Chapter 101
Matar Taj Part 2 Complete Hausa Novel. · about 37 min read
Dagashi har ita maya ke kallo , tama rasa me zata ce, sabeeha ko ta kanta batabi ba ta fuce daga part din maya data sandare tsabar takaici ta juyo a fusace tabi sabeehar.
Daidai tsakiyar compound din maya ta wani irin danqo hijab dinta tayo baya da ita, sabeeha dataji hijab din na neman shaqeta ga yanda maya ke jawota ta baya kamar zata fadi tayi hanzarin jan wajen wuyan hijab din da karfe.
Shan gabanta maya tayi kamar wata zakanya tace “uban me kukeyi a part din? Harda rufe kofa? Ehhh!!! Fadamin me kukayi?????”
Wani irin kololon baqin ciki ne ya tsaya ma sabeeha a maqogaro kamar ta kamata ta mata dan bura’uban duka daman gashi a hasale take kuka kawai takeson yi kuma ta huce takaici.
“Kije shi ki tambayeshi tunda shi ya rufe kofar bani ba”
Tana fadin haka ta fuzge hijab din maya ta sake jawo hijab din nata ta finkice shi this time around saida ta fadi a kasa ta dan kurja hannu harda yar kara ta kwala.
Maya ta bita da kallo, tana sanye da atamfa doguwar riga ta kamata sosai musamman wajen kirjinta daya matse cleavages din ya fito sosai, rigar ta laila ce da aka bata, saboda tafi laila kirji sosai nesa ba kusa ba yasa ta dameta, cikin irin dai kayan da ake tattara ma yan aiki su saka wanda suma zasu dan mora, ganin kirjinta kawai yasa zuciyar maya ta kusa bugawa don ta fita nesa ba kusa ba allah ya bata albarkatattun kirji luma luma gasu farare tasss, milky kamar madara ko digon abu babu a jiki irin baki bakin nan, kamar fatar jariri hasken wajen yasa sai wani glowing suke a bayyane, bata yarda a gani kwata kwata don koda yaushe cikin rufewa take yanda baza a taba sanin tana dasu ba, ko hadiza bazata iya cewa ga yanda kirjin sabeehar yake ba, wani kukan kura maya tayi tayo kanta zatayi dambe da ita ta hanyar jan gashin kanta data kudunduneahi ta nade don sabeehar na tsugunne bata kaiga miqewa ba saboda fadin datayi, jan gashi takeyi kamar zata tsinka mata kai, sabeeha na kara saboda zafi sosai kan ya warware, maya kamar tayi kuka ta dora hannu aka saboda ganin datayi ma gashin ya sauko a kasa, yarrr jelar ta fado, saboda rashin gyara da baya samu sosai na rashin kamilalllan kitso yasa take nadewa bata tajewa, idan da ta taje ya zubo ay saidai maya tayi hauka muraran, don ko gashin doki da take karawa extension din baya kaiwa irin wannan gashin, “shegiya haihuwar asara, wallahi saikin fada min ubanme kikeyi a part dinsa, inba haka ba wallahi koni koke”
Tana fadin haka ta soma dukan sabeeha, sabeeha da zuciyarta itama ke kusa batasan sanda ta soma ramawa ba tana dukanta itama tana ramawa,“yar iska,ballagaza, daman nasan yanda kike shishige masa kina shiga part din da sunan kai masa abunci da gyare gyare nasan luring dinshi kike son yi ke kinga farin mutun ko,bari ki shiga gidan arziki toh wallahi ko a mafarki karki taba tunani zaki shugo zuri’ar mu, babu yayan titi a zuri’ar marasa galihu,inda ya taka baki isa ki taka ba keba kowan kowa ba”
A harzuke sabeeha ta dago duk ta gama faffarke mata hijab dinta kiris ya rage ta soma hawaye don maganganun nan sun taba ta sosai da idan ance batada galihu baya mata zafi amma yanxu saitaji abun kamar an chaka mata wuqa a wuya.
“Duk wannan haukar da kikeyi badan komai bane ba sai dan kinsan cewa nafiki da komai, nida kika ikirarin banida galihu, kuma na rantse da Allahn shi da kike wannan ihun akanshi na fiki daraja a idanunshi sau dari nida nake yar aiki mara galihu saboda na mashi halarcin da ko a lahira bazai taba mantawa dani ba mahaukaciya”
Sabeeha na fadin haka ta juya maya da taji zafin kalamanta sosai babu abunda yafi tsaya mata sai cewa da sabeehan tayi ay ta fita da komai, ya za ayi yar aiki ta fita da komai, hannu ta daga batayi wata wata ba ta wanke sabeehar dashi, ta sake daga hannu zata mareta sukaji tsawa kamar daga sama.
Cikin hanzari hamad ya karaso tare da dubansu su biyun, ganin yanda ta fafarkewa sabeeha hijabi gashi tana shirin kara sauke mata wani mari yasa ranshi baci kololuwa, kallo daya yayi ma sabeeha ya kauda idanunshi don bazai iya cigaba da kallonta ba kanshi ya kunce don bai taba ganinta haka ba a irin wannan yanayin sai yanxu, ya maidashi ga maya, hannun data daga ya janyo tare da janta da karfi, “ka sake, ka sakeni mana, ban gama da wannan yar iskar ba, mai bin maza, kaima kota baka kasha ne? Eh? Inba haka ba maisa zaka hanani koya mata hankali shegiyasa haihuwar titi”
Yana isowa sitting room din kasa ya saki hannunta tare da turata tsakiyan carpet yace “maya!!!!!! Dont you dare curse her ever again”
“Idan nayi sai me? Eh???idan nayi sai me? “
Hannunshi na karkarwa ya daga zai watsa mata mari ya dakata tsabar bacin rai
“Ya hamad!!!!”
Laila ta dakatar dashi tare da saukowa badan laila ba daya wanke ta mari tass yaga karshen rashin kunyarta kwata kwata batasan darajar dan adam ba.
Laila na janta amma huci takeyi, “dan allah kizo muje, maya…”
Fusge hannunta tayi ta wuce sama kamar zata tashi, laila tabi bayanta.
Cije labbanshi yayi yanajin zafi aranshi, akan idanunshi ta daga hannu ta mari sabeeha sannan ta bita da mugayen maganganu, abun ya mashi zafi sosai kamar shi akayi ma.
Juyawa yayi ya futa har zuwa compound din ganin babu sabeehar a wajen yasashi hin backyard, yana zuwa kuwa ya ganta tsugunne bakin kofa ta hade jikinta tana hawayen takaici da baci rai, ya rasa mai zaice mata gaba daya wani irin lallashi zai mata, ita ke kuka amma shike jin zafi aranshi.
Saida tayi mai isarta ta tashi tsaye ta goge hawayen sannan ta hude kofar baya ta kitchen ta shige batama lura da hamad ba.
Lokacin data shiga daki basira an rigada an jeme ta bude cinyoyon iska nada shiga ga ac, sai jawo masori takeyi.
Hijab din data nannado ta aje a bakin gado sannan ta nufi bandaki. Tana shiga ta rufe kofa kukan data shanye ta sake sakinsa, tayi tayi harta godema Allah, meysa zai bayyana a
Lokacin da bata buqatarsa maysa zai bayyana a lokacin da bata murarin ko ganinshi? Bata kaunar ganinshi ko kadan, wannan kadai ya sanya mata wata qiyayyarshi, ta gama cireshi aranta, ta gama fiddashi daga rayuwarta, meysa bazata samu peaceful rayiwa ba kamar kowa, she wanted to forget everything the pains and the torture she endured followed by wulaqancin dayayi mata yaqi yarda da ita ya saka mata halarcin datayi masa da butulci, alokacin daya kamata ya yarda da ita ya amince da ita.
Kawai saita fara tunawa da abubuwan da suka faru a baya, yanda yayi mata korar wulaqanci aka fiddata daga gidan nan, da yanda rayuwarta ta shiga hadari duk dan saboda shi, all that trauma ya dawo mata sabo fill.
A takaice dai takai awa guda tana tsugunne tana kuka, tana tunani kala kala, tama rasa dalilinshi na abunda ya mata dazu tunawa da tayi babu wata ragowar alaka dake tsakaninsu, bashi da damar sata dole akan komai, idan ta zabi tayi ignoring the fact that susan juna ra’ayinta ne don babu komai tsakaninsu, ya yanke duk wata alaka dake tsakaninsu, kuma bayan duk abunda ya mata bai chanchan yazo da fuskar kamar babu abunda ya faru ba a baya, idan ya mance abunda ya mata ita bata mance ba.
Haka ta dunga tunani ita kadai tana shawara da zuciyarta tama gwammaci kawai tayi auren da mama tace dangin babanta zasu mata, yafi mata maybe idan ta tafi chan bazata kara waiwayon rayiwar datayi ba a baya wata kila ma karshen wahalar ta kenan ta rayuwa, wata kila hakan ya zamo mata alkhairi.
Babu abunda yafi mata zafi game da fadanta da sabeeha kamar zagin ta datayi ta shegantata, bata taba zama ta waiwayi rayiwarta ba gaba daya saboda ta taso bata da yancin yin magana bata isaba bata kai ba, ba tun yanxu ba take yawan tambayar kanta shin tanada uba ko bata dashi, don yanda inna ta fada mata shine kafin a haifeta ya rasu kuma shima a lafiya yake don su innar ma duk yan lafiya ne.
Ta taso dai kawai gata nan, babu gaba ba baya kamar mara galihu din kamar yanda sabeehar ta fada gashi batda damar tambaya sai taga fuskar nema zata iya, she can never questioned mamanta saboda tsananin tsoronta da takeji.
Tana gama koke kokenta dataga babu amfanin da zai mata ta dayro alwala ta futo.
Kayan jikinta ga sauya sannan ta dauka hijabin basira ta saka ta shimfida sallaya ta hau salloli.
Ta bangaren mutumin shiko yana hawa saman nan bai wuce ko’ina ba sai bathroom, ya sakar ma kanshi ruwa sosai, duk wata kofar gashi data bude a jikinsa saboda shauqi kokarin rufeta yake,ruwa na sauka daga kanshi zuwa kirjinshi yana tsaye babu abunda yake sai tunani.
“Yanajin kamar bai mata adalci ba, amma ina bazai iya jurewa ba, wannan shirmemm wasan da takeyi bashi da enough time for it”
The next day..
Tunda tayi sallar subh akan sallaya bata tashi ba kusan ma dai a zaune ta kwana, wani irin zazzabi take ji yana neman rufeta sosai, ga azababben ciwon kai, dan rakubewa tayi kan sallayar ta rufe jikinta da hijab din dake jikin nata.
Tana nan kwance a hakan ta rufe idanunta batama san gari ya waye sosai ba don har basira ta tashi itama itada bata tashi yin sallar asuba sai wajen karfe bakwai.
Ganinta kwance da mamaki basura tayi don tasan inta tashi sallar asuba saidai ta taddata a kitchen badai a daki ba, Tashinta basira ta soma yi, da kyar ta iya tashi zaune jikinta gaba daya ya zaka weak sosai.
Kallonta basira tayi ganin tayi wani jajaja tace “chap ya akayi yau baki rigani futa ba ko bakida lafiya ne?”
Ko bakinta kasa budewa tayi tsabar yanda ya mata nauyi ta girgiza mata kai kawai saiga hawaye ya sauko tare da amai kamar wanda aka tunkudo shi lokaci guda, amai take kamar zata fidda kayan cikinta kuma babu komai cikin nata don ko abuncin dare bata samu taci ba saboda kidimar abunda ya mata jiya baisa ta iya tunawa da cikinta bama, ta koma suuu ta kwanta kamar wadda babu ruwa a jikinta.
“Kaii Bara na kira anty rabi”
Cikin sauri basira ta futa, bata jima da futa ba sai gata da anty rabi sun dawo, tunkararta rabi tayi tace “subhanallahi meke damunki sabeeha” gaba daya ta gama bata jikinta da ruwan amai
Dakyar ta iya sake tashi zaune ta dafe kanta saboda wani irin nauyi da yake mata muryanta kasa kasa tace “kaina na ciwo jii…jikina ci..wo”
“Subhanallahi ko zazzabi ne? Harda amai?” rabi ta fada tana taba wajen goshinta don jin temperature dinta.
Wani irin zafi taji sosai wanda yasa ta cire hannunta daga goshinta tace “zazzabi ne wannan ay, taimaka mata basira ta tashi bari na dauko magani sannu”
Tana fadin haka ta futa har zata shiga dakinta ta dauko magani ta dakata tare da shiga dakin hadiza.
Da sallama ta bude kofar, a zaune ta taddata tana waya tana ganin rabi ta dan dakata daga maganar da takeson yi.
“Mun tashi lpy hadiza?”
“Lafiya lau, wani abun ya faru ne aka biyoni har daka?”
Tabe baki rabi tayi tace” Ah ah babu komi daman sabeeha ce ke zazzabi harda amai shine nace bari na fada maki”
“Allah ya sawaqa” tana fadin haka ta koma kan wayarta.
Kallonta sosai rabi tayi da mamaki, ba tun yanxu ta lura da alakar dake tsakanin hadiza da yarta ba, wallahi inkaga yanda takema sabeeha zaka rantse ba itace ta tsugunna ta haifeta ba ya za ayi yarki na zqzzabi kamar zata shide amma furucinki bai wuce allah ya sawaqe ba, ko alamun damuwa bai bayyana akan fuskanta ba kwata kwata.
