuskanta walwL tasha diamond rings, haka zalika hannunta dake nan fari tarr kamar ruwan madara yasha gold, ya ilahi ta yabbi samawato, ta hadu ta gaji da haduwa masha allah.
Ta saka wani irin kohl dayabi shape din idanunta hannunta rike da wata designer bag sai graduation gown da wayarta a dayan hannu, hamad yana mata kallo daya ya daukw idanunshi ya shiga mota oga kuwa kasa daina kallonta yayi, yana admiring dinta, bai taba tunanin tana da mahaukacin kyau ba sai yanxu, komai nata ya chuchuko, kugunta har wani bajewa yake ta baya kuma yayi wani tudu, gata dai yar gajeruwa amma allah ya mata halliita mai kyau subhanallah.
Taku take daidai tana murmushi, bayan ta futo ta karaso sai akmahi take bugawa, laila ta rungumeta sosai tace “its our day” sabeeha tayi dariya tace “yess it is”
“Toh abar kaudi a shugo mota mu tafi”
Fadila tayi magana, kowa ya shiahiga, duk inda sabeeha ta zagaya saitaga an rufe, karahe data gaji sai zuge glasa fadila tayi tace “ya kika tsaya ki wuce motan taj mana mu tafi”
Badan taso ba ta shiga motar, maya ta fara kokarin futowa fadila ta mata wani irin kallo tace “ina zaki ke kuma”
“Zanje motar chan ne”
“My dear koma ki zauna, don’t waste our time”
Dole ta koma ta zauna tana cije lebe, tana jin tsanar fadila kamar mai.
Ana isowa school gaba daya duk inda ka kewaya zakaga yan mata anci ado sosai gwanin ban sha’awa.
Kai tsaye aka shige hall, su sabeeha sune karahe isowa har kowa ya shige suna mota yaqi budewa ita kuma tayi alkawari bazata ce mashi ci kanka ba.
Ya sauke ajiyar zuciya ya juyo ya kalleta yace “you look sexy babe”
Ta wani hade rai dazai gane yanda takeji idan ya mata maganar banza irin wannan baya sake ba, tace “please we are running late”
“Yes let the grads wait.. il having a moment with my wifu”
“This is disgusting..i hate this kind of conversation please open d door”
Ya danyi shuru kafin yace i will, but i will
Have to kiss you first.
Ranta inyayi dubu ya gama baci daidai nan cal din bahijja ya shugi tayi saurin dagawa tasa a handsfree
“Ina kuka tsaya kuma”
“Gamu nan” ta bata amsa kafin ta kashe, haka nan ya hakura ya bude kofar amma yayi alkawarin saifa yayi kissing dinta.
Tana futa shima ya futa da sauri ya rufe kofar ta dan tsaya zata gyara takalminta wasu yan mata suka zo wucewa ta gabansu, dayar ta yarda abu ta gefenta ya duka ya dauka zai miqa mata kenan sabeeha ta dago ta mashi wani irin kallo, daya kasa gane kallon menene sai kawia ya fasaarashi as kishi ne yayi murmushi ya saki abunda yarinya ta yarda tana miqa mashi hannu tana kwarkwasa sai ganin abun tayi ya yarda a kasa wato ta daukarma kanta.
Rai a bace sabeeha ta wuce ciki yana binta a baya as her protector.
Suna shiga aka zazzauna after national anthem, sannan aka gabatar da program, aka fara da science course, sabeeha hankalinta nakan wayarta tana ganin notification din message dinshi that ia ao disgusting yana fada mata wasu dirty maganganu how sexy she look, i lips looks moist da dai sauransu tayi tsaki ta aje wayar bayan fa ta gama karantawa, she can chooae to ignore it amma ta tsaya ta karance tass
There’s something dake triggering dinta actually jikinta ke deceiving dinta, aduk zanda ya fada mata wani dirty abu saitaji tsikar jikinta na tashi, ko kuma muryanshi na arousing dinta shiyasa batason yana fada mata, at that instant zata soma jin she’s getting wet ta rasa dalili.
“First class holder the overall best Fatima Majeed Abdul-Fatah Santuraki…
Taji an kira sunanta saiga hotonta ya bayyana a tafkeken screen tana murmushi, cikin sauri ta mike tana murmushi ta gyara gown din jikinta da hular ta fara tafiya majestically daukar hankali iya daukar hankli, take wajen ya dauka da tafi, the guru of the year, oga ya wani hade rai, waishi hes jealous of her.
Majeed da bahijja suka taahi suka biyota, mummy ta rungumeta sai hawaye, haka zalika daddy ya rungumeta sannan ya dubeta yace “im so proud if you mamana”
Sabeeha na hawayen farin ciki tana dariya tace “thank you for being my parents. I love you both”
Kan stage ta hau suna tsaye suna kallonta zata yi jawabi.
Ta goge hawayenta tana kallon iyayenta da audience sannan ta soma magana .
