Chapter 112
Matar Taj Part 2 Complete Hausa Novel. · about 32 min read
Achan gida ko misalin wajen karfe sha biyu kowa ya hallara cikin katuwar jeep din gidan wadda ake using idan za aje vacation, mota biyu sukayi, anne nanna, fadila, ya sameed, dadyn sabeeha, sai kuma bahijja sai taj.
Tunda aka shiga motar kowa yayi shuru jugum, fadila da bahijja na zaune a motar gaba while dadyn sabeeha ke gaba shima driver kuma na tukasu.
Fadila ta kamo hannun bahijja data zqma so lost in her thoughts tace “are you okay? Ko mu koma gida”
Kamar jira take kawai saiga hawaye, ta soma magana kasa kasa, “no i have to do this”
Tausasata fadila tayi har suka iso, kai zata iya rantsewa batasan ta insa suka biba suka karaso wajen, ta karkashin tunnel sukabi sai ganinsu sukayi a wani gari daban, daidai gate din wajen suka tsaya wasu dima diman samudawa suka taho gadan gadan, ya sameer ya bada identity card dinshi aka barsu suka shiga daga ciki, taaron dake wajen ba a magana ta kowanne sako, kamar jira ake ayi yaqi ko a soma harbi ta ko’ina.
Fitowa sukayi kowa bayan anyi parking daidai nan babban director din dss din ya tarbesu, inda anne take ma suka nufa yaransa suka sara, sannan yace “sannu da zuwa hajiya”
Sanin darajarta da girman ta tundaga villa, wajen presidency shi yasa shigansu baiyi wuya ba.
Kai wajen dai wallahi abun tsoro ne gaba dayanshi, ko’ina yasha fentin baki, su kansu mutanen dake tsaren wajen sunsha wani bakin fenti a fuska.
Ciki suka nufa aka bude kofar shiga kai tsaye aka tunkari bangaren mata, ko’ina bango ne kawai sai wata yar raga da ake turama prisoners abunci a ciki, kai ko kamshi juna basaji, babu wuta babu light, kashunsu futsarinsu duk a waje guda, idan za’ayi masu hukunci kuwa bazakaji karar na gefen ba, azaba 2/47, babu dan adam da zaiyi fatan zuwa wajennan, kuma sai masu tsatsauran laifi.
Daidai gaban wani daki suka tsaya, yasa aka daga karfen dake wajen take bangon wajen ya soma dagawa sama kamar ana daga kofar karfe sama ya bude tarrr,
Juyowa director yayi yace “bismillah hajiya sannan ya wuce, yaransa suka tsaya a wajen da bundigu.
Kowa ya zubama wajen idanu ba’a ganin komai daga ciki, dakin duhu kenan, daya daga cikin yaran ne suka buga bundigar su a gefen wajen dayasa aka soma motsawa daga ciki, kafin wadda ke ciki ya soma tahowa gaban waje.
Innalillahi wa inna ialaihi rajiun, da wani irin bushahsen hannu suka fara cin karo, kamar babu fata a jikin, basu kaiga shiga shock ba saida ta futo sarari karfe na masu matsakiya taakani.
Baya suka somayi jin wani irin wari ya doso su, saiga hadiza ta bayyana bakinta na yoyon miyau, kanta ya chinye gaba daya ta qanjame kamar kwarabgwal wai a haka ma tana cikin prisoners din da basa chan azaba, taji wuta yar qaniya, dakyar take iya bude idanunta, tana ihu baka ma jin sautin muryarta kamar kurma.
“Wannan ta haukace kawai” fadila tayi magana a hankali, “daman abunda ka shuka shi zaka girma komin daren dadewa,”
Anne ta kauda idanunta haka zalika nannan, dan guntun hankalin hadiza dayayi mata saura ne yasa ta gane mutanen dake gabanta, take kuma idanunta ya kaiga bahijja da ido daya, bahijja ta kalleta hawaye ya soma sauka a idanunta,bawai na taisayinta ba sai na aon jin dalilin da yasa hadiza ta mata haka.
Sai kawia hadizar ta fashe da daria kamar mahaukaciya tana kallon bahijja, muryanta baya futa ta soma magana “naci galaba akanki, naci galaba akanki bahijja…kona mutu bazan taba dana sani ba”
“Meysa?’meysa hadiza me na maki a duniyar nan?