“Koda wani abun ne?” Hadiza tayi magana ta wani hade rai, kwafa kawai rabi tayi ta futa ta dauko magani ta dawo dakin nasu,yanda ta barsu haka ta dawo ta taddasu, taimaka mata sukayi rabi ta cire mata hijab din nata daya baci, da taimakon rabi suka je bandaki ta kuskure bakinta basira ta hado mata ruwa shayi ta dan sha kadan, ko sipping biyu batayi ba ruwan tea din ya dawo ya bata jikinta gaba daya, dole suka sake komawa bandaki basira kuma ta gyara dakin inda ta bata.
Zip din rigarta rabi ta soma cire mata, kwata kwata batayi tunanin babu rigar nono a jikinta ba, sabeeha tayi saurin dafe kirjinta, wanda hakan yasa rabi janyo zanin da suke wanka dashi ta rufe mata kirjinta dashi sannan ta cire rigar.
Da haka dai ta samu ta dauraye jikinta daga karshe ma dai rabi cemata tayi tayi kokari ta watsa ruwan zafi ko zataji dama dama.
Hakan kuwa akayi tana fitowa ta tadda rabi zaune basira ma haka duk sun damu da ita sosai, rabi ta bata magani tasha a hakan sannan tasa riga rabi tace ta kwanta kawai.
Tun bayan futarsu samun kanta kawai tayi da yin hawaye,this is the second time wani ya damu da lalurarta ko rashin lafiyarta, mutun na farko shine taj ne, shima lokacin da baya cikin hayyacinsa, idan tana rashin lafiya shima aranar sai yayi rashin lafiyar nan haka zaita kuka.
Sai yanxu kuma da rabi da basira suka tsaya akanta, duk sun damu sosai itada ba wani dade tayi dasu ba.
Abu mafi zafi shine batasan yanda uwa ke nuna damuwa akan diyarta ba, wai irin hadiza ta shiga damuwa intaga tana rashin lafiya kwata kwata babu wannan, ko sannu bata hadata da hadiza wani lokacin ma ko magani, saidai tayi cutarta ta gama, innace ma dai ke bata magani ada kafin ta rasu, ko kawu da har yau tun bayan dawowarta batasan a wace duniyar yake ba, tun tasowarta harta saba hadiza bata taba damuwa da rashin lafiyarta
Bayan futarsu kafin barci ya dauketa sun leko dakin yafi sau nawa, Hadiza kam ko lekowa batayi ba, inama take da wannan lokacin, yanxu damuwarta daya ce yanda zatayi ta samu wani abu daga wajen yan gidan, don in sukaji zata aurar da yarta dole zasu bata kudi sosai,a matsayin gudunmawa badan ta kwallafa rai ba da tuni ta dauketa musamman yanxu da anne bata gidan tana asibiti ta tafi da ita chan ta aurar da ita.
Daman plan dinta bai wuce ta dauketa su tafi gidan jamila ba anan dutsen habuja saita kira qanin ubanta yazo ayi abun a gama kawai ta huta, don a yanxu babu ahunda ta kudircema kamar ta dauketa daga gabanta kafin a samu matsala.
Misalin wajen karfe goma sha daya kuwa ta gama shirin ta tsaf cikin atamfa da mayafi ta fesa turare da maya ta bata saboda akwai ranar datazo yi kata gyaran daki tace mata tana tsami shine ta bata hadadden turare ta dunga fesawa, wannn abu kam ya mata dadi daman gata da kwadayin abun duniya na kyale kyale.
Tana futowa kitchen ta nufa inda rabi da basira keta faman gyare gyare,batayi niyar yi masu magana ba ko sallama saidia tayi tsammanin ganinsu a kitchen din don tana suke fita kofar baya, kallonta sukayi gaba dayansu ta wani ci jan baki radau, itama ta bisu da kallon sama sama, basira da bakinta baya shuru tace “zaki futa ne”
“Eee,”
“Aiko kinyi kyau wallahi,” ta fada tana dariya kasa kasa, bata amsa ta ba ta fuce.
Rabi ta maida hankalinta ga abunda take tana girgiza kai, “ikon Allah, allah mun gode maka daka bamu iyaye na gari” rabi ta fada aranta
“Anty rabi matar nan fa ko dubo yarta batayi ba fa amma tasa kafa ta fuce harda su jam baki wallahi ko kyau batayi ba”
“Ke basira kin fiye gulma wallahi kinsan ba mutunci ne da ita ba intajiki ke da ita don munafurci amma kika ce tayi kyau da zata futa”
“Toh ay wai na fasa mata kai don jinta take kamar wata budurwa, ga fadin rai, itadai yarta babu ruwanta allah bai saka mata dagawa ba, inda allah bai kaika ba kace saika kai kanka”
Shuru rabi tayi itadai tunanin abunda takeyi kawai shine aranta.
Ta backyard hadiza ta futo, irin kallon da rabi ke mata yasa tace “munafuka, lokaci na nan zuwa wallahi ni da kaina zan sallameki mteww” ta dola tsaki, bata gama rufe bakinta ba ta hango taj dake futowa daga motarshi a compound din kunneshi maqale da waya, da alamu daga gym ya dawo, kwata kwata bai lura da itaba don ba hanyar su daya ba, harya wuce zuwa part dinshi.
Aranta tace “yau nayi gamo, badai wannan ne balaraben ba dan nanna? Chap” maido da dubanta tayi ga motar daya futo daga ciki.
“Lafiyayyan namiji kamar wannan? Daga gani kuma mai arziki don ko ba a fada ba kana ganinshi kaga arziki, kai ko kyawunshi zaisa mutun ya soshi ko ba kudi, ballema duk tsatson daya futo daga wannan ahalin arziki na biye dashi kamar jela, wani irin murmuahi tayi wanda ita kadai tasan ma’anar shi, yanxu ta ajiye buri biyu wanda in anyi duniya dan manzan allah saita cikasu ko ana ha maza ha mata, koda kuwa zatayi yawo tsirara ne.
Yana shiga part dinshi yanda ya futa ya barshi haka ya dawo ya taddashi, ko dinner din jiya ba a kwashe ba, ganin haka ya tabbatar mashi bata shugo ba.
Sama ya wuce zuwa bedroom dinshi shima yana nan yanda yake dan ya hargitsashi ya watsa papers da yake review din ayyukansa da laptop dinshi, he was never a dirty person kuma yanason ko’ina ya zama organize amma saboda yanason ya kasan ce da ita tunda ya lura idan tazo abunda ya kawota kawai takeyi ta futa wannan yasashi yin haka don ta dunga dadewa yanajin motsinta a kusa.
Bathroom ya wuce shima dai kana ganinshi kasan ba a gyara ba kwata kwata, hakan ya sashi dan jin dadi don yana expecting zatazo tayi gyaran, yamayi tunanin ko tazo ta tafi har allah allah yake ya dawo daga futar dayayi don baiyi niyar futa bama dande kawai yanason ya miqar da muscles dinshi data nannade mashi jiya, ya zama weak lokaci guda saboda kawai yayi kissing dinta.
Haryayi wanka ya sauya kaya ya zauna yana duban laptop dinshi babu ita babu labarinta babu breakfast kuma.
Yakai wajen awa guda shuru, daman saida wata zuciyarshi ta ayyana mashi bazata zo ba, gudun hakan ne ma yasa tun farko ya biye mata data nuna bata sanshi ba, don idanda yayi insisting zata dunga distancing kanta dashi ne.
Samun kanshi yaui da aje laptop din ya miqe tare da sanya bathroom sleepers dinshi ya futa.
Kasa ya sauko daidai nan aka kwankwasa kofar ya kafe wajen kofar da idanunshi don son ganin ko waye zai shugo, basira da allah allah take ta shugo don yaune ta taba shugowa bangaren tana bude kofar tayi saurin dagowa tare da washe baki, tuni tray din hannunta ya nemi subucewa, jikinta ya fara rawa, bata taba ganinshi so close ba sai yau, saidai ta ganshi daga nesa ko taji bilki na maganar sa.
“Wayyo allah” ta fada kamar wata zararriya saitaji kamar zatayi futsari ga wani gumi daya tsatsafo mata tsabar kyawunshi daya kidimata.
Take ya hade ranshi sosai kamar bai taba dariya ba, ranshi ya wani irin mugun baci ya dubi tray din hannunta da gumin fuskanta ke neman duga akai.
“Who d hell are you?” Yayi magana kamar da tsawa tsawa, basira aka sake kidimewa kamar ta ajiye tray din ta ruga a guje, “where’s the other maid??” Da turanci yake magana basira ko turancin babu sai kadan kadan shima don ta taba yin aiki a lagos ne, wannan yasa takeji amma mayarwa ke bata wahala sai dan pigin”
“Good moni sir, me i go wash and clean here today!”
Saurin kauda idanunshi yayi ganin haka yasa basira tunkarar wajen dining jikinta na tsuma zata aje yayi saurin dakatar da ita, not looking at her site cause he feel disgusted yace “take it back, and call the other maid” ya sake magana cikin husky voice dinshi da bai cika fiddata ba sai idan ranshi ya dan baci, wani irin kwarjini yake dashi dakesa hankalin mutun ya tashi lokaci guda.
Tuni tayi saurin juyawa tana janyo dankwalinta dqke neman faduwa don ko hijabi bata saka ba ta taho, gaban rigar duk a jiqe don bata dade da gama yin wanke wanke ba rabi tace mata tazo taje takai breakfast dinsa sanna ta gyara part din nashi tunda sabeehar jikin babu dadi.
Kamar wadda ake ingizowa haka ta dawo main house ta kitchen ta biyo tana shugowa ta aje tray din tana nishi kamar wadda tayi tsere, dakin rabi ta nufa tana faman susar kai tana shugowa rabi ta kalleta a burkice.
“Ke ya haka kamar wadda aka wullo daga sama”
“Anty rabi…anty rabi..”
“Ke nutsu mana, kin gama gyaran ne”
“Billahillazi bazan kara shiga bangaren nan ba,”
“Meysa?”
“Ni wallahi tsoro ma yake bani na rantse da Allah, kin ganshi kamar ba mutun ba, allah mai halitta yanda yaso, koroni yayi yace wai fatima taje”
“Baki fada mashi bata da lafiya ba?”
“Yoh ina zan iya anty rabi? Ko idanunshi kasa kalla nayi, wallahi ko taku biyu banba yace na futa”
Shuru rabi tayi tana nazarin yanda za ayi, ba huruminta bane shiga bangarenshi don ita ke kula danan, kuka tunda fatika ta fara gyaran part din bai taba cewa ta futa ba dukda ba utace ta fara aiki a part din ba wannan yasa ta gane ya aminta da gyaran fatiman don gaskia tafi basira tsafta sosai kuma daga yanda anne tayi bayanin yanda za adunga kula da bangarensa ta gane shi mai son tsafta ne sosai,
Kallon basira tayi ganin yanda gaba dayanta sai a slow, kana ganinta kaga zubin kauye kwata kwata bata wayewa, gashi dai suna samun ci mai kyau da sha mai kyau don harda turare ma ana basu kayan wanka kuwa sabulu mai kyau ake basu amma gata nan dai saika rantse bata wanka ko dan baka ce, fatarta bata gogewa kwata kwata.
“Mtew kema jibeki dan allah kamar wata jaka, matsa dan allah” ta fada tana miqewa ta nufi dakinsu basira inda sabeeha ke kwance.
Da sallama suka shiga dakin basira na biye da rabi, daidai nan ta budo kofar bathroom, rigar dazu ne a jikinta bata sauya ta ba, wato kwanciyar datayi ta dade kafin barci ya dauketa, bayan ya dauketa kuma bata wani dade ba ta farka jin kamar abu na fita daga kasanta wannan ya tabbatar mata baqon watanta ne yazo mata,allah yaso ma bata ciwon mara sai ciwon kafa datake yi duk wata idan zaizo mata, shika bawai ya zama mai tsanani bane, gaba daya tayi wani irin fayau lokaci guda har tayi wata yar rama.
Kallonta rabi tayi tace “sannu ya jikin? Zazzabin ya sauka?”
Dan murmushin wahala tayi kadan tace “eh”
“Masha allah maganin daman yana da kyau sosai hajiya ce ta bani zazzabin dana dunga yi kwanaki inasha zqzzabin ke tafiya,”
Zama tayi bakin gado suka bita da idanu, rabi ta zauna gefen ta, so take ta tabbatar zazzabin ya sauka kafin ta mata maganar gyaran part din.
“Anty rabi kinyi shuru.. ki fada mata”
Basira tayi magana tana duban rabi, “kinga wai basira na tura ta gyara chan bangaren tunda bakyajin dadi toh shine yace a turo wadda ke gyara wa da alamu dai gyaranki yafi so”
Kauda kai sabeeha tayi ko maganarshi bata so ayi kwata kwata, “in bazaki iyaba bari naje da kaina,”
“Wallahi kina zuwa zai koroki kema na rantse da allah” basira tayi magana tana wuce bandaki da sauri karka rabi tace mata ta koma
Tashi tsaye sabeeha tayi muryanta a dishashe tace “ah ah bari naje nayi zan iya”
Rabi najin haka tayi saurin cewa “yawwa shiknn ma allah ya kara sauqi” ta fada tana miqewa ta futa daga dakin don itama dai tsoron nashi take ji harga allah ranar daya tsare sabeeha a kitchen saida cikinta ya kada, kyawunshi mai rikitarwa ne gashi da kwarjini.
Jiki a mace sabeeha ta miqe, wajen kayanta ta nufa ta rasa me zata saka hijabanta daman biyu ne dayan jiya maya ta farkeshi dayan kuma yau tayi amai a jikinshi duk ya baci dole ta jawo wani kayafij doguwar riga da baida wani girman kirki ta dora kan rigar jikinta da basira ta bata ta saka.