“Alhamdulillah alhamdulillah, I’ve never thought in my whole life that one day i will achieve this, i will like to thank allah almighty, my Allah has done lot for me alahmdulillahi, i cant thank him enough, my lovely parents mummy, dada, i appreciate you alot, you are my world, my family my 2 in 1 grand ma’s..you’re the best if all, i love you so much, my uncles my auty, my cousins ya hamad you play a big role on my achievements, thank youuu so much..”
Aka soma tafi sosai dady ya kama hannunta daya haka zalika mummy suka sauko daga stage, tana ta murmushi, anata masu hotq, har suka zauna, tana kallon certificate dinta murna fall cikinta, tana nunama su anne suna congratulating dinta.
An dan dade sosai aka soma fitowa bayan an gama, laila na rike da nata certificate din, fadila nata murna and she’s proud of her as well, suna futowa saiga baban laila ya iso, daman he promised to be present for her,ta taho da sauri ta rungumeshi…
Maya koo…bazan iya tantance maku yanayin datake ciki ba, yanayin fuskanta is unreadable gaba daya.
Taj ko tun bayan futowansu yake qule da sabeeha for not calling out on him sannan a gaskia he’s so jealous yanda class mate dinta harda maza ke zuwa sunayi hoto, hoton ma bawai inappropriate bane, cikin set sukeyi kuma da mata don ba ita kadai bace.
Masha allah ansha after party abunka na manya da yayan manya, senatoci da ministoci duk sun hallara, manyan mutane anata connecting da juna, shima kanshi taj din yayi connecting da few dukda basu san koshi waye ba his identity is still hidden.
Ana gamawa aka koma gida, as promised kowacce anne ta bata brand new chick car as gift, laila kamar tayi tsalle don murna, sannan ta basu opportunity duk wanda keda ra’ayin shiga family business dinsu kofa a bude take, dadyn laila ya biya ma laila umra ita da mummy ta with a trip of her choice as a congratulatory gift kai abun ba a cewa komai.
Sabeeha ko itama nata iyayen ba a barsu a baya ba, sun shaqeta da gift, dukda yawanci babu abunda ta nema ta rasa Masha allah.
Sulalewa sabeeha tayi jin kanta nadan juyawa ta shiga cikin gida,zata nemi vitamins dinta tasha, taj daya lura da ita ya biyo bayanta sadaf sadaf shima, kai tsaye saman ya wuce part dinta, ta juya baya batasan an shugo ba ya shugo sadaf sadaf dagowan da zatayi sai ji tayi an saqalo hannu wajen waist dinta sannan ya sanya habarshi wajen wuyanta yana sauke mata nunfashi kamshinsa mai sanya mata natsuwa ya zuyarceta, amaimako ta turashi zai taji wata ni’ima.
“Uhmmmm i love your smell puckyy” ya fada in a harsh yet loving tone.
Duk yabi ya kashe mata jiki daga rike kwankwaso, ahankali ya saka bakinshi wajen wuyanta ta karkarta da wuyan nata din bashi access yayi kissing wajen har yan abada wani arousing aound, ta lumshe ido kafafunta na nemna gaza daukanta ta kasa believing kanta for allowing him, jikinta kuma yanaso, yana craving hakan.
Ganin bata hanashi ba yasa shi juyo da ita ya kafeta da ido, sannan ya matao da fuskanshi ga nata ya sauke mata nunfashi mai zafi yace “please tell me when to stop okay? I will never force you again, idan baki so just tell me”
Tayi shuru batace komai ba idanunta na rufe, ya zaro halshensa ya lashi tip din hancinta taja nunfashi sosai tana jin wani baqon yanayi yana ganin haka kawai yaji ta wani fuzgeshi baiyi wata wata ba kawai yakai lips dinshi kan nata ya dan dakata, ahanakli ahanakl ba tare da yayi forcing dinta ba yaji ta bude bakin gaba daya which makes him go mad ya tura harshen deeply ya soma bata wani hottest kiss of her life, calmly, yake tafiyar da ita yana matsawa tana biye dashi ya watsa da abubuwan dake gaban dresser dinta ya sanya hannayeahi biyu ya cicibeta ya dora akai, sannan ya bude kafafunta ya tsaya tsakankani, hannayenta dake faman rawa ya sanya ya zagayosu ga wuyansa sai kawai ta amshe ta soma shafa keyarsa da gashi ke kwance, ta bashi hadin kai yanda ya kamata, suka fara fidda wani irin nunfashi, he didnt go too far sosai sai bayanta kawai da yake shafawa yana sarrafa bakinta yaga dama, sun dade a haka don sun kai wajen 10 mins a haka kafin karar kofa da sukaji yasa suka dawo hayyacinsu, tayi saurin hankadashi yayi baya, jikinsa duk ya mutu, tabi jikinsa da kallo his arms, his chest his body, hiss down dare.. tabi da kallo tana hadiyar yawu, idanunta gaba daya ya sauya launi.. hannunsa ya sanya ya dafe wajen bayan ya kalleta yaga inda take kallo, samun kanshi yayi da kashe mata idanu rai a bace ta sauko tace “get out…”
“Uhm…daga baya kenan, i see you enjoyed my company cause i can feel how your heart was racing and above all those nippie were so hardf…” ya karashe in a naughty way dayasa tayi saurin runtse idanunta tana jin wani irin baqon yanayi..