“Ay basai kin tambayeta, irin wanan basa taba nadama, tsana ce kawai take maki,wannan bata da mararraba da shiadan”
Fadila tayi magana cikin bacin rai, jami data frka ta taho a guje tana jan kafa ta zama gurguwar dole, tunda akamata wani duka kafarta ta fashe shikenan sai wari.
“Ha..jiyaa ku rufan asiri ku taimakan, yayana uku…mijinaaa, na tuna nidai na tuba wallahi na tuba, azabaaaa wayyo azabaaaaa”
Kai kowa saida yaji tausayinsu wallahi dukda ba abun tausayi bane, bahijja ce ta fara barin wajen majeed ya biyo bayanta sai fadila, ya rage daga anne sai nannan da ya sameer,
“Mu tafi kawai”
Suka juya kenan hadiza ganin bahijja tabar wajen yaza ta soma magana kasa kasa “ yata…yata ..maya..yata, ko sau daya ku hadani da yata”
“Bakida wannan damar hadiza, bake babu ita..” anna ta fada rai a bace tabar wajen sameer na biye da ita ya rage nannnan ce a wajen, sai a lokacin hadiza ta soma kuka “hajiya yata, ku hadani da ita karna mutu ban ganta ba hajiya dan allah hajiya” dole nannan tabar wajen zuciyarta na karaya sosai suka futa daga wajen kowa jikinsa a mace.
Aka basu record din su hadizar, both hadizar da jamila suna da cutar kanjamau, sannan daya ta fara alamun hauka, kamar yanda anne ta bada umarni kullesu kawai akayi bayan hukuntasu da akayi sau daya, amma kalla yanda suka dawo kamar matttun mushe.
4:30pm.
Continental hotel…
Yana kanta anata abu daya,har yana mamaki ko wani abu tasha ne, don normally yasan bata dadewa haka take maganar ta gaji, dake kuma abun harda aikin shedan saiya zamana hes ao excited don ta karo wulaqanci sosai, they had more than 5 rounds of unprotected sex over and over, ada idan zasuyi taka zama very strict akan saidai yayi amfani da c*nd*m yau ko jinta take a sama, babu abunda yake sai lashe baki,
Ba itace ta tashi shiryawa ba sai wajen 5 salim na daga kwance tsurara ya duveta yace “wonderful day…sai kuma yaushe??”
“Gobe!” Ta bashi amsa kai taaye, ya lashe lebensa kafin ya dubeta, gefen side drawwe shi ya bude ya zaro dollars guda biyar ya aje mata, surprinsly ta kallw kudin don bai taba bata in dollar ba karkari few naira bundle.
“Enjoy your self babe”
Ta kwashe avubta ta watsa jaka sannan ta dubeshi tace “tashi ka maidani school?”
“Which school baku tashi ba yabxu ita almost past quarter 5”
“Muje ka kaini gida then” tana fadin haka ya miqe yayi wanka sannan ya futo ya saka kaya suka fito.
Suna shiga mota suka nufi gida ko dar dar bata ji, suna isowa daga bakin gate tace ya sauketa, kafin ta sauka tace “inason bull aphrodisiac 2 pack please gobe”
Wangale baki yayi yace “okay… baby “ yana fadin haka ta futa abunta yaja motarsa.
Kai tsaye ta shige ciki abunta tana duban call din laila, saida ta shugo ta amsa tare da kaiwa kunenta “kina ina ne? Ya hamad yazo munata jiranki we had to lie cewa kina late lectures”
“Na dawo gida..”
Tana fadin haka ta kashe wayar ta shigo parlor, babu kowa kasan wanda hakan yaza ta wuce saka abunta zuwa part nasu.
Su laila na tsaye a faculty dinsu maya idanu zuru zuru sabeeha tace “tana ina?”
“Wai ta wuce gida”
“Toh ya zamuyi da ya hamad? Mun mashi karyar tana late lectures”
“Muje kawai” laila ta fada suka wuce wajen parking wajen karfe shida na yamma.
“Ina mayan??” Hamad ya tambayesu suna isowa, laila ce ta kakalo murmuahi tace “wai ashe ta wuce gida, dazun bata iya zama lectures ba saboda bataji dadi shine ta hau bolt ta wuce gida”
Bawai ya yarda dasu ba haka dai ya kauda kai suka shiga mota sai gida.