Irin cotton rigunan nan ne na zaman gida wanda ake rarraba masu idan sunzo yawanci irinsu basira da ake kawowa daga kauye zaka gansu ko kayan kirki babu haka suke zuwa.
Futa tayi ta nufi hanyar kitchen ta baya ta futo ta nufi part din, slippers ne kawai a kafarta daya bayyana yan kananun toes dinta farare tass jijiyoyin kafar nata sun fito dake farar kaface, tunda ta fito wata iriyar iska ke kadata tana shiga sassan jikinta, duk ni’imar dake lulube da iskar baisa taji saukin abunda takeji aranta ba, da ason ranta ne wallahi bazata taka zuwa inda yake ba da kafafunta saidai kash babu yanda ta iya.
Tana zuwa daidai kofar gabanta ya soma tsananta bugu sosai, kwata kwata tunaninta ya rarrabu kashi kashi, wanda hakan yasa batama san a wani yanayi take ciki ba physically.
Knocking tayi ahankali kafin ta sanya hannunta dake karkarwa wajen handle din tana kokarin budewa aka budo daga ciki, kamar allah allah yake ta shugo yana jin an taba kofar ya karaso wajen, din daman bai tashi daga inda yake ba tun bayan futar dayar maid din.
Jira kawai yake ta shigo ya sanya ta a idanunshi ko zai ji sauqi aranshi, tsakanin jiya da yau ya kasa gane yanayinshi ya kasa gane tunaninshi, ya kasa gane kanshi gaba daya ma, zuciyanshi ne kawai ke controlling dinshi, kuma ya kasa hanata yin hakan.
Maybe kodan ya dade yana son ganinta, jikinshi na begenta, daman ance action speaks louder than words bazai iya expressing komai ba a baki amma gangar jikinsa da zuciyarta taki yarda ya yaudari kanshi.
Har mamakin kanshi yake kamar wanda is obsessed with her, actaully he is din baisan hakan ba sai yanxu.
Kallo daya ta mashi gabanta ya wani irin fadi don saida jikinta ya amsa don a gaskia yau sai taji tana jin kwarjinin sa sosai, abunda ya faru dasu a bakin kofar ya dawo mata sabo fill, yanda ta dunga jin nunfashinsa a kan fusknta,yanda bakinsa ya dunga yawo cikin nata ,yanda ya dunga kissing dinta deep kamar his life depends on it.
Cikin sauri ta dauke idanunta akanshi tana kokarin hana kanta wannan tunani mara amfani, shiko tunda ya zuba mata idanu ya kasa daukewa, a fuska dai bazaka tantance meke yawo aranshi ba, don fuskanshi bai chanza ba, kallonta kawai yake kamar wani sabon kamu tundaga tsakiyan kanta da iska ke kada mayafin, gashin edges din daya kusa cike gefe gefen fuskanta ya bayyana baki wuluk, idanunta yabi da kallo datake jujuyashi, tanada irin hazel brown greenish idanu da saika kureta da kallo sosai zaka gani, shidai bazaice ya taba mata irin wannan kallon kurillan ba duk zamanshi da ita, cause this look is kinda different don akwai affection da attention cikinshi, maida dubanshi yayi ga hancinta daya danyi pointing daidai fusknta daya karama fuskan nata kyau, he find it so attractive, maido da dubanshi yayi ga dan bakinta daya dunga kissing jiya, yanda ta saki lebban nata da suka dan bushe amma they look moist yana hango yan kananun hakoranta, sai guda biyun nan na gaba da aka gyara mata saima ya kara mata kyau.
Gaba daya ya shagala da kallon nata itako sai a lokacin tayi takaicin futowa haka, sanin ita ba ma’abociyar saka bra ba.
Hade rai tayi sosai tana jan mayafin nata don ta rufe sosai, ba tare da ta kalleshi ba tace “good morning sir, if you excuse me i will like to do my job”
Kallonta yake sosai kamar baisan tanayi ba yana mamaki kafiya irin nata, she’s still acting as if yesterday doesn’t happened, kamar yau ta fara ganinshi, baisan cewa the most peaceful people are the ones that are very hard to deal with.
Kamar ba fatiman daya sani ba, yarinyar dayake mamakin yanda take da hakuri sosai.
Baice mata komai ba ya matsa gefe ta shugo ciki ya rufe kofar.
Kitchen din part din ta nufa yana daga tsaye ya saka hannunshi cikin alji’un shi harta fito hannunta rike da vacuum cleaner, pillows din parlorn ta fara tattarawa sannan tayi connecting ta fara goge gogen parlor, yi tayi kamar babu existence dinshi a wajen kamar he’s invisible to her, shiko kallon ta kawai yakeyi duk inda ta gifta akan idanunshi.
Tana gamawa ta kinkimi vacuum din ta wuce sama dashi, aranta tana fatan allah yasa karyace zai biyota don a taorace take sosai dashi gabanta na mugun faduwa soaai allah allah kawai take ta gama ta futa.
Fatanta bai karbu ba don tana shugowa taga yanda gaba daya bedroom din yake a hargitse tasan zata dan jima kafin ta gama, kuma da gayya yayi hakan, haka nan ta fara kokari yaye duvet din gadon tana cikin nadewa kamshinsa data barshi dashi a kasa tajishi a kusa da ita sosai, take gabanta ya sake faduwa ta danne zuciyarta ta cigaba da abunda take,
“Fatima!!!“
Ya kira sunanta ahankali, saida jikinta ya amsa amma tayi kamar batasan yanayi ba.
“Fatima i’m sorry….”
Itace kalma ta biyu dayayi using wajen yi mata magana, chak ta tsaya da zare duvet din da takeyi, hawaye takesonyi amma ta hana kanta, “I’m sorry for not trusting you bibi, I’m sorry for…”
Da sauri ta juyo hannunta na karkarwa tace “sorry????”
Takowa ya somayi tayi saurin cewa “sir please…i don’t know who you’re mistaken me for, i don’t know what you’re talking about, i don’t know why you’re doing this to me, this is so unfair, you touch my body unwillingly to me, why are you doing this to me?”
Ta karashe tana neman fashewa da kuka yayi saurin takowa inda take, tayi baya sosai kiris ya rage bata fada jikin gadon ba.
“Fatima please..this is enough, i know that i have no right to be face you after all you’ve gone through because of me, i have wronged you for not trusting you, for everything..please fatima”
Saurin toshe kunenta tayi kamar zatayi hauka tace “please stop…stop…” jikinta ya soma tsuma, zafin jikinta ya zurfafa ta bude jajayen idanunta tace “I don’t know who this fatima you’re talking about but please ka kyaleni ka rabu dani, why is it so hard for you to just leave me alone? I’m just a mare house-help nothing else, why are you trying to force me while i dont even know what you’re talking about”
Runtse idanunshi yayi ya bude su ya kalleta yace “khaal..khaal is alive”
Karatun bakinta daban na fuskanta daban,don yana hango yanda ta shiga wani shock, “khaal bai mutu ba yana raye, kuma na gane komai, na gane irin rayuwar danakeyi da yan uwana yanda suke fatan ganin bana raye, up until not im hating and regretting not trusting you, for everything youve done for me, for trying to make me understand,..”
karasowa yayi dab da ita soaai saidai akwai yar tazara a tsakaninsu sosai, “na gane komai, kuma up untill the last minute they didn’t hesitate to kill me, fatima you made me who i am today,without you i would have been history fatima, I’m hating my self for letting go of you please….
“Na shiga uku” ta wani fashe da kuka mai tauma zuciya jikinta na mazari, take hankalinshi ya tashi ya wani irin rugumeta sosai tuni ta saki jikinta kamar an zare duk wani energy dinta, turashi takesonyi amma ta kasa ya kamo waist dinta sosai ya sata jikinshi ya rufeta sosai, duk kamshin dake tashi a jikinsa baisa tayi calming kanta ba, ta dunga fizgewa tana kuka sosai.
Shiko babu abunda yake sai dabbing bayanta yanajin zafi soaai, baisan cewa yayi hurting dinta sosai ba sai yanxu, kuma har yanxu yana tuna last kalamn datayi masa daya koreta, maysa bazai bude idanunshi yaga gaskiyar dake gabanshi ba,har sai lokaci ya kure, idan lokaci ya kure he will regret it gashi kuwa yanxu he is regretting it more than anyone else.
Har cikin zuciyarshi yakejin zafin hawayenta da kukanta dake futa ahankli ahankali data gaji da tureshin ta hakura, saida ta natsu ya soma jin zafin jikinta na shigarshi sosai,
Shuru sukayi for about 5-10 minute a haka tanajin bugun zuciyarshi yana jin nata shima ahankali, rankwafo da kanshi yayi daidai wajen kunnenta ya sauke mata wani irin lausassan nunfashi dataji gaba daya jikinta ya sake rikidewa
“Are you sick?you body is hot”
Yanda yayi maganar saida yasa tsikar jikinta tashi sosai, da harta shagala da warm jikinsa sai kuma ta dawo hayyacinta gashi jiri jiri na neman dibanta.
Matsawa yayi yana kallon fuskan ta gaba daya ta wani sauya launi.
Lashes dinta duk sun jiqe da hawaye ta rufe idanun nata, ko gama matsawan baiyi ba tayi baya baya luuu zata fadi saboda wani irin jiri daya debeta yayi saurin taro ta fadi jikinshi, take gabansa ya fadi sosai, ya kara jin temperature din nata nata rising, gashi tana neman rurufe idanunta alamun yana cinta sosai.
Cikin saurin ya dan duqa ya dauketa chass kamar yar baby batada wani nauyi kwata kwata yabi fuskanta da kallo, karasawa yayi bakin gado ya dan hau tare da kwantar da ita ahankali kamar ya dauka kwai.
Tallabe kanta ya farayi ya jawo pillow ya saka yanda she will be confortable.
Sanyi ac dakin yasa ta fara karkarwa, yayi saurin janyo duvet din datake kokarin sawa a gadon ya luluba mata, ya kashe sanyin ac din dakin ya sauyashi ga heater kadan,
Miqewa yayi tsaye yana kallon fuskanta hawaye na sauka ta gefe, bakinta na karkarwa.
Closet ya nufa ya bude jakarshi, normally yana aje self medic-kit a cikin luggae dinshi incase of emergency yana treating kanshi which is good akwai wasu situations din da ba sai an jira likita ba considering anything can happen at any given time musamman shi da yakeda self medication certificate yana treating kanshi.
Daukan kit din yayi ya futo dashi zuwa bedroom din ya aje gefen bedside sannan ya zauna bakin gadon, yanda ya barta haka ya taddata tanata juyi.
Bude medic kit din yayi ya zaro wani dan kwalba da syringe, shi kadai ne pain relief din da zai mata don daga ganin yanayin jikinta zazzabin ya shigeta sosai yanda ya hau sosai kafin ya sauko zata sha wahala, a gurguje ya hada alluran sannan ya janye duvet din, hannunta ya daga ya janye hannun rigar ya fara kokarin neman jijiyan hannunta, bai wani sha wahala ba ya samu yayi injecting alluran, dukda yanayin datake ciki baisa ta danji zafi ba tace “ouchhhh” ta tabe bakinta.
Kamar shi ke jin zafi yayi saurin cewa “sorryyyyyyy” ya shafa kanta, mayafin yayi baya, janye mata shi yayi, ya samu access to gashi ta ya soma shafawa ahankali ahankli kamar yana lallabata.
Wata ajiyar zuciya ta soma saukewa ahankali ahankali tana fidda nunfashi, tana hawaye,
Matsowa yayi dab da fuskanta ya goge hawayen dake sauka kan fuskanta yana kallon fuskanta hawayen na sake futowa kamar ana janshi ya dora lips dinshi kan goshinta da yayi zafi sosai yayi kissing dinta ahankali “sorry bibi..”
tana jinshi fa bawai bata jinshi ba kawai dai abubuwa ne sun mata yawa, ga zazzabin ya dameta sosai babu yanda ta iya sai yanda yayi da ita.
Cire lebbanshi yayi ya miqe ya wuce bathroom ya dauka wani karamin towel ya juqoshi da luke warm water ya fito yasa mata asaman goshinta. Ya tsaya yana kallonta yana duban agogo, cikin abunda bai wuce minti goma sha biyar ba barci mai nauyi ya soma daukanta sosai, effwct din alluran kenan, yana ganin tayi barci ya tabbatar zazzabin zai sauka, lokacin wajen karfe sha biyu saura,gaba daya yama manta da batun breakfast bai karya ba.
Ya damu sosai da ita, yanayi wani irin mix feelings akanta.
Ya dade sosai yana kallonta kafin ya sauka ya hadama kanshi hot coffee yasha sannan ya dawo saman ya cigaba da zama, karshe ma dai jawo laptop dinshi yayi yana ayyuka a ciki bini bini zai dawo ya kalleta.
Tun bayan futar rabi daki ta wuce abunta don babu wani hidaya da za ayi a gidan tunda masu gidan basa nan, nanna inta tafi asibiti sai dare, maya ko ta tattara ta koma bangaren anty fadila kwana ne kawai batayi achan sai dare take dawowa su kwana da laila.
Hamad ma ya rage zuwa part din daman saboda anne ne, sabeeha da yakeson gani kullum kuma yanxu ganinta yayi wuya saisu kwana biyu bai ganta ba dukda ya na son ganinta.
Abunci ko daga na safe saina dare akeyi, na safe wanda za akai asibiti saina dare shima wanda za akai.