Rai abace ta sake cewa “ka futaa please banason ganinka”
Dariya yayi ya kwaikwaywta dukda hausan sa baya futa sosai kafin ya juya ya futa daga dakin, ta fara jin haushin kanta.
Akan idanun maya sabeeha tabar wajen, daman tana ta observing duk wani motsinta, bata jima da barin wajen ba kawai taga taj shima ya bi bayanta wannan yasa ta itama ta biyo bayansu, tana haurowa saman ko ba tare da wani bata lokaci ba ta bude kofar daidai nan kuma taga abunda sukeyi, enjoying them self, take idanunta ya rufe kawai ta saki kofar ta banko a guje ta sauka kasa tayi kitchen.
Wannan yasa sukaji motsin dayayi interrupting dinsu shi kuma adaidai lokacin ya soma daidaita natsuwarsa ya sauko kasa sannan ya fuce daga gidan yanda baza a ganeba.
Maya na shiga kitchen kamar zautacciya rabi ta dubeta da mamaki ganinta a furgice, “maya lafiya??”
Bata kaiga karasa magana ba taga mayar ta bude wajen da suke aje cutleries, jikinta na rawa ta zaro the most sharpest wukar dake wajen, tana dauka ta juyo kamar mahaukaciya idanunta yayi zuru zuru ta fito a guje…
Kai kana ganinta zaka gane ba a hayyacinta take ba, babu abunda take fada sai
“Saina kashe ki..saina kashe ki!!!!!!!!!,“
Ta fada da karfi bayan ta futa daga kitchen din wani ikon allah yasa rabi taji,hankali a tashe tabi bayanta daidai nan ta hango wucewarta sama, rabi tayi shuru chan kuma tajiyo kara, cikin sauri ta haura saman a guje tana zuwa daidai nan ta soma jin hayaniyar fashe fashe a part din sabeeha, take gabanta ya fadi ta tabbatar maya da sabeeha na ciki, jikinta na rawa ta nufi dakin ta murda handle din kofar taji a rufe, aiko tuni ta bazaba a guje jin ihun da ake daga ciki kamar suna dambe ta sauko da gudu harda tumble ta kusa targade hannunta ta fito waje tana haki ta fara ihu…
“Na shiga uku hajiyaaaa hajiyaaa zata kasheta zata kasheta..”…
MATAR TAJ (destined with you)
Written by
Queenmarh
Book2
PAID
Sabeeha na dawowa kana ganin fuskanta kasan hawaye tayi, anne ta kalleta kawai saitayi murmushi.
Har aka koma gida sabeeha bata cikin natsuwarta, gaba daya jikinta rawa yakeyi, kanta ya fara wani irin ciwo sai zazzabi.
Kwananta biyu zuwa uku tana zazAbi ta kasa kwantar da hankalinta, kullum kuka hawaye kamar rabta zai futa, vata sonahi bata kaunarshi amma bazata taba iya bijirema na gaba da ita ba, amma fa saidai akai gawarta gidansa don wallahi bazata taba zaman aure dashi ba.
Haka ta karacii ciwonta dukta rame ta fada sosaiabun duniya ya isheta amma bata fasa maida hankalinta ga karatunta ba.
Gaba daya bahijja kuwa hankalinta ya koma ga maya, tausayinta take ji sosai, idan sabeeha yarta ce maya ma har yanxu matsayin yarta take kuma tana bala’in sonta sosai ba kadan ba.
Kwanaki sun dan ja har sun fara exam, sabeeha haka nan ta dage da karatu sosai amma ranta na cike fall da damuwa, ta gama yanke shawarar zata fada ma mamanta kawai wata qila zata saurareta.
Yanxu hamad ne ke zuwa kaisu kuma ya dukosu
Saboda exam,
Specially yasa laila ta dunga dawoqa gaba tana zama ita kuma sabeeha ta koma baya, yanda yakeyi da ita ya ragu sosai ya danne abund ake ranshi.
Zaman bayan nan fa babu alkairi a ciki, son in banda harara babu abunda ke hadata da maya, maya data ganta ji take kamar ta kasheta, ayfa bawai ta hkura bane ba akan batun taj, sun nuna mata ita bare ce ay kiwa zata nuna masu tabbas ita bare ce don zata iyayin komai ganin wannan ayren bai yuwu ba koda kuwa kashe sabeehan zatayi.
On the last day of papers dinsu sabeeha ta fara wani irin rashin lafiya, exam din da bata samu tayi ba kenan aka maidota gida,da school bus, tana dawowa anne ta kira doctor tazo ta dubata.
Doctor tazo ta dubata ta shaida lafiyanta kalau ta bata multi vitamins da dan pain killer kawai da zaisa ta danji dama dama.
Ay kuwa tana fara sha taji dama dama ta koma school akayi mata remaking exam specially tayi.
Wani abun mamaki makarantar da kayi mising paper daya shikenan saidai ka sake semester sai gashi oga na zuwa me yayi me yayi allahu akbar, tashin farko akayi engaging dinta specially tayi.
Suka koma gida sai preparation na report da zasuyi defense.
Ilimin dai babu wuya, idan har akwai kudi, yau sabewha ce ke rike da takardunta, report din da tana yin defense shikenan sai graduation ta zama a degree holder kai alhamdulillah, irin farin cikin da take ciki da godiya ga allah da takeyi daya sauya mata rayuwarta ya inganta mata ita babu abunda zatace sai hamdullah.
Allah baya barci kuma baya bari a zalinci bawansa allahu akbar.
Yau Ranar friday, juma’atu babbar rana mai girma mai daraja, ayau allah ya basu ikon kammala karatunsu cikin sauqi ita da laila, murna ba a cewa komai daka gansu, su hajiya kaya kuwa ashe semester biyu na jiranta saboda yanda ta tara carry over, tsabar bakin ciki ko zuwa makarantar batayi ba ranar, daman an gama exams anyi hutu, dan dalili ne ke fiddata which is yawan banza da takeyi.
Su sabeeha na dawowa gida aka shirya masu congratulatory liyafa mai kayatarwa,anan compound din gidan, kowa murna yake da farin ciki sosai, what a happy family, maya kiri kiri taki futowa ta hau ta hau famm fam sosai, kowa da yaji cgp din sabeeha saisu bude baki waaa, what a wonderful result, laila ma tayi kokari don itama nata 2:1 ne.
Ana cikin cin abunci sabeeha ta dubi laila tace “pass me the noodles”
Anne tace “ki tura nata duka gabanta mana tadaina wahala wajen diba tunda rabta naso”
Laila najin haka ta tura mata, anne tayi murmushi tana kallon sabeehar.
Oga kwata kwata ya kasa daina kallonta, tayi wani irin fresh, kumatunta ya futo bulbul, gashi da zarar ya kalleta sai yaga tana wani lumshe ido sexily, which turns him on, ita batasam ma tanayi ba, haka kawai data zauna take yawan jin barci just like that, saida taci noodles din sosai ba kadan ba sannan ta jawo snacks zataci kenan tana gutsiran wani pie da akayi da tuna kawai taji amai yazo mata gadan gadan, tayi saurin ajewa ta miqe tsaye zata bar wajen tayi yuuu zata fadi yayi saurin tarota, bahijja tayi gyaran murya anne ta kallesu tayi murmushi fadila tace “oh babu kunya yayan zamani..meke damunta ne i noticed tun dazu she looks pale”
Duk suka maida dubansu ga mayar, sai ayanxu suka lura da changes a jikinta annw tayi saurin breaking silence din tace “propapbly tayi karatu mai tsayi sosai dayasa tayi exhausting kanta,
Daidai nan maya tazo kamar ana wullota, fadila ta kalleta tace “ke kuma baki iya sallama ba”
Tayi banza da fadila, laila tace “ba magana mami ke maki ba”
“Dallah ance maki banji bane”
“Kinga karki fadamin maganar banza…ke ko boye bakin cikin ki bakyayi..”
“Uwar…”
“Maya!!!!!!!!” Bahijja ta daka mata tsawa ganin tana neman yin rashin kunya, yanda tazo tana surutai kamar a buge take
Sai kaqi ta fashe da kuka, daman ba a sona a gidan nan, baku taba sona ba kwata kwata.
“Keee!!!!” Anne ta daka mata tsawa sannan ta matsa dakuwa, “bahijja ja yarki ku wuce, futsarar tata har ta kaiga tazo har cikin manya tana maganar nan?? What sort if disrespect is that?”
“Anne kiyi hkuri…a bita a hankali..”
Tana fadin haka taja maya suka bar wajen tana kuka.
Fadila tace “chap akwai aiki,”
Nanna tayi shuru batace komai ba jikinta ya sake sosai, tasan matsalar maya da bahijja.
“Taj rakata ciki ta huta” anne tayi magana
Ya kamo sabeeha auka shige ciki, tun kafin su kaiga shiga ta fuzge hannunta taashi kaskantaccen kallo, “na fada maka karka sake tabani”
Ya fara matsowa kusa da ita har suka kai bango yace “why?, meysa karna tabaki? Ko kuma just hannunki ne karna taba?”
“Saboda baka da qima da darajar yin haka,”
“Niko nake dashi, kuma inada right din taba ko’ina a jikinki yanda na taba every angle if your whole body..”
Take ta soma hawaye ta runtsw idanunta ta bude kafin tace “wallahi wallahi idan kaga na aureka kaddara gawata aka kai, bana sonka bana kaunar, wallahi mai irin sunanka banson ji balle gani…kayimin abunda har abada banajin zan taba yafe maka” tana kaiwa nan tayi wucewarta, rabi dake taaye taji abunda sukace tayi gyaran murya ta wycw sadaf sadaf, tana shuga dakin sabeehar ta taddata tana kuka, rabi ta kamo hannunta cikin lallashi tace “menene???”