Wannan yasa bata wani damu ba ko sabeeha ta dawo ko bata dawo ba don tasan tana gamaqa daki zata koma.
Mai barcin asara kuwa basira tana futowa daga bandaki bayan tayi wanka ta sheme abunta sai barci.
Hadiza ko tana futa daga estates din drop ta samu ta fada mashi inda zai kaita suna isowa kasuwar dutsen habuja ta sauka ta samu mai mashin ya karasa da ita.
Tun kafin ta sauka ta kira jamila a waya tana dauka tace “kin dawo gani nan na iso”
“Ki shiga ki jirani mana saikace wata bakuwa, kayan miya yayi tsada wallahi ina nan ina cinikin tumatur”
“Toh kiyi sauri dan allah maganar mu doguwa ce shiyasa na zo ma dakaina bazan iya jiran zuwanki ba”
“Na kusa gamawa, ki shiga halifa (danta kenan) yana ciki,”
Da haka sukayi sallama ta kashe wayar, mai mashin ya suaketa gaban gidan jamila.
Kudinsa ta basa ya bata changi ya kara gaba ita kuma ta nufi gidan, ko kwankwasa batayi ba don kofar gidan a bude take tasa kai ciki tare da diguwar sallama.
Halifa na zaune yanacin dumame yana ganinta yace “sannu da zuwa ummam hadiza”
“Sannu halifa..tuwo kakeci?”
“Eh ina wuni”
Lafiya ta amsa shi kafin tace “ta tafi kasuwa ko?”
“Eh”
“Toh bari na shiga ciki”
Cikin parlor ta shiga allh yaso da wuta fanka nata kadawa ta aje mayafinta da jakarta ta zauna.
Jamilu daya farka tun shugowarta yanajin muryar hadizar kuwa ya futo dagashi sai gajeran wando.
Dagowa hadiza tayi ganinshi tsaye yana wage baki, “ah ah hadiza kece yau a gidan namu”
Kauda kanta tayi irin kamar bata ganshi ba tace “eh nice ya gida ya iyali”
“Toh alhamdulillahi kwana biyu shuru baki ba labarin ki” ya karshe yana mata wani irn kallo,
Ya saki baki galala itako sai wani yauqi take daka idan ta juyo ta kalleshi ta bashi amsa saitawani farr da ido ta kauda idanun nata.
Kasa kasa yayi da murya yace “kai hadiza kin karo kyau, gdan nan ya karbeki wai wai wai”
Ya karashe yana kallon kugunta a zaune,
Takowa ya soma yi zai zauna haka a gabanta tayi gyaran murya daidai nan halifa ya shugo parlorn nasu, yaro ne da bai wuce shekaru goma sha ba, amma akwai dan banzan wayo sosai.
Ya tsaya yana kallon baban nashi yanda ya futo haka, “kai baka tafi islamiyyar ba?”
Jamilu ya tambayeshi, “baba sai karfe daya ay”
Duban agogo jamilu yayi yace “karfe sha biyu yanxu zoka wuce karkayi latti bana son ana lattin makaranta jeka aljihun rigata kan durowa ka dauki dari ka sayi duk abunda kakeso”
Da murnarshi kuwa yaje ya dauko sannan ya dau allonshi ya futa, jamilu gar rawar kafa yake yabisa har kofa saida yaga ya futa ya janyo kofar kafin karasa kofar yasa sakata sannan ya dawo parlorn, hadiza tayi kamar bata ganshi ba ya tunkaro inda take yana kama gaban wandonshi yace “ kaii kai hadiza kinyi bala’i wai, wayyo harkin tada zaune tsaye”
Dagowa tayi ta kalli wandon nashi kafin ta dauke fuskarta tace “hmm jamilu kenan”
“Yanxu dai ya za ayi ne? Mun dade bamu hadu ba ganinki yanxu yasa duk na kasa samun natsuwa kizo kawai mu rage zafi nasan kema shuru ne tunda kwana biyu baki samu abun da kike samu ba daga wajena tunda kika tafi babu sallama”
“Jamilu na fada maka bana son haka fa, wanda mukayi a gaya na ya isa gaskia, cin amana ce fa wannan”
“Hahah hadiza..wani cin amana kuma bayan ciyayyar da muka dade munayi? Nasan tunanin ki bai wuce jamila ba ko? Toh tanachan tana yin nata na tabbatar futar nan datayi wani wajen ta zagaya, kinga taho kawai muji dadi haba dijee, kinfi jamila dadi na rantse da wanda raina ke hannunsa, wallahi tunda kuka bar anguwar nan sainakeji gaba daya bana samun yanda na kamata kinsan kece lamba daya,gaki da dadi ga gardi malam”
Ya jarashe yana afka mata sai wani kakkauda kai take, karshe ma dai sai ya zama kamar ita ke binshi bashi ke binta ba don da jarabarta tazo dukda yanxu ba wannan ne matsalarta ba.
Jamilu ya kasance kamar mijinta ita da jamila don yafi equal sharing da sukeyi, tun tana anguwar idan taji buqatarta tazo haka zata sashi yazo gidan musamman bayan mutuwar inna babu kowa a gidan sai ita kadai, da anyi magariba gari yayi duhu zata zai sa kai ya shugo gidan nasu abunka da gidan haya ba kowa yasan da zuwanshi ba.
Haka sukayi alfasharsu daga parlor suka kare a daki, duk suka haukata mata uwar daka, kai cin amana baiba.
Sun shafe awa guda suna abu daya auzubillahi, babu tsoron allah kwata kwata, hadiza kamar ba tare take da mijin aminiyarta ba, abun ya katsanta sosai, saida suka dawo hayyacinsu tukunna ya kalleta yace “hadiza badai dadi ba kodai mu cigaba ne?”
hadiza ta dubeshu tace “kai jamilu kana nan yanda kake baka gajiya”
“Yoh ina zan gaji? Dadin danayi watanni banjiba kin jiyar dani dijee dijee ikon Allah, kinfi kowa na rantse da allah”
Dariya tayi irin ta yan kwalta tace “hmm gwara danazo ashe zaka ragen zafi”
“Ay bansan ma da zuwanki ba bata fadan ba, naji ance zaki aurar da diyarki, maimakon ayi yar gida kya kaiwa waje”
Wani irj kallo ta mashi tace “haba cin amanr saitayi yawa ay, mu tsaya a haka kawai”
“Toh matso mu sake mana”
Ta juya kenan suka soma jin bugun kofa, hankali a tashi hadiza ta miqe haihuwar uwarta ta soma saka kayanta, gaba daya sunyi zufa dagashi gar ita kamar marasa gaskia, cikin sauri ta futo daga dakin zuwa parlor shima ya saka jallabiya ko gajran wandon bai maida ba ya fuce da sauri, “toh toh toh ta dawo kai wannan wani irin katse jin dadi mteww”
Ya karasa bakin kofar ya wani hade tai.
Tundaga sama gar kasa jamila ke kallonshi kamar, ya wani hade rai sai zufa yake kamar ragagyen rago, tunawa da hadiza na ciki yasa ta cewa “rufe kofar na menene?”
Tsaki yayi ya juya tare da cewa “shegun akuyoyin nan ne ke shugowa suna barna a tsakar gida shiyasa na kulle kofar ya fada yana mata nuni da tukwanen dayayi kutuboli dasu, kuma fa taji sanda yake watsi dasu.
Hankalinta dai bai kwanta ba amma ta hana kanta tunanin wani abu daban ta karaso ciki ta aje ledojin data shugo dasu tace “hadiza tazo ko?”
“Ki shugo mana ki ganema idanunki” yana fadin haka ya shuge ciki ta bisa.
Tana shiga ta hango hadiza zaune tana rarraba idanu, gaba daya itama gumin takeyi dukda ga fanka, ta wani irin dauri akanta kamar gwanma, hannun bireziyarta daya a bayyane kamar an tsinke.
“Kin dawo? Kai ana zafi wallahi, kodan na fito daga ac, kin dade wallahi tun dazu ina zaune ni daya,”
Kasa magana jamila tayi kawai tana kallonsu su biyu, jamilu yayi saurin dauke kanshi ya shige daki.
Gyaran murya jamila tayi zuciyarta na tunzirata da tunanin akwai wata a kasa amma ta danne tace “wallahi na rasa abun hawa ne shiyasa na dade, ina zuwa”
Ta fada tana shiga uwar daki, kallon ko’ina ta soma yi, duk a burkice ta dubi jamilu dayayi daidai akan gado kamar wanda ya tashi a barci tace “ya dakin a hargitse na fita na barshi a gyare?”
“Dan allah kin cikani da tambayoyi, ki bari yayanki su dawo ki tambayesu mana haba”
Tunawa da ta fita ta barshi yana barci ne yasa tace “na dauka ka taci kasuwa ay bakaje ba ne?”
“Banjeba!!! Kina kallo dai yanxu na tashi”
“Bakasan gadiza tazo ba”
“Wai menene haka? Wannan wani irin tambayoyi ne?”
“Allah baka hakuri ta fada tana futa ya bita da harara
Kallonta hadiza tayi tace “kar yamma tayi fa ina zaune kizo muyi magana ta tafi karna rasa drop”
“Toh” jamila ta fada tare da zama gefenta tace “ayda kin bari na kawo maki ruw ko?”
“Saikace bakon waje, idan inaso ay zan dauko nasha, gidan nan ay ba bakoma bane jamila.”
“Haka ne, toh ina jinki muyi magana kasa kasa saboda jamilu”
“Ay ko yaji babu matsala tunda ta shafesa,kamar yanda nace maki nayi magana da hajiya, kuma kinji dai abunda ta fada waina bari ta karashe karatu da aka sata inyaso daga baya sai ayi wai na bawa qanin uban nata hkuri ke kinsan dalilin dayasa ban nuna iko akanta ba saboda bana son nayi abunda zaisa a fara wani tunani daban shiyasa
“Ah ah ban gane ba? Waima tun farko ya akayi kika bari aka wani sakata a makaranta? yanxu me hakan ke nufi kenan? Dahiru fa bashi da hankali, kuma batun yanxu ba nake fada maki tun kafin a samu matsala asirin mu ya tonu ki kaita wani wajen kinata maganar ay gwara ki ajeta kusa don babu wanda zai tsammani”
“Jamila ya zanyi? Eh? Dama ce tazo min da zan samu kusanci da yata daya tilo, wallahi tunda har na rabeta bazan iya rabuwa da itaba ba bazan taba ravuwa ba ita ba,ada ina tunanin zan iya rayuwa koda kuwa bata kusa dani nasan tana cikin rayuwa mai inganci da jindadin da ni ban samu ba, aynxu kuwa da allah ya hadamu inajinta har cikin zuciyata koda kuwa bata san nina tsugunna na haifeta ba ganinta daga nesa yafi min komai,” ta karashe tana kuka
“Toh ay gashi burinki ya cika tunda kin inganta rayuwarta ita kuma tasu yar kin wulaqanta tata yanda kika so tun farko, yanxu me yayi saura? So kike gaskia ta fito kenan? Yanxu ki aurar da ita ya zama matsala?”
Shuru hadiza tayi tana share hawayen fuskanta tace “maganar danazo muyi kenan, daman na kwallafa rai ne akan kudin da zan samu mu dan raba nidake wanda nasan zasu bani don kinga lokacin dana auri wanchan lusarin haka suka mana tara ta arziki nida inna ke har kayan daki fa akamin,”
“Ah gaskia bazaki mana buqulu ba wallahi, kudin nan saimun samu wallahi, kai wannan abu yamin dadi kinsan indai harkar kudi ce wani irin dadi nakeji idan anayi”
Dariya hadiza tayi tace “shine nake ganin mu bari ta gama karatun ko? Nida kaina zan kawonta nan gidan saiki kira shi dahirun yazo jamilu ya daura mata aure kawai”
“Shege jiya a buge ya kirani yana sababi, wai mun mashi alkawari garda pentin daki yayi bamu ce mashi komai ba”
Hahah suka kece da dariya, “au dan hannu ne ashe?”
“Wallahi inyasha yayi maqil ya mata shegen duka” jamila tayi magana tana dariya, “ke akwai wadda na sani a kauyensu kawata ce wallahi cewa tayi cutar hiv ce dashi shiyasa akaqi bari ya auri yar kowa a kauyen”
Hadiza tace “shiyasa ya addabeshi ashe, inya kwantar da hankalinsa kyauta ma zan bashi ita babu ko sisi”
“Kai hadiza ke muguwa ce ta karshe, oh allah mun gode maka, kinyi bala’i fa shekaru ashirin da doriya da suka wuce? Ke baki taba hadani da yar tamu ba mun gaisa”
“Wayyo jamila baki ganta ba, kamanninmu daya,”
“Dan allah ki hada mu a waya mana”
“Insha allahu..”
“Oh harna tuna ranar nan, bazan manta ba ranar juma’a 23 ga watan augusta….”
Jin motsinsu yasa jamilu miqewa, cikin tsakiyar conversation dinsu ya dauki wayarsa yar android dinshi ya fara recording conversations dinsu, tsabar bayaji dakyau daga labulen yayi kamar munafuki ya tura wayar ta tafi suuu gefen kujerar da suke zaune, kuma ya kara da labewa jikin kofar yana jiyosu sama sama wani conversation din yanaji wani bayaji.
Toh….yanxu wasan ya fara, koya zata kasance idan sabeeha ta farka ta ganta gadon taj? Me zai faru?
Bangaren jamilu da hadiza da alamu sun dade suna cin amanar jamila, ya zata kaya idan ta gano aminiyarta nacin amanarta da mijinta….