“Anty rabi bansan ya zanyi ba na tsane sa bana kaunarsa, yamin abunda bazan iya mantawa dashi ba kullum bana iya barcin kirki, yayi traumatzing dina”
Share mata hawaye rabi tayi tace, “indai har yana matsayin mijinki toh tabbas daman akwai hakkinsa na aure akanki kuma dole ki basa,shi iyayenmu sukayi har suka haife mu, ki saka ma ranki ruwan sanyi kinji ko?”
Sabeeha tayi shuru tana matsar kwalla, rabi ta cugaba da cewa “karki sama kanki damuwa dan allah, karya shafi abunda ke jikinki?”
Dagowa sabeeha tayi ta kalleta bata gane dai me maganar tata ke nufi ba amma ta basar kawai ta tashi tayo wanka.
Mutun daya take tunawa kawai takejin tsanaraa na raguwa wato nannan mahaifiyarsa, tana baka in son nannan har cikin ranta, itace mace ta farko da bata kyamaceta ba a lokacin da take cikin wulaqantacciyar rayuwar, saita tuna sanda take sayarda kwai, ranar sata fara haduwa da nanna.
Macece mai mutunci, mai zuciya mai kyau, mai hkuri, bata kyamar kowa, yanxu taya za ayi ace taki jininta? Ay bazata taba bari nanna taga hakan ba.
Tana wanka tana mutsika jikinta tana turo baki tace “baiyi halinta ba mace ce mai mutunci, mtewww dama nasan tun da shi dan iska ne, na tuna sanda baya cikin hayyacinsa lokacin da akayi kidnapping dinmu ya dunga taba min kirji, no wonder mteww”
Ta fada tana shafa kirjinta da suka wani irin chuchuko, tun sanda ya tattabatan nan nippy dinta har yanxu suna nan a tsaye.
Rabi na barin dakin sabeeha ta wuce part din anne tana murmushi, tace “kai fatima ba hankalin babu shekaru”
Sallamarta yaza anne dagowa tace “barka da hutawa hajiya”
“Barka dai rabi ya take?”
“Lafiya lau hajiya”
“Har yanxu tana jin haushinsa ko?”
“Eh wallahi hajiya amma komai mai wucewa ne, wallahi ina tayata murna,harma dashi, kuma duk basu san cewa allah ya albarkace su ba da gudan jini,”
“Saidai a masu fatan allah ya raba lafiya kawai rabi sannan ya basu zuriya mai albarka”
“Ashe daman mijinta ne tuntuni.. ikon allah” rabi ta fada
“Au bata taba fada maki ba kema ko?” Anne ta tambaya
“Wallahi bata taba ba kuma ban taba lura ba nadai san tunda ta fara zuwa aiki bangarensa ya hana kowa zuwa sai ita kadai hatta abuncinsa ita ke kaiwa”
Anne tayi murmushi kawai.
Dam damm gaban maya ya bada ta saki handle din kofar don harta bude, tazo dakin anne ne donta shaida mata abunda mummy ta kasa fada ma, itafa tana son taj kuma hartayi planning tace ay yayi taki ga advantage dinta ya kwanta da ita kuma tana da ciki, sai kawai taji wannan mumunan alamari, taj da sabeeha sunada aure, sannan sabewha na dauke da cikinsa?? Innalillahi wa inna ialaihi rajiun, lokaci guda ta burkice ta haukace ta futa a guje bata rufo kofarba, tafiya take amma bata ganin gabanta harta sauko kasa ta nufi part dinsu.
Wani ikon allah ne kawai ya kaita dakinta tasa key ta rufe tana duban hannunta data rike prenancy testing strip dake nuna positive, anata shirman idan taje ta nunama anne sannan tace nashi ne babu yanda suka iya dole suyi accepting ayi aure koda kuwa sunce za ayi DNA test dole saita haife dan, inma akwai wasu abubuwan medical check up da zatayi salim will cover up don yace shi bazaiyi taking responsibility din cikin ba ta zubar ita kuma tace she needs it.
Tana zuwa kuwa daidai nan kunenta ya jiyo mata wannan bala’i.
Ta sulale kasa sai hawaye ta hautsina dakin, ta fasa wannan ta wulla wannan, bahijja dataji tazo dokin taji a rufe, bugun duniya tayi ma maya maya taqi budewa hankalinta ya tshi soaai ta wuce main house, harda hawayenta.
Tana shiga ta nufi dakin anne, ta soma magana anne ta dakatar da ita.
“Wallahi baki isa ba bahijja ki tsallake maganata ko kimin iyaka da abunda na kayyade, idan kinga taj bai auri sabeeha ba saidai dayan biyu, kodai bana nunfashi, ko kuma daya daga cikinsu ya nuna baya so”
“Anne maya ma yata ce, i cant stand seeing her suffering”
“Ita kuma sabeeha ba yarki bace, ke bari kiji, maya ba yarki bace, yar hadiza ce wadda ta wulqanta rayuwar yarki ta asali, ta musan yata da tata, son ta inganta tata rayuwar,stick that to your brain, ki dawo hayyacinki tun wuri bahijja”
Tana fadin haka ta umarci ta data futa.
Bahijja ta futa jiki a mace, ta quce dakin sabeeha, tana shiga ta taddata ta shirya kwanciya, bahijja ta shugo ta rungumeta sabeeha tace “mummy…yanaga fuskanki kamar da damuwa”
Bahijja tayi shuru tana mai kaunar yar tata tace “ya akayi kike gane aduk lokacin da nake cikin wani hali”
“Saboda ina jinki har cikin zuciyata mummy”
Bahijja tace “inason tambayar abu”
Sabeeha ta tattara mata natauwarta bahijja ta cigaba “kinason wannan hadin? Kinason taj? Ki fada min gaskia karki boye min”
Sabeeha tayi shuru yanayinta ya sauya idanunta ya kawo ruwa itadai batace komai ba bahijja ta kura nata idanu tace “bakya sonshi kenan?”
Sabeeha ta sakeyin shuru, bahijja ta share mata hawaye tace shikenan, ki kwanta saida safe, sukayi sallama.
Bahijja na futa daga part din ta wuce bangarensu lokacin wajen karfe goma, ta sake komawa wajen maya shuru hankalinta ya sake tashi ta kwaso extra keys ta bude kofa, gabanta ya fadi ganin dakin upside down, ga maya a kwance tana hawaye, da gudu ta karaso wajenta alluran data gani gaban maya yasa gabanta faduwa ta soma patting fuskarta “maya maya” maya ta dago, bahijja ta kalleta tace “menene wannan kinyi ma kanki allurar ne?? Karkimin haka maya ki rufim asiri, zai lalata maki rayuwa tell me kinyi?”
Maya na kuka ta girgiza mata kai, “ki barni na kashe kaina, idan har bazan samesa ba saidai na kashe kaina”
“Noo maya bazaki kashe kanki ba, indai ina raye saikin aureshi bi’izinillah” ta karashe sannan ta rungumeta maya tayi wani makirin murmushi aranta tace “na gama yarda da maganarki, baki taba sona ba kuma akan yarki bazaki taba bari kema na aure sa ba, at the end you will still choose her over me so i will do it my own way”
After few days..
Monday morning.
Kofar main entrance aKa bude gaba daya kowa ya juyo yana kallon futowarta, sabeeha ce ta futo sanye da wani irin designer riga mai dan karan kyau sosai, tabi shape dinta ta zauna mata dap, ta saka wani hills baqi da pink color kayan jikinta , kanta ta nade shi da wani dauri mai kyau, fuskanta walwL tasha diamond rings, haka zalika hannunta dake nan fari tarr kamar ruwan madara yasha gold, ya ilahi ta yabbi samawato, ta hadu ta gaji da haduwa masha allah.
Ta saka wani irin kohl dayabi shape din idanunta hannunta rike da wata designer bag sai graduation gown da wayarta a dayan hannu, hamad yana mata kallo daya ya daukw idanunshi ya shiga mota oga kuwa kasa daina kallonta yayi, yana admiring dinta, bai taba tunanin tana da mahaukacin kyau ba sai yanxu, komai nata ya chuchuko, kugunta har wani bajewa yake ta baya kuma yayi wani tudu, gata dai yar gajeruwa amma allah ya mata halliita mai kyau subhanallah.
Taku take daidai tana murmushi, bayan ta futo ta karaso sai akmahi take bugawa, laila ta rungumeta sosai tace “its our day” sabeeha tayi dariya tace “yess it is”
“Toh abar kaudi a shugo mota mu tafi”
Fadila tayi magana, kowa ya shiahiga, duk inda sabeeha ta zagaya saitaga an rufe, karahe data gaji sai zuge glasa fadila tayi tace “ya kika tsaya ki wuce motan taj mana mu tafi”
Badan taso ba ta shiga motar, maya ta fara kokarin futowa fadila ta mata wani irin kallo tace “ina zaki ke kuma”
“Zanje motar chan ne”
“My dear koma ki zauna, don’t waste our time”
Dole ta koma ta zauna tana cije lebe, tana jin tsanar fadila kamar mai.
Ana isowa school gaba daya duk inda ka kewaya zakaga yan mata anci ado sosai gwanin ban sha’awa.
Kai tsaye aka shige hall, su sabeeha sune karahe isowa har kowa ya shige suna mota yaqi budewa ita kuma tayi alkawari bazata ce mashi ci kanka ba.
Ya sauke ajiyar zuciya ya juyo ya kalleta yace “you look sexy babe”
Ta wani hade rai dazai gane yanda takeji idan ya mata maganar banza irin wannan baya sake ba, tace “please we are running late”
“Yes let the grads wait.. il having a moment with my wifu”
“This is disgusting..i hate this kind of conversation please open d door”
Ya danyi shuru kafin yace i will, but i will
Have to kiss you first.
Ranta inyayi dubu ya gama baci daidai nan cal din bahijja ya shugi tayi saurin dagawa tasa a handsfree
“Ina kuka tsaya kuma”
“Gamu nan” ta bata amsa kafin ta kashe, haka nan ya hakura ya bude kofar amma yayi alkawarin saifa yayi kissing dinta.