Jamilu dai ya samu hanyar samun kudi, shin zai gane inda maganrsu ta dosa?…ku biyoni don jin yanda zata kaya.
✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊
MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍)
Written by
Queenmarh✍️
Book2
PAID
Daidai tsakiyar compound din maya ta wani irin danqo hijab dinta tayo baya da ita, sabeeha dataji hijab din na neman shaqeta ga yanda maya ke jawota ta baya kamar zata fadi tayi hanzarin jan wajen wuyan hijab din da karfe.
Shan gabanta maya tayi kamar wata zakanya tace “uban me kukeyi a part din? Harda rufe kofa? Ehhh!!! Fadamin me kukayi?????”
Wani irin kololon baqin ciki ne ya tsaya ma sabeeha a maqogaro kamar ta kamata ta mata dan bura’uban duka daman gashi a hasale take kuka kawai takeson yi kuma ta huce takaici.
“Kije shi ki tambayeshi tunda shi ya rufe kofar bani ba”
Tana fadin haka ta fuzge hijab din maya ta sake jawo hijab din nata ta finkice shi this time around saida ta fadi a kasa ta dan kurja hannu harda yar kara ta kwala.
Maya ta bita da kallo, tana sanye da atamfa doguwar riga ta kamata sosai musamman wajen kirjinta daya matse cleavages din ya fito sosai, rigar ta laila ce da aka bata, saboda tafi laila kirji sosai nesa ba kusa ba yasa ta dameta, cikin irin dai kayan da ake tattara ma yan aiki su saka wanda suma zasu dan mora, ganin kirjinta kawai yasa zuciyar maya ta kusa bugawa don ta fita nesa ba kusa ba allah ya bata albarkatattun kirji luma luma gasu farare tasss, milky kamar madara ko digon abu babu a jiki irin baki bakin nan, kamar fatar jariri hasken wajen yasa sai wani glowing suke a bayyane, bata yarda a gani kwata kwata don koda yaushe cikin rufewa take yanda baza a taba sanin tana dasu ba, ko hadiza bazata iya cewa ga yanda kirjin sabeehar yake ba, wani kukan kura maya tayi tayo kanta zatayi dambe da ita ta hanyar jan gashin kanta data kudunduneahi ta nade don sabeehar na tsugunne bata kaiga miqewa ba saboda fadin datayi, jan gashi takeyi kamar zata tsinka mata kai, sabeeha na kara saboda zafi sosai kan ya warware, maya kamar tayi kuka ta dora hannu aka saboda ganin datayi ma gashin ya sauko a kasa, yarrr jelar ta fado, saboda rashin gyara da baya samu sosai na rashin kamilalllan kitso yasa take nadewa bata tajewa, idan da ta taje ya zubo ay saidai maya tayi hauka muraran, don ko gashin doki da take karawa extension din baya kaiwa irin wannan gashin, “shegiya haihuwar asara, wallahi saikin fada min ubanme kikeyi a part dinsa, inba haka ba wallahi koni koke”
Tana fadin haka ta soma dukan sabeeha, sabeeha da zuciyarta itama ke kusa batasan sanda ta soma ramawa ba tana dukanta itama tana ramawa,“yar iska,ballagaza, daman nasan yanda kike shishige masa kina shiga part din da sunan kai masa abunci da gyare gyare nasan luring dinshi kike son yi ke kinga farin mutun ko,bari ki shiga gidan arziki toh wallahi ko a mafarki karki taba tunani zaki shugo zuri’ar mu, babu yayan titi a zuri’ar marasa galihu,inda ya taka baki isa ki taka ba keba kowan kowa ba”
A harzuke sabeeha ta dago duk ta gama faffarke mata hijab dinta kiris ya rage ta soma hawaye don maganganun nan sun taba ta sosai da idan ance batada galihu baya mata zafi amma yanxu saitaji abun kamar an chaka mata wuqa a wuya.
“Duk wannan haukar da kikeyi badan komai bane ba sai dan kinsan cewa nafiki da komai, nida kika ikirarin banida galihu, kuma na rantse da Allahn shi da kike wannan ihun akanshi na fiki daraja a idanunshi sau dari nida nake yar aiki mara galihu saboda na mashi halarcin da ko a lahira bazai taba mantawa dani ba mahaukaciya”
Sabeeha na fadin haka ta juya maya da taji zafin kalamanta sosai babu abunda yafi tsaya mata sai cewa da sabeehan tayi ay ta fita da komai, ya za ayi yar aiki ta fita da komai, hannu ta daga batayi wata wata ba ta wanke sabeehar dashi, ta sake daga hannu zata mareta sukaji tsawa kamar daga sama.
Cikin hanzari hamad ya karaso tare da dubansu su biyun, ganin yanda ta fafarkewa sabeeha hijabi gashi tana shirin kara sauke mata wani mari yasa ranshi baci kololuwa, kallo daya yayi ma sabeeha ya kauda idanunshi don bazai iya cigaba da kallonta ba kanshi ya kunce don bai taba ganinta haka ba a irin wannan yanayin sai yanxu, ya maidashi ga maya, hannun data daga ya janyo tare da janta da karfi, “ka sake, ka sakeni mana, ban gama da wannan yar iskar ba, mai bin maza, kaima kota baka kasha ne? Eh? Inba haka ba maisa zaka hanani koya mata hankali shegiyasa haihuwar titi”
Yana isowa sitting room din kasa ya saki hannunta tare da turata tsakiyan carpet yace “maya!!!!!! Dont you dare curse her ever again”
“Idan nayi sai me? Eh???idan nayi sai me? “
Hannunshi na karkarwa ya daga zai watsa mata mari ya dakata tsabar bacin rai
“Ya hamad!!!!”
Laila ta dakatar dashi tare da saukowa badan laila ba daya wanke ta mari tass yaga karshen rashin kunyarta kwata kwata batasan darajar dan adam ba.
Laila na janta amma huci takeyi, “dan allah kizo muje, maya…”
Fusge hannunta tayi ta wuce sama kamar zata tashi, laila tabi bayanta.
Cije labbanshi yayi yanajin zafi aranshi, akan idanunshi ta daga hannu ta mari sabeeha sannan ta bita da mugayen maganganu, abun ya mashi zafi sosai kamar shi akayi ma.
Juyawa yayi ya futa har zuwa compound din ganin babu sabeehar a wajen yasashi hin backyard, yana zuwa kuwa ya ganta tsugunne bakin kofa ta hade jikinta tana hawayen takaici da baci rai, ya rasa mai zaice mata gaba daya wani irin lallashi zai mata, ita ke kuka amma shike jin zafi aranshi.
Saida tayi mai isarta ta tashi tsaye ta goge hawayen sannan ta hude kofar baya ta kitchen ta shige batama lura da hamad ba.
Lokacin data shiga daki basira an rigada an jeme ta bude cinyoyon iska nada shiga ga ac, sai jawo masori takeyi.
Hijab din data nannado ta aje a bakin gado sannan ta nufi bandaki. Tana shiga ta rufe kofa kukan data shanye ta sake sakinsa, tayi tayi harta godema Allah, meysa zai bayyana a
Lokacin da bata buqatarsa maysa zai bayyana a lokacin da bata murarin ko ganinshi? Bata kaunar ganinshi ko kadan, wannan kadai ya sanya mata wata qiyayyarshi, ta gama cireshi aranta, ta gama fiddashi daga rayuwarta, meysa bazata samu peaceful rayiwa ba kamar kowa, she wanted to forget everything the pains and the torture she endured followed by wulaqancin dayayi mata yaqi yarda da ita ya saka mata halarcin datayi masa da butulci, alokacin daya kamata ya yarda da ita ya amince da ita.
Kawai saita fara tunawa da abubuwan da suka faru a baya, yanda yayi mata korar wulaqanci aka fiddata daga gidan nan, da yanda rayuwarta ta shiga hadari duk dan saboda shi, all that trauma ya dawo mata sabo fill.
A takaice dai takai awa guda tana tsugunne tana kuka, tana tunani kala kala, tama rasa dalilinshi na abunda ya mata dazu tunawa da tayi babu wata ragowar alaka dake tsakaninsu, bashi da damar sata dole akan komai, idan ta zabi tayi ignoring the fact that susan juna ra’ayinta ne don babu komai tsakaninsu, ya yanke duk wata alaka dake tsakaninsu, kuma bayan duk abunda ya mata bai chanchan yazo da fuskar kamar babu abunda ya faru ba a baya, idan ya mance abunda ya mata ita bata mance ba.
Haka ta dunga tunani ita kadai tana shawara da zuciyarta tama gwammaci kawai tayi auren da mama tace dangin babanta zasu mata, yafi mata maybe idan ta tafi chan bazata kara waiwayon rayiwar datayi ba a baya wata kila ma karshen wahalar ta kenan ta rayuwa, wata kila hakan ya zamo mata alkhairi.
Babu abunda yafi mata zafi game da fadanta da sabeeha kamar zagin ta datayi ta shegantata, bata taba zama ta waiwayi rayiwarta ba gaba daya saboda ta taso bata da yancin yin magana bata isaba bata kai ba, ba tun yanxu ba take yawan tambayar kanta shin tanada uba ko bata dashi, don yanda inna ta fada mata shine kafin a haifeta ya rasu kuma shima a lafiya yake don su innar ma duk yan lafiya ne.
Ta taso dai kawai gata nan, babu gaba ba baya kamar mara galihu din kamar yanda sabeehar ta fada gashi batda damar tambaya sai taga fuskar nema zata iya, she can never questioned mamanta saboda tsananin tsoronta da takeji.
Tana gama koke kokenta dataga babu amfanin da zai mata ta dayro alwala ta futo.
Kayan jikinta ga sauya sannan ta dauka hijabin basira ta saka ta shimfida sallaya ta hau salloli.
Ta bangaren mutumin shiko yana hawa saman nan bai wuce ko’ina ba sai bathroom, ya sakar ma kanshi ruwa sosai, duk wata kofar gashi data bude a jikinsa saboda shauqi kokarin rufeta yake,ruwa na sauka daga kanshi zuwa kirjinshi yana tsaye babu abunda yake sai tunani.
“Yanajin kamar bai mata adalci ba, amma ina bazai iya jurewa ba, wannan shirmemm wasan da takeyi bashi da enough time for it”
The next day..
Tunda tayi sallar subh akan sallaya bata tashi ba kusan ma dai a zaune ta kwana, wani irin zazzabi take ji yana neman rufeta sosai, ga azababben ciwon kai, dan rakubewa tayi kan sallayar ta rufe jikinta da hijab din dake jikin nata.
Tana nan kwance a hakan ta rufe idanunta batama san gari ya waye sosai ba don har basira ta tashi itama itada bata tashi yin sallar asuba sai wajen karfe bakwai.
Ganinta kwance da mamaki basura tayi don tasan inta tashi sallar asuba saidai ta taddata a kitchen badai a daki ba, Tashinta basira ta soma yi, da kyar ta iya tashi zaune jikinta gaba daya ya zaka weak sosai.
Kallonta basira tayi ganin tayi wani jajaja tace “chap ya akayi yau baki rigani futa ba ko bakida lafiya ne?”
Ko bakinta kasa budewa tayi tsabar yanda ya mata nauyi ta girgiza mata kai kawai saiga hawaye ya sauko tare da amai kamar wanda aka tunkudo shi lokaci guda, amai take kamar zata fidda kayan cikinta kuma babu komai cikin nata don ko abuncin dare bata samu taci ba saboda kidimar abunda ya mata jiya baisa ta iya tunawa da cikinta bama, ta koma suuu ta kwanta kamar wadda babu ruwa a jikinta.
“Kaii Bara na kira anty rabi”
Cikin sauri basira ta futa, bata jima da futa ba sai gata da anty rabi sun dawo, tunkararta rabi tayi tace “subhanallahi meke damunki sabeeha” gaba daya ta gama bata jikinta da ruwan amai
Dakyar ta iya sake tashi zaune ta dafe kanta saboda wani irin nauyi da yake mata muryanta kasa kasa tace “kaina na ciwo jii…jikina ci..wo”
“Subhanallahi ko zazzabi ne? Harda amai?” rabi ta fada tana taba wajen goshinta don jin temperature dinta.
Wani irin zafi taji sosai wanda yasa ta cire hannunta daga goshinta tace “zazzabi ne wannan ay, taimaka mata basira ta tashi bari na dauko magani sannu”
Tana fadin haka ta futa har zata shiga dakinta ta dauko magani ta dakata tare da shiga dakin hadiza.
Da sallama ta bude kofar, a zaune ta taddata tana waya tana ganin rabi ta dan dakata daga maganar da takeson yi.
“Mun tashi lpy hadiza?”
“Lafiya lau, wani abun ya faru ne aka biyoni har daka?”
Tabe baki rabi tayi tace” Ah ah babu komi daman sabeeha ce ke zazzabi harda amai shine nace bari na fada maki”
“Allah ya sawaqa” tana fadin haka ta koma kan wayarta.
Kallonta sosai rabi tayi da mamaki, ba tun yanxu ta lura da alakar dake tsakanin hadiza da yarta ba, wallahi inkaga yanda takema sabeeha zaka rantse ba itace ta tsugunna ta haifeta ba ya za ayi yarki na zqzzabi kamar zata shide amma furucinki bai wuce allah ya sawaqe ba, ko alamun damuwa bai bayyana akan fuskanta ba kwata kwata.