Tana futa shima ya futa da sauri ya rufe kofar ta dan tsaya zata gyara takalminta wasu yan mata suka zo wucewa ta gabansu, dayar ta yarda abu ta gefenta ya duka ya dauka zai miqa mata kenan sabeeha ta dago ta mashi wani irin kallo, daya kasa gane kallon menene sai kawia ya fasaarashi as kishi ne yayi murmushi ya saki abunda yarinya ta yarda tana miqa mashi hannu tana kwarkwasa sai ganin abun tayi ya yarda a kasa wato ta daukarma kanta.
Rai a bace sabeeha ta wuce ciki yana binta a baya as her protector.
Suna shiga aka zazzauna after national anthem, sannan aka gabatar da program, aka fara da science course, sabeeha hankalinta nakan wayarta tana ganin notification din message dinshi that ia ao disgusting yana fada mata wasu dirty maganganu how sexy she look, i lips looks moist da dai sauransu tayi tsaki ta aje wayar bayan fa ta gama karantawa, she can chooae to ignore it amma ta tsaya ta karance tass
There’s something dake triggering dinta actually jikinta ke deceiving dinta, aduk zanda ya fada mata wani dirty abu saitaji tsikar jikinta na tashi, ko kuma muryanshi na arousing dinta shiyasa batason yana fada mata, at that instant zata soma jin she’s getting wet ta rasa dalili.
“First class holder the overall best Fatima Majeed Abdul-Fatah Santuraki…
Taji an kira sunanta saiga hotonta ya bayyana a tafkeken screen tana murmushi, cikin sauri ta mike tana murmushi ta gyara gown din jikinta da hular ta fara tafiya majestically daukar hankali iya daukar hankli, take wajen ya dauka da tafi, the guru of the year, oga ya wani hade rai, waishi hes jealous of her.
Majeed da bahijja suka taahi suka biyota, mummy ta rungumeta sai hawaye, haka zalika daddy ya rungumeta sannan ya dubeta yace “im so proud if you mamana”
Sabeeha na hawayen farin ciki tana dariya tace “thank you for being my parents. I love you both”
Kan stage ta hau suna tsaye suna kallonta zata yi jawabi.
Ta goge hawayenta tana kallon iyayenta da audience sannan ta soma magana .
“Alhamdulillah alhamdulillah, I’ve never thought in my whole life that one day i will achieve this, i will like to thank allah almighty, my Allah has done lot for me alahmdulillahi, i cant thank him enough, my lovely parents mummy, dada, i appreciate you alot, you are my world, my family my 2 in 1 grand ma’s..you’re the best if all, i love you so much, my uncles my auty, my cousins ya hamad you play a big role on my achievements, thank youuu so much..”
Aka soma tafi sosai dady ya kama hannunta daya haka zalika mummy suka sauko daga stage, tana ta murmushi, anata masu hotq, har suka zauna, tana kallon certificate dinta murna fall cikinta, tana nunama su anne suna congratulating dinta.
An dan dade sosai aka soma fitowa bayan an gama, laila na rike da nata certificate din, fadila nata murna and she’s proud of her as well, suna futowa saiga baban laila ya iso, daman he promised to be present for her,ta taho da sauri ta rungumeshi…
Maya koo…bazan iya tantance maku yanayin datake ciki ba, yanayin fuskanta is unreadable gaba daya.
Taj ko tun bayan futowansu yake qule da sabeeha for not calling out on him sannan a gaskia he’s so jealous yanda class mate dinta harda maza ke zuwa sunayi hoto, hoton ma bawai inappropriate bane, cikin set sukeyi kuma da mata don ba ita kadai bace.
Masha allah ansha after party abunka na manya da yayan manya, senatoci da ministoci duk sun hallara, manyan mutane anata connecting da juna, shima kanshi taj din yayi connecting da few dukda basu san koshi waye ba his identity is still hidden.
Ana gamawa aka koma gida, as promised kowacce anne ta bata brand new chick car as gift, laila kamar tayi tsalle don murna, sannan ta basu opportunity duk wanda keda ra’ayin shiga family business dinsu kofa a bude take, dadyn laila ya biya ma laila umra ita da mummy ta with a trip of her choice as a congratulatory gift kai abun ba a cewa komai.
Sabeeha ko itama nata iyayen ba a barsu a baya ba, sun shaqeta da gift, dukda yawanci babu abunda ta nema ta rasa Masha allah.
Sulalewa sabeeha tayi jin kanta nadan juyawa ta shiga cikin gida,zata nemi vitamins dinta tasha, taj daya lura da ita ya biyo bayanta sadaf sadaf shima, kai tsaye saman ya wuce part dinta, ta juya baya batasan an shugo ba ya shugo sadaf sadaf dagowan da zatayi sai ji tayi an saqalo hannu wajen waist dinta sannan ya sanya habarshi wajen wuyanta yana sauke mata nunfashi kamshinsa mai sanya mata natsuwa ya zuyarceta, amaimako ta turashi zai taji wata ni’ima.