“Koda wani abun ne?” Hadiza tayi magana ta wani hade rai, kwafa kawai rabi tayi ta futa ta dauko magani ta dawo dakin nasu,yanda ta barsu haka ta dawo ta taddasu, taimaka mata sukayi rabi ta cire mata hijab din nata daya baci, da taimakon rabi suka je bandaki ta kuskure bakinta basira ta hado mata ruwa shayi ta dan sha kadan, ko sipping biyu batayi ba ruwan tea din ya dawo ya bata jikinta gaba daya, dole suka sake komawa bandaki basira kuma ta gyara dakin inda ta bata.
Zip din rigarta rabi ta soma cire mata, kwata kwata batayi tunanin babu rigar nono a jikinta ba, sabeeha tayi saurin dafe kirjinta, wanda hakan yasa rabi janyo zanin da suke wanka dashi ta rufe mata kirjinta dashi sannan ta cire rigar.
Da haka dai ta samu ta dauraye jikinta daga karshe ma dai rabi cemata tayi tayi kokari ta watsa ruwan zafi ko zataji dama dama.
Hakan kuwa akayi tana fitowa ta tadda rabi zaune basira ma haka duk sun damu da ita sosai, rabi ta bata magani tasha a hakan sannan tasa riga rabi tace ta kwanta kawai.
Tun bayan futarsu samun kanta kawai tayi da yin hawaye,this is the second time wani ya damu da lalurarta ko rashin lafiyarta, mutun na farko shine taj ne, shima lokacin da baya cikin hayyacinsa, idan tana rashin lafiya shima aranar sai yayi rashin lafiyar nan haka zaita kuka.
Sai yanxu kuma da rabi da basira suka tsaya akanta, duk sun damu sosai itada ba wani dade tayi dasu ba.
Abu mafi zafi shine batasan yanda uwa ke nuna damuwa akan diyarta ba, wai irin hadiza ta shiga damuwa intaga tana rashin lafiya kwata kwata babu wannan, ko sannu bata hadata da hadiza wani lokacin ma ko magani, saidai tayi cutarta ta gama, innace ma dai ke bata magani ada kafin ta rasu, ko kawu da har yau tun bayan dawowarta batasan a wace duniyar yake ba, tun tasowarta harta saba hadiza bata taba damuwa da rashin lafiyarta
Bayan futarsu kafin barci ya dauketa sun leko dakin yafi sau nawa, Hadiza kam ko lekowa batayi ba, inama take da wannan lokacin, yanxu damuwarta daya ce yanda zatayi ta samu wani abu daga wajen yan gidan, don in sukaji zata aurar da yarta dole zasu bata kudi sosai,a matsayin gudunmawa badan ta kwallafa rai ba da tuni ta dauketa musamman yanxu da anne bata gidan tana asibiti ta tafi da ita chan ta aurar da ita.
Daman plan dinta bai wuce ta dauketa su tafi gidan jamila ba anan dutsen habuja saita kira qanin ubanta yazo ayi abun a gama kawai ta huta, don a yanxu babu ahunda ta kudircema kamar ta dauketa daga gabanta kafin a samu matsala.
Misalin wajen karfe goma sha daya kuwa ta gama shirin ta tsaf cikin atamfa da mayafi ta fesa turare da maya ta bata saboda akwai ranar datazo yi kata gyaran daki tace mata tana tsami shine ta bata hadadden turare ta dunga fesawa, wannn abu kam ya mata dadi daman gata da kwadayin abun duniya na kyale kyale.
Tana futowa kitchen ta nufa inda rabi da basira keta faman gyare gyare,batayi niyar yi masu magana ba ko sallama saidia tayi tsammanin ganinsu a kitchen din don tana suke fita kofar baya, kallonta sukayi gaba dayansu ta wani ci jan baki radau, itama ta bisu da kallon sama sama, basira da bakinta baya shuru tace “zaki futa ne”
“Eee,”
“Aiko kinyi kyau wallahi,” ta fada tana dariya kasa kasa, bata amsa ta ba ta fuce.
Rabi ta maida hankalinta ga abunda take tana girgiza kai, “ikon Allah, allah mun gode maka daka bamu iyaye na gari” rabi ta fada aranta
“Anty rabi matar nan fa ko dubo yarta batayi ba fa amma tasa kafa ta fuce harda su jam baki wallahi ko kyau batayi ba”
“Ke basira kin fiye gulma wallahi kinsan ba mutunci ne da ita ba intajiki ke da ita don munafurci amma kika ce tayi kyau da zata futa”
“Toh ay wai na fasa mata kai don jinta take kamar wata budurwa, ga fadin rai, itadai yarta babu ruwanta allah bai saka mata dagawa ba, inda allah bai kaika ba kace saika kai kanka”
Shuru rabi tayi itadai tunanin abunda takeyi kawai shine aranta.
Ta backyard hadiza ta futo, irin kallon da rabi ke mata yasa tace “munafuka, lokaci na nan zuwa wallahi ni da kaina zan sallameki mteww” ta dola tsaki, bata gama rufe bakinta ba ta hango taj dake futowa daga motarshi a compound din kunneshi maqale da waya, da alamu daga gym ya dawo, kwata kwata bai lura da itaba don ba hanyar su daya ba, harya wuce zuwa part dinshi.
Aranta tace “yau nayi gamo, badai wannan ne balaraben ba dan nanna? Chap” maido da dubanta tayi ga motar daya futo daga ciki.
“Lafiyayyan namiji kamar wannan? Daga gani kuma mai arziki don ko ba a fada ba kana ganinshi kaga arziki, kai ko kyawunshi zaisa mutun ya soshi ko ba kudi, ballema duk tsatson daya futo daga wannan ahalin arziki na biye dashi kamar jela, wani irin murmuahi tayi wanda ita kadai tasan ma’anar shi, yanxu ta ajiye buri biyu wanda in anyi duniya dan manzan allah saita cikasu ko ana ha maza ha mata, koda kuwa zatayi yawo tsirara ne.
Yana shiga part dinshi yanda ya futa ya barshi haka ya dawo ya taddashi, ko dinner din jiya ba a kwashe ba, ganin haka ya tabbatar mashi bata shugo ba.
Sama ya wuce zuwa bedroom dinshi shima yana nan yanda yake dan ya hargitsashi ya watsa papers da yake review din ayyukansa da laptop dinshi, he was never a dirty person kuma yanason ko’ina ya zama organize amma saboda yanason ya kasan ce da ita tunda ya lura idan tazo abunda ya kawota kawai takeyi ta futa wannan yasashi yin haka don ta dunga dadewa yanajin motsinta a kusa.
Bathroom ya wuce shima dai kana ganinshi kasan ba a gyara ba kwata kwata, hakan ya sashi dan jin dadi don yana expecting zatazo tayi gyaran, yamayi tunanin ko tazo ta tafi har allah allah yake ya dawo daga futar dayayi don baiyi niyar futa bama dande kawai yanason ya miqar da muscles dinshi data nannade mashi jiya, ya zama weak lokaci guda saboda kawai yayi kissing dinta.
Haryayi wanka ya sauya kaya ya zauna yana duban laptop dinshi babu ita babu labarinta babu breakfast kuma.
Yakai wajen awa guda shuru, daman saida wata zuciyarshi ta ayyana mashi bazata zo ba, gudun hakan ne ma yasa tun farko ya biye mata data nuna bata sanshi ba, don idanda yayi insisting zata dunga distancing kanta dashi ne.
Samun kanshi yaui da aje laptop din ya miqe tare da sanya bathroom sleepers dinshi ya futa.
Kasa ya sauko daidai nan aka kwankwasa kofar ya kafe wajen kofar da idanunshi don son ganin ko waye zai shugo, basira da allah allah take ta shugo don yaune ta taba shugowa bangaren tana bude kofar tayi saurin dagowa tare da washe baki, tuni tray din hannunta ya nemi subucewa, jikinta ya fara rawa, bata taba ganinshi so close ba sai yau, saidai ta ganshi daga nesa ko taji bilki na maganar sa.
“Wayyo allah” ta fada kamar wata zararriya saitaji kamar zatayi futsari ga wani gumi daya tsatsafo mata tsabar kyawunshi daya kidimata.
Take ya hade ranshi sosai kamar bai taba dariya ba, ranshi ya wani irin mugun baci ya dubi tray din hannunta da gumin fuskanta ke neman duga akai.
“Who d hell are you?” Yayi magana kamar da tsawa tsawa, basira aka sake kidimewa kamar ta ajiye tray din ta ruga a guje, “where’s the other maid??” Da turanci yake magana basira ko turancin babu sai kadan kadan shima don ta taba yin aiki a lagos ne, wannan yasa takeji amma mayarwa ke bata wahala sai dan pigin”
“Good moni sir, me i go wash and clean here today!”
Saurin kauda idanunshi yayi ganin haka yasa basira tunkarar wajen dining jikinta na tsuma zata aje yayi saurin dakatar da ita, not looking at her site cause he feel disgusted yace “take it back, and call the other maid” ya sake magana cikin husky voice dinshi da bai cika fiddata ba sai idan ranshi ya dan baci, wani irin kwarjini yake dashi dakesa hankalin mutun ya tashi lokaci guda.
Tuni tayi saurin juyawa tana janyo dankwalinta dqke neman faduwa don ko hijabi bata saka ba ta taho, gaban rigar duk a jiqe don bata dade da gama yin wanke wanke ba rabi tace mata tazo taje takai breakfast dinsa sanna ta gyara part din nashi tunda sabeehar jikin babu dadi.
Kamar wadda ake ingizowa haka ta dawo main house ta kitchen ta biyo tana shugowa ta aje tray din tana nishi kamar wadda tayi tsere, dakin rabi ta nufa tana faman susar kai tana shugowa rabi ta kalleta a burkice.
“Ke ya haka kamar wadda aka wullo daga sama”
“Anty rabi…anty rabi..”
“Ke nutsu mana, kin gama gyaran ne”
“Billahillazi bazan kara shiga bangaren nan ba,”
“Meysa?”
“Ni wallahi tsoro ma yake bani na rantse da Allah, kin ganshi kamar ba mutun ba, allah mai halitta yanda yaso, koroni yayi yace wai fatima taje”
“Baki fada mashi bata da lafiya ba?”
“Yoh ina zan iya anty rabi? Ko idanunshi kasa kalla nayi, wallahi ko taku biyu banba yace na futa”
Shuru rabi tayi tana nazarin yanda za ayi, ba huruminta bane shiga bangarenshi don ita ke kula danan, kuka tunda fatika ta fara gyaran part din bai taba cewa ta futa ba dukda ba utace ta fara aiki a part din ba wannan yasa ta gane ya aminta da gyaran fatiman don gaskia tafi basira tsafta sosai kuma daga yanda anne tayi bayanin yanda za adunga kula da bangarensa ta gane shi mai son tsafta ne sosai,
Kallon basira tayi ganin yanda gaba dayanta sai a slow, kana ganinta kaga zubin kauye kwata kwata bata wayewa, gashi dai suna samun ci mai kyau da sha mai kyau don harda turare ma ana basu kayan wanka kuwa sabulu mai kyau ake basu amma gata nan dai saika rantse bata wanka ko dan baka ce, fatarta bata gogewa kwata kwata.
“Mtew kema jibeki dan allah kamar wata jaka, matsa dan allah” ta fada tana miqewa ta nufi dakinsu basira inda sabeeha ke kwance.
Da sallama suka shiga dakin basira na biye da rabi, daidai nan ta budo kofar bathroom, rigar dazu ne a jikinta bata sauya ta ba, wato kwanciyar datayi ta dade kafin barci ya dauketa, bayan ya dauketa kuma bata wani dade ba ta farka jin kamar abu na fita daga kasanta wannan ya tabbatar mata baqon watanta ne yazo mata,allah yaso ma bata ciwon mara sai ciwon kafa datake yi duk wata idan zaizo mata, shika bawai ya zama mai tsanani bane, gaba daya tayi wani irin fayau lokaci guda har tayi wata yar rama.
Kallonta rabi tayi tace “sannu ya jikin? Zazzabin ya sauka?”
Dan murmushin wahala tayi kadan tace “eh”
“Masha allah maganin daman yana da kyau sosai hajiya ce ta bani zazzabin dana dunga yi kwanaki inasha zqzzabin ke tafiya,”
Zama tayi bakin gado suka bita da idanu, rabi ta zauna gefen ta, so take ta tabbatar zazzabin ya sauka kafin ta mata maganar gyaran part din.
“Anty rabi kinyi shuru.. ki fada mata”
Basira tayi magana tana duban rabi, “kinga wai basira na tura ta gyara chan bangaren tunda bakyajin dadi toh shine yace a turo wadda ke gyara wa da alamu dai gyaranki yafi so”
Kauda kai sabeeha tayi ko maganarshi bata so ayi kwata kwata, “in bazaki iyaba bari naje da kaina,”
“Wallahi kina zuwa zai koroki kema na rantse da allah” basira tayi magana tana wuce bandaki da sauri karka rabi tace mata ta koma
Tashi tsaye sabeeha tayi muryanta a dishashe tace “ah ah bari naje nayi zan iya”
Rabi najin haka tayi saurin cewa “yawwa shiknn ma allah ya kara sauqi” ta fada tana miqewa ta futa daga dakin don itama dai tsoron nashi take ji harga allah ranar daya tsare sabeeha a kitchen saida cikinta ya kada, kyawunshi mai rikitarwa ne gashi da kwarjini.
Jiki a mace sabeeha ta miqe, wajen kayanta ta nufa ta rasa me zata saka hijabanta daman biyu ne dayan jiya maya ta farkeshi dayan kuma yau tayi amai a jikinshi duk ya baci dole ta jawo wani kayafij doguwar riga da baida wani girman kirki ta dora kan rigar jikinta da basira ta bata ta saka.
Irin cotton rigunan nan ne na zaman gida wanda ake rarraba masu idan sunzo yawanci irinsu basira da ake kawowa daga kauye zaka gansu ko kayan kirki babu haka suke zuwa.
Futa tayi ta nufi hanyar kitchen ta baya ta futo ta nufi part din, slippers ne kawai a kafarta daya bayyana yan kananun toes dinta farare tass jijiyoyin kafar nata sun fito dake farar kaface, tunda ta fito wata iriyar iska ke kadata tana shiga sassan jikinta, duk ni’imar dake lulube da iskar baisa taji saukin abunda takeji aranta ba, da ason ranta ne wallahi bazata taka zuwa inda yake ba da kafafunta saidai kash babu yanda ta iya.
Tana zuwa daidai kofar gabanta ya soma tsananta bugu sosai, kwata kwata tunaninta ya rarrabu kashi kashi, wanda hakan yasa batama san a wani yanayi take ciki ba physically.
Knocking tayi ahankali kafin ta sanya hannunta dake karkarwa wajen handle din tana kokarin budewa aka budo daga ciki, kamar allah allah yake ta shugo yana jin an taba kofar ya karaso wajen, din daman bai tashi daga inda yake ba tun bayan futar dayar maid din.
Jira kawai yake ta shigo ya sanya ta a idanunshi ko zai ji sauqi aranshi, tsakanin jiya da yau ya kasa gane yanayinshi ya kasa gane tunaninshi, ya kasa gane kanshi gaba daya ma, zuciyanshi ne kawai ke controlling dinshi, kuma ya kasa hanata yin hakan.
Maybe kodan ya dade yana son ganinta, jikinshi na begenta, daman ance action speaks louder than words bazai iya expressing komai ba a baki amma gangar jikinsa da zuciyarta taki yarda ya yaudari kanshi.
Har mamakin kanshi yake kamar wanda is obsessed with her, actaully he is din baisan hakan ba sai yanxu.
Kallo daya ta mashi gabanta ya wani irin fadi don saida jikinta ya amsa don a gaskia yau sai taji tana jin kwarjinin sa sosai, abunda ya faru dasu a bakin kofar ya dawo mata sabo fill, yanda ta dunga jin nunfashinsa a kan fusknta,yanda bakinsa ya dunga yawo cikin nata ,yanda ya dunga kissing dinta deep kamar his life depends on it.
Cikin sauri ta dauke idanunta akanshi tana kokarin hana kanta wannan tunani mara amfani, shiko tunda ya zuba mata idanu ya kasa daukewa, a fuska dai bazaka tantance meke yawo aranshi ba, don fuskanshi bai chanza ba, kallonta kawai yake kamar wani sabon kamu tundaga tsakiyan kanta da iska ke kada mayafin, gashin edges din daya kusa cike gefe gefen fuskanta ya bayyana baki wuluk, idanunta yabi da kallo datake jujuyashi, tanada irin hazel brown greenish idanu da saika kureta da kallo sosai zaka gani, shidai bazaice ya taba mata irin wannan kallon kurillan ba duk zamanshi da ita, cause this look is kinda different don akwai affection da attention cikinshi, maida dubanshi yayi ga hancinta daya danyi pointing daidai fusknta daya karama fuskan nata kyau, he find it so attractive, maido da dubanshi yayi ga dan bakinta daya dunga kissing jiya, yanda ta saki lebban nata da suka dan bushe amma they look moist yana hango yan kananun hakoranta, sai guda biyun nan na gaba da aka gyara mata saima ya kara mata kyau.
Gaba daya ya shagala da kallon nata itako sai a lokacin tayi takaicin futowa haka, sanin ita ba ma’abociyar saka bra ba.
Hade rai tayi sosai tana jan mayafin nata don ta rufe sosai, ba tare da ta kalleshi ba tace “good morning sir, if you excuse me i will like to do my job”
Kallonta yake sosai kamar baisan tanayi ba yana mamaki kafiya irin nata, she’s still acting as if yesterday doesn’t happened, kamar yau ta fara ganinshi, baisan cewa the most peaceful people are the ones that are very hard to deal with.
Kamar ba fatiman daya sani ba, yarinyar dayake mamakin yanda take da hakuri sosai.
Baice mata komai ba ya matsa gefe ta shugo ciki ya rufe kofar.
Kitchen din part din ta nufa yana daga tsaye ya saka hannunshi cikin alji’un shi harta fito hannunta rike da vacuum cleaner, pillows din parlorn ta fara tattarawa sannan tayi connecting ta fara goge gogen parlor, yi tayi kamar babu existence dinshi a wajen kamar he’s invisible to her, shiko kallon ta kawai yakeyi duk inda ta gifta akan idanunshi.
Tana gamawa ta kinkimi vacuum din ta wuce sama dashi, aranta tana fatan allah yasa karyace zai biyota don a taorace take sosai dashi gabanta na mugun faduwa soaai allah allah kawai take ta gama ta futa.
Fatanta bai karbu ba don tana shugowa taga yanda gaba daya bedroom din yake a hargitse tasan zata dan jima kafin ta gama, kuma da gayya yayi hakan, haka nan ta fara kokari yaye duvet din gadon tana cikin nadewa kamshinsa data barshi dashi a kasa tajishi a kusa da ita sosai, take gabanta ya sake faduwa ta danne zuciyarta ta cigaba da abunda take,
“Fatima!!!“
Ya kira sunanta ahankali, saida jikinta ya amsa amma tayi kamar batasan yanayi ba.
“Fatima i’m sorry….”
Itace kalma ta biyu dayayi using wajen yi mata magana, chak ta tsaya da zare duvet din da takeyi, hawaye takesonyi amma ta hana kanta, “I’m sorry for not trusting you bibi, I’m sorry for…”
Da sauri ta juyo hannunta na karkarwa tace “sorry????”
Takowa ya somayi tayi saurin cewa “sir please…i don’t know who you’re mistaken me for, i don’t know what you’re talking about, i don’t know why you’re doing this to me, this is so unfair, you touch my body unwillingly to me, why are you doing this to me?”
Ta karashe tana neman fashewa da kuka yayi saurin takowa inda take, tayi baya sosai kiris ya rage bata fada jikin gadon ba.
“Fatima please..this is enough, i know that i have no right to be face you after all you’ve gone through because of me, i have wronged you for not trusting you, for everything..please fatima”
Saurin toshe kunenta tayi kamar zatayi hauka tace “please stop…stop…” jikinta ya soma tsuma, zafin jikinta ya zurfafa ta bude jajayen idanunta tace “I don’t know who this fatima you’re talking about but please ka kyaleni ka rabu dani, why is it so hard for you to just leave me alone? I’m just a mare house-help nothing else, why are you trying to force me while i dont even know what you’re talking about”
Runtse idanunshi yayi ya bude su ya kalleta yace “khaal..khaal is alive”
Karatun bakinta daban na fuskanta daban,don yana hango yanda ta shiga wani shock, “khaal bai mutu ba yana raye, kuma na gane komai, na gane irin rayuwar danakeyi da yan uwana yanda suke fatan ganin bana raye, up until not im hating and regretting not trusting you, for everything youve done for me, for trying to make me understand,..”
karasowa yayi dab da ita soaai saidai akwai yar tazara a tsakaninsu sosai, “na gane komai, kuma up untill the last minute they didn’t hesitate to kill me, fatima you made me who i am today,without you i would have been history fatima, I’m hating my self for letting go of you please….
“Na shiga uku” ta wani fashe da kuka mai tauma zuciya jikinta na mazari, take hankalinshi ya tashi ya wani irin rugumeta sosai tuni ta saki jikinta kamar an zare duk wani energy dinta, turashi takesonyi amma ta kasa ya kamo waist dinta sosai ya sata jikinshi ya rufeta sosai, duk kamshin dake tashi a jikinsa baisa tayi calming kanta ba, ta dunga fizgewa tana kuka sosai.
Shiko babu abunda yake sai dabbing bayanta yanajin zafi soaai, baisan cewa yayi hurting dinta sosai ba sai yanxu, kuma har yanxu yana tuna last kalamn datayi masa daya koreta, maysa bazai bude idanunshi yaga gaskiyar dake gabanshi ba,har sai lokaci ya kure, idan lokaci ya kure he will regret it gashi kuwa yanxu he is regretting it more than anyone else.
Har cikin zuciyarshi yakejin zafin hawayenta da kukanta dake futa ahankli ahankali data gaji da tureshin ta hakura, saida ta natsu ya soma jin zafin jikinta na shigarshi sosai,
Shuru sukayi for about 5-10 minute a haka tanajin bugun zuciyarshi yana jin nata shima ahankali, rankwafo da kanshi yayi daidai wajen kunnenta ya sauke mata wani irin lausassan nunfashi dataji gaba daya jikinta ya sake rikidewa
“Are you sick?you body is hot”
Yanda yayi maganar saida yasa tsikar jikinta tashi sosai, da harta shagala da warm jikinsa sai kuma ta dawo hayyacinta gashi jiri jiri na neman dibanta.
Matsawa yayi yana kallon fuskan ta gaba daya ta wani sauya launi.
Lashes dinta duk sun jiqe da hawaye ta rufe idanun nata, ko gama matsawan baiyi ba tayi baya baya luuu zata fadi saboda wani irin jiri daya debeta yayi saurin taro ta fadi jikinshi, take gabansa ya fadi sosai, ya kara jin temperature din nata nata rising, gashi tana neman rurufe idanunta alamun yana cinta sosai.
Cikin saurin ya dan duqa ya dauketa chass kamar yar baby batada wani nauyi kwata kwata yabi fuskanta da kallo, karasawa yayi bakin gado ya dan hau tare da kwantar da ita ahankali kamar ya dauka kwai.
Tallabe kanta ya farayi ya jawo pillow ya saka yanda she will be confortable.
Sanyi ac dakin yasa ta fara karkarwa, yayi saurin janyo duvet din datake kokarin sawa a gadon ya luluba mata, ya kashe sanyin ac din dakin ya sauyashi ga heater kadan,
Miqewa yayi tsaye yana kallon fuskanta hawaye na sauka ta gefe, bakinta na karkarwa.
Closet ya nufa ya bude jakarshi, normally yana aje self medic-kit a cikin luggae dinshi incase of emergency yana treating kanshi which is good akwai wasu situations din da ba sai an jira likita ba considering anything can happen at any given time musamman shi da yakeda self medication certificate yana treating kanshi.
Daukan kit din yayi ya futo dashi zuwa bedroom din ya aje gefen bedside sannan ya zauna bakin gadon, yanda ya barta haka ya taddata tanata juyi.
Bude medic kit din yayi ya zaro wani dan kwalba da syringe, shi kadai ne pain relief din da zai mata don daga ganin yanayin jikinta zazzabin ya shigeta sosai yanda ya hau sosai kafin ya sauko zata sha wahala, a gurguje ya hada alluran sannan ya janye duvet din, hannunta ya daga ya janye hannun rigar ya fara kokarin neman jijiyan hannunta, bai wani sha wahala ba ya samu yayi injecting alluran, dukda yanayin datake ciki baisa ta danji zafi ba tace “ouchhhh” ta tabe bakinta.
Kamar shi ke jin zafi yayi saurin cewa “sorryyyyyyy” ya shafa kanta, mayafin yayi baya, janye mata shi yayi, ya samu access to gashi ta ya soma shafawa ahankali ahankli kamar yana lallabata.
Wata ajiyar zuciya ta soma saukewa ahankali ahankali tana fidda nunfashi, tana hawaye,
Matsowa yayi dab da fuskanta ya goge hawayen dake sauka kan fuskanta yana kallon fuskanta hawayen na sake futowa kamar ana janshi ya dora lips dinshi kan goshinta da yayi zafi sosai yayi kissing dinta ahankali “sorry bibi..”
tana jinshi fa bawai bata jinshi ba kawai dai abubuwa ne sun mata yawa, ga zazzabin ya dameta sosai babu yanda ta iya sai yanda yayi da ita.
Cire lebbanshi yayi ya miqe ya wuce bathroom ya dauka wani karamin towel ya juqoshi da luke warm water ya fito yasa mata asaman goshinta. Ya tsaya yana kallonta yana duban agogo, cikin abunda bai wuce minti goma sha biyar ba barci mai nauyi ya soma daukanta sosai, effwct din alluran kenan, yana ganin tayi barci ya tabbatar zazzabin zai sauka, lokacin wajen karfe sha biyu saura,gaba daya yama manta da batun breakfast bai karya ba.
Ya damu sosai da ita, yanayi wani irin mix feelings akanta.
Ya dade sosai yana kallonta kafin ya sauka ya hadama kanshi hot coffee yasha sannan ya dawo saman ya cigaba da zama, karshe ma dai jawo laptop dinshi yayi yana ayyuka a ciki bini bini zai dawo ya kalleta.
Tun bayan futar rabi daki ta wuce abunta don babu wani hidaya da za ayi a gidan tunda masu gidan basa nan, nanna inta tafi asibiti sai dare, maya ko ta tattara ta koma bangaren anty fadila kwana ne kawai batayi achan sai dare take dawowa su kwana da laila.
Hamad ma ya rage zuwa part din daman saboda anne ne, sabeeha da yakeson gani kullum kuma yanxu ganinta yayi wuya saisu kwana biyu bai ganta ba dukda ya na son ganinta.
Abunci ko daga na safe saina dare akeyi, na safe wanda za akai asibiti saina dare shima wanda za akai.
Wannan yasa bata wani damu ba ko sabeeha ta dawo ko bata dawo ba don tasan tana gamaqa daki zata koma.
Mai barcin asara kuwa basira tana futowa daga bandaki bayan tayi wanka ta sheme abunta sai barci.