“Uhmmmm i love your smell puckyy” ya fada in a harsh yet loving tone.
Duk yabi ya kashe mata jiki daga rike kwankwaso, ahankali ya saka bakinshi wajen wuyanta ta karkarta da wuyan nata din bashi access yayi kissing wajen har yan abada wani arousing aound, ta lumshe ido kafafunta na nemna gaza daukanta ta kasa believing kanta for allowing him, jikinta kuma yanaso, yana craving hakan.
Ganin bata hanashi ba yasa shi juyo da ita ya kafeta da ido, sannan ya matao da fuskanshi ga nata ya sauke mata nunfashi mai zafi yace “please tell me when to stop okay? I will never force you again, idan baki so just tell me”
Tayi shuru batace komai ba idanunta na rufe, ya zaro halshensa ya lashi tip din hancinta taja nunfashi sosai tana jin wani baqon yanayi yana ganin haka kawai yaji ta wani fuzgeshi baiyi wata wata ba kawai yakai lips dinshi kan nata ya dan dakata, ahanakli ahanakl ba tare da yayi forcing dinta ba yaji ta bude bakin gaba daya which makes him go mad ya tura harshen deeply ya soma bata wani hottest kiss of her life, calmly, yake tafiyar da ita yana matsawa tana biye dashi ya watsa da abubuwan dake gaban dresser dinta ya sanya hannayeahi biyu ya cicibeta ya dora akai, sannan ya bude kafafunta ya tsaya tsakankani, hannayenta dake faman rawa ya sanya ya zagayosu ga wuyansa sai kawai ta amshe ta soma shafa keyarsa da gashi ke kwance, ta bashi hadin kai yanda ya kamata, suka fara fidda wani irin nunfashi, he didnt go too far sosai sai bayanta kawai da yake shafawa yana sarrafa bakinta yaga dama, sun dade a haka don sun kai wajen 10 mins a haka kafin karar kofa da sukaji yasa suka dawo hayyacinsu, tayi saurin hankadashi yayi baya, jikinsa duk ya mutu, tabi jikinsa da kallo his arms, his chest his body, hiss down dare.. tabi da kallo tana hadiyar yawu, idanunta gaba daya ya sauya launi.. hannunsa ya sanya ya dafe wajen bayan ya kalleta yaga inda take kallo, samun kanshi yayi da kashe mata idanu rai a bace ta sauko tace “get out…”
“Uhm…daga baya kenan, i see you enjoyed my company cause i can feel how your heart was racing and above all those nippie were so hardf…” ya karashe in a naughty way dayasa tayi saurin runtse idanunta tana jin wani irin baqon yanayi..
Rai abace ta sake cewa “ka futaa please banason ganinka”
Dariya yayi ya kwaikwaywta dukda hausan sa baya futa sosai kafin ya juya ya futa daga dakin, ta fara jin haushin kanta.
Akan idanun maya sabeeha tabar wajen, daman tana ta observing duk wani motsinta, bata jima da barin wajen ba kawai taga taj shima ya bi bayanta wannan yasa ta itama ta biyo bayansu, tana haurowa saman ko ba tare da wani bata lokaci ba ta bude kofar daidai nan kuma taga abunda sukeyi, enjoying them self, take idanunta ya rufe kawai ta saki kofar ta banko a guje ta sauka kasa tayi kitchen.
Wannan yasa sukaji motsin dayayi interrupting dinsu shi kuma adaidai lokacin ya soma daidaita natsuwarsa ya sauko kasa sannan ya fuce daga gidan yanda baza a ganeba.
Maya na shiga kitchen kamar zautacciya rabi ta dubeta da mamaki ganinta a furgice, “maya lafiya??”
Bata kaiga karasa magana ba taga mayar ta bude wajen da suke aje cutleries, jikinta na rawa ta zaro the most sharpest wukar dake wajen, tana dauka ta juyo kamar mahaukaciya idanunta yayi zuru zuru ta fito a guje…
Kai kana ganinta zaka gane ba a hayyacinta take ba, babu abunda take fada sai
“Saina kashe ki..saina kashe ki!!!!!!!!!,“
Ta fada da karfi bayan ta futa daga kitchen din wani ikon allah yasa rabi taji,hankali a tashe tabi bayanta daidai nan ta hango wucewarta sama, rabi tayi shuru chan kuma tajiyo kara, cikin sauri ta haura saman a guje tana zuwa daidai nan ta soma jin hayaniyar fashe fashe a part din sabeeha, take gabanta ya fadi ta tabbatar maya da sabeeha na ciki, jikinta na rawa ta nufi dakin ta murda handle din kofar taji a rufe, aiko tuni ta bazaba a guje jin ihun da ake daga ciki kamar suna dambe ta sauko da gudu harda tumble ta kusa targade hannunta ta fito waje tana haki ta fara ihu…
“Na shiga uku hajiyaaaa hajiyaaa zata kasheta zata kasheta..”…
MATAR TAJ (destined with you)
Written by
Queenmarh
Book2
PAID