Hadiza ko tana futa daga estates din drop ta samu ta fada mashi inda zai kaita suna isowa kasuwar dutsen habuja ta sauka ta samu mai mashin ya karasa da ita.
Tun kafin ta sauka ta kira jamila a waya tana dauka tace “kin dawo gani nan na iso”
“Ki shiga ki jirani mana saikace wata bakuwa, kayan miya yayi tsada wallahi ina nan ina cinikin tumatur”
“Toh kiyi sauri dan allah maganar mu doguwa ce shiyasa na zo ma dakaina bazan iya jiran zuwanki ba”
“Na kusa gamawa, ki shiga halifa (danta kenan) yana ciki,”
Da haka sukayi sallama ta kashe wayar, mai mashin ya suaketa gaban gidan jamila.
Kudinsa ta basa ya bata changi ya kara gaba ita kuma ta nufi gidan, ko kwankwasa batayi ba don kofar gidan a bude take tasa kai ciki tare da diguwar sallama.
Halifa na zaune yanacin dumame yana ganinta yace “sannu da zuwa ummam hadiza”
“Sannu halifa..tuwo kakeci?”
“Eh ina wuni”
Lafiya ta amsa shi kafin tace “ta tafi kasuwa ko?”
“Eh”
“Toh bari na shiga ciki”
Cikin parlor ta shiga allh yaso da wuta fanka nata kadawa ta aje mayafinta da jakarta ta zauna.
Jamilu daya farka tun shugowarta yanajin muryar hadizar kuwa ya futo dagashi sai gajeran wando.
Dagowa hadiza tayi ganinshi tsaye yana wage baki, “ah ah hadiza kece yau a gidan namu”
Kauda kanta tayi irin kamar bata ganshi ba tace “eh nice ya gida ya iyali”
“Toh alhamdulillahi kwana biyu shuru baki ba labarin ki” ya karshe yana mata wani irn kallo,
Ya saki baki galala itako sai wani yauqi take daka idan ta juyo ta kalleshi ta bashi amsa saitawani farr da ido ta kauda idanun nata.
Kasa kasa yayi da murya yace “kai hadiza kin karo kyau, gdan nan ya karbeki wai wai wai”
Ya karashe yana kallon kugunta a zaune,
Takowa ya soma yi zai zauna haka a gabanta tayi gyaran murya daidai nan halifa ya shugo parlorn nasu, yaro ne da bai wuce shekaru goma sha ba, amma akwai dan banzan wayo sosai.
Ya tsaya yana kallon baban nashi yanda ya futo haka, “kai baka tafi islamiyyar ba?”
Jamilu ya tambayeshi, “baba sai karfe daya ay”
Duban agogo jamilu yayi yace “karfe sha biyu yanxu zoka wuce karkayi latti bana son ana lattin makaranta jeka aljihun rigata kan durowa ka dauki dari ka sayi duk abunda kakeso”
Da murnarshi kuwa yaje ya dauko sannan ya dau allonshi ya futa, jamilu gar rawar kafa yake yabisa har kofa saida yaga ya futa ya janyo kofar kafin karasa kofar yasa sakata sannan ya dawo parlorn, hadiza tayi kamar bata ganshi ba ya tunkaro inda take yana kama gaban wandonshi yace “ kaii kai hadiza kinyi bala’i wai, wayyo harkin tada zaune tsaye”
Dagowa tayi ta kalli wandon nashi kafin ta dauke fuskarta tace “hmm jamilu kenan”
“Yanxu dai ya za ayi ne? Mun dade bamu hadu ba ganinki yanxu yasa duk na kasa samun natsuwa kizo kawai mu rage zafi nasan kema shuru ne tunda kwana biyu baki samu abun da kike samu ba daga wajena tunda kika tafi babu sallama”
“Jamilu na fada maka bana son haka fa, wanda mukayi a gaya na ya isa gaskia, cin amana ce fa wannan”
“Hahah hadiza..wani cin amana kuma bayan ciyayyar da muka dade munayi? Nasan tunanin ki bai wuce jamila ba ko? Toh tanachan tana yin nata na tabbatar futar nan datayi wani wajen ta zagaya, kinga taho kawai muji dadi haba dijee, kinfi jamila dadi na rantse da wanda raina ke hannunsa, wallahi tunda kuka bar anguwar nan sainakeji gaba daya bana samun yanda na kamata kinsan kece lamba daya,gaki da dadi ga gardi malam”
Ya jarashe yana afka mata sai wani kakkauda kai take, karshe ma dai sai ya zama kamar ita ke binshi bashi ke binta ba don da jarabarta tazo dukda yanxu ba wannan ne matsalarta ba.
Jamilu ya kasance kamar mijinta ita da jamila don yafi equal sharing da sukeyi, tun tana anguwar idan taji buqatarta tazo haka zata sashi yazo gidan musamman bayan mutuwar inna babu kowa a gidan sai ita kadai, da anyi magariba gari yayi duhu zata zai sa kai ya shugo gidan nasu abunka da gidan haya ba kowa yasan da zuwanshi ba.
Haka sukayi alfasharsu daga parlor suka kare a daki, duk suka haukata mata uwar daka, kai cin amana baiba.
Sun shafe awa guda suna abu daya auzubillahi, babu tsoron allah kwata kwata, hadiza kamar ba tare take da mijin aminiyarta ba, abun ya katsanta sosai, saida suka dawo hayyacinsu tukunna ya kalleta yace “hadiza badai dadi ba kodai mu cigaba ne?”
hadiza ta dubeshu tace “kai jamilu kana nan yanda kake baka gajiya”
“Yoh ina zan gaji? Dadin danayi watanni banjiba kin jiyar dani dijee dijee ikon Allah, kinfi kowa na rantse da allah”
Dariya tayi irin ta yan kwalta tace “hmm gwara danazo ashe zaka ragen zafi”
“Ay bansan ma da zuwanki ba bata fadan ba, naji ance zaki aurar da diyarki, maimakon ayi yar gida kya kaiwa waje”
Wani irj kallo ta mashi tace “haba cin amanr saitayi yawa ay, mu tsaya a haka kawai”
“Toh matso mu sake mana”
Ta juya kenan suka soma jin bugun kofa, hankali a tashi hadiza ta miqe haihuwar uwarta ta soma saka kayanta, gaba daya sunyi zufa dagashi gar ita kamar marasa gaskia, cikin sauri ta futo daga dakin zuwa parlor shima ya saka jallabiya ko gajran wandon bai maida ba ya fuce da sauri, “toh toh toh ta dawo kai wannan wani irin katse jin dadi mteww”
Ya karasa bakin kofar ya wani hade tai.
Tundaga sama gar kasa jamila ke kallonshi kamar, ya wani hade rai sai zufa yake kamar ragagyen rago, tunawa da hadiza na ciki yasa ta cewa “rufe kofar na menene?”
Tsaki yayi ya juya tare da cewa “shegun akuyoyin nan ne ke shugowa suna barna a tsakar gida shiyasa na kulle kofar ya fada yana mata nuni da tukwanen dayayi kutuboli dasu, kuma fa taji sanda yake watsi dasu.
Hankalinta dai bai kwanta ba amma ta hana kanta tunanin wani abu daban ta karaso ciki ta aje ledojin data shugo dasu tace “hadiza tazo ko?”
“Ki shugo mana ki ganema idanunki” yana fadin haka ya shuge ciki ta bisa.
Tana shiga ta hango hadiza zaune tana rarraba idanu, gaba daya itama gumin takeyi dukda ga fanka, ta wani irin dauri akanta kamar gwanma, hannun bireziyarta daya a bayyane kamar an tsinke.
“Kin dawo? Kai ana zafi wallahi, kodan na fito daga ac, kin dade wallahi tun dazu ina zaune ni daya,”
Kasa magana jamila tayi kawai tana kallonsu su biyu, jamilu yayi saurin dauke kanshi ya shige daki.
Gyaran murya jamila tayi zuciyarta na tunzirata da tunanin akwai wata a kasa amma ta danne tace “wallahi na rasa abun hawa ne shiyasa na dade, ina zuwa”
Ta fada tana shiga uwar daki, kallon ko’ina ta soma yi, duk a burkice ta dubi jamilu dayayi daidai akan gado kamar wanda ya tashi a barci tace “ya dakin a hargitse na fita na barshi a gyare?”
“Dan allah kin cikani da tambayoyi, ki bari yayanki su dawo ki tambayesu mana haba”
Tunawa da ta fita ta barshi yana barci ne yasa tace “na dauka ka taci kasuwa ay bakaje ba ne?”
“Banjeba!!! Kina kallo dai yanxu na tashi”
“Bakasan gadiza tazo ba”
“Wai menene haka? Wannan wani irin tambayoyi ne?”
“Allah baka hakuri ta fada tana futa ya bita da harara
Kallonta hadiza tayi tace “kar yamma tayi fa ina zaune kizo muyi magana ta tafi karna rasa drop”
“Toh” jamila ta fada tare da zama gefenta tace “ayda kin bari na kawo maki ruw ko?”
“Saikace bakon waje, idan inaso ay zan dauko nasha, gidan nan ay ba bakoma bane jamila.”
“Haka ne, toh ina jinki muyi magana kasa kasa saboda jamilu”
“Ay ko yaji babu matsala tunda ta shafesa,kamar yanda nace maki nayi magana da hajiya, kuma kinji dai abunda ta fada waina bari ta karashe karatu da aka sata inyaso daga baya sai ayi wai na bawa qanin uban nata hkuri ke kinsan dalilin dayasa ban nuna iko akanta ba saboda bana son nayi abunda zaisa a fara wani tunani daban shiyasa
“Ah ah ban gane ba? Waima tun farko ya akayi kika bari aka wani sakata a makaranta? yanxu me hakan ke nufi kenan? Dahiru fa bashi da hankali, kuma batun yanxu ba nake fada maki tun kafin a samu matsala asirin mu ya tonu ki kaita wani wajen kinata maganar ay gwara ki ajeta kusa don babu wanda zai tsammani”
“Jamila ya zanyi? Eh? Dama ce tazo min da zan samu kusanci da yata daya tilo, wallahi tunda har na rabeta bazan iya rabuwa da itaba ba bazan taba ravuwa ba ita ba,ada ina tunanin zan iya rayuwa koda kuwa bata kusa dani nasan tana cikin rayuwa mai inganci da jindadin da ni ban samu ba, aynxu kuwa da allah ya hadamu inajinta har cikin zuciyata koda kuwa bata san nina tsugunna na haifeta ba ganinta daga nesa yafi min komai,” ta karashe tana kuka
“Toh ay gashi burinki ya cika tunda kin inganta rayuwarta ita kuma tasu yar kin wulaqanta tata yanda kika so tun farko, yanxu me yayi saura? So kike gaskia ta fito kenan? Yanxu ki aurar da ita ya zama matsala?”
Shuru hadiza tayi tana share hawayen fuskanta tace “maganar danazo muyi kenan, daman na kwallafa rai ne akan kudin da zan samu mu dan raba nidake wanda nasan zasu bani don kinga lokacin dana auri wanchan lusarin haka suka mana tara ta arziki nida inna ke har kayan daki fa akamin,”
“Ah gaskia bazaki mana buqulu ba wallahi, kudin nan saimun samu wallahi, kai wannan abu yamin dadi kinsan indai harkar kudi ce wani irin dadi nakeji idan anayi”
Dariya hadiza tayi tace “shine nake ganin mu bari ta gama karatun ko? Nida kaina zan kawonta nan gidan saiki kira shi dahirun yazo jamilu ya daura mata aure kawai”
“Shege jiya a buge ya kirani yana sababi, wai mun mashi alkawari garda pentin daki yayi bamu ce mashi komai ba”
Hahah suka kece da dariya, “au dan hannu ne ashe?”
“Wallahi inyasha yayi maqil ya mata shegen duka” jamila tayi magana tana dariya, “ke akwai wadda na sani a kauyensu kawata ce wallahi cewa tayi cutar hiv ce dashi shiyasa akaqi bari ya auri yar kowa a kauyen”
Hadiza tace “shiyasa ya addabeshi ashe, inya kwantar da hankalinsa kyauta ma zan bashi ita babu ko sisi”
“Kai hadiza ke muguwa ce ta karshe, oh allah mun gode maka, kinyi bala’i fa shekaru ashirin da doriya da suka wuce? Ke baki taba hadani da yar tamu ba mun gaisa”
“Wayyo jamila baki ganta ba, kamanninmu daya,”
“Dan allah ki hada mu a waya mana”
“Insha allahu..”
“Oh harna tuna ranar nan, bazan manta ba ranar juma’a 23 ga watan augusta….”
Jin motsinsu yasa jamilu miqewa, cikin tsakiyar conversation dinsu ya dauki wayarsa yar android dinshi ya fara recording conversations dinsu, tsabar bayaji dakyau daga labulen yayi kamar munafuki ya tura wayar ta tafi suuu gefen kujerar da suke zaune, kuma ya kara da labewa jikin kofar yana jiyosu sama sama wani conversation din yanaji wani bayaji.
Toh….yanxu wasan ya fara, koya zata kasance idan sabeeha ta farka ta ganta gadon taj? Me zai faru?
Bangaren jamilu da hadiza da alamu sun dade suna cin amanar jamila, ya zata kaya idan ta gano aminiyarta nacin amanarta da mijinta….
Jamilu dai ya samu hanyar samun kudi, shin zai gane inda maganrsu ta dosa?…ku biyoni don jin yanda zata kaya.
✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊
MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍)
Written by
Queenmarh✍️
Book2
PAID