The next day haka nan aka sake maimaita abunda ya faru, salik yazo daukanta tunda ta taci ba itace ta dawo school ba sai wajen 4 daidai, tana suaka daga motar saiga hamad ya iso daidai nan idanunshi ya suaka kanta ta fito daga mota, parking yayi da gaggawa ya sauko agabansa motar salim ta wuce ya nufi inda take tsaye tana latsa waya, “maya!!”
Ya kira sunan ta a natse, ta juyo ta mashi kallon kaskasnci kafin tace “yess..”
“Whos that?”
“Who’s who??” Ta maida mashi tambayar rainin hankali.
“Waye kika suaka a motarshi Yanxun nan?”
“Oh thats My boyfriend, ka sanshi ne???”
“Are you insane???” Hamad yayi magana cikin bacin rai
“Heyss hold on please, ya zaka tsaya kana min ihu? Akan me? Sata nayi?”
Tama kaiwa nan ta wuce ta gabanshi daidai nan su sabewha suka fito, laila ta dubeshi tace “ya hamad meke faruwa?”
Cije lebe kawai yaui yace “muje kawai” ya hude kota duk suka shiga.
A cikin motar babu abunda ke tashi sai sautin kass kass na gum din da maya keci, hanad was so annoyed dayasashi parking motar ya sauko tare da bude kofar baya ya kalleta yace “get rid of that disgusting ting dake bakinki”
“Akan me? Bakinka ko nawa?”
Tai a bace ya kama habarta da karfi dayasa ta tofar da karfi, taji damqa sosai rai a bace ta dago ta kalleahi “meye haka?? Wannan wani irin wulaqanci ne”
“Haba maya its so disgusting wallahi”
“Dallah yimin shuru munafuka”
“Karki sake cemin munafuka,”
“An fada din munafukai”
Ran laila dayayi mugun baci ta kai hannu hamad ya dakatar da ita, “haba ya hamad munafukai fa tace mana inama laifin ya tsaya akaina amma taabar futsara hardakai fa”
Sai a lokacin sabeeha tayi magana “sabr laila please..kiyi hkuri”
“Dallah gafara chan gantalalliya yar iska munafuka, ay kece babbar munafu…”
“Mayaaaa..” hamad ya fada tare da daga hannu zai suake akan fuskanta sabeeha tayi saurin dakatar dashi “ya hamad.. dan allah kayi hkuri mu tafi please..”
Cije lebe kawai yayi tare da slamming kofar nata sannan ya shiga seat din driver yaja sukabar wajen, har suka iso idanun maya nakan sabeeha dake zaune a gaba.
Suna parking taj ya fito daga motarshi shima, maya data fara futowa a fusace ce ta fara hangosa, shima ya ganta ta mashi kallo daya kafin ta kauda idanunta ta wuce ko darajar gaisuwa bai samu ba.
Bayan wucewarta laila ta hangoshi ita ta gaishesa ya amsa sannan ta wuce part dinsu, sabeeha ko tare suka futo ita da hamad daman ba tun yanxu suke haka ba, zata taaya ya rufe kofar sannan su shiga gida a tare don shi part din anne yake fara zuwa kafin ya wuce nasu.
Tundaga nesa ta hango taj din gabanta ya bada wani dam, taga sanda ya ganta amma yayi kamar bai gansu ba ya wuce part dinsa.
Jiki a mace hamad ya rakata har main house, anan ma yayi dinner kafin ya koma part dinsu.
Sabeeha ko saida tayi wanka tayi sallah kafin ta futo wajen mummy, ta shiga suka gaisa suka danyi hira har dady ya dawo sukayi dinner tare, suna hira, gata ga iyaywnta abun gwanin ban sha’awa,duk yanda mummy tayi da maya ta suako qi tayi tace ta koshi ba itace tabar part dinba sai wajen karfe goma saura.
Tana shugowa nannan tace mata tazo tayi dinner, dukda ta koshi haka nan ta zauna taci taci tuwonta da miyan ganye dataji protein kala kala, sukayi fira da nanna kafin ta wuce bedroom dinta donta kwanta.
The next day haka suka shirya suka tafi school, suna zuwa maya ke kama gabanta taje tayi masha’arta ta dawo sannan su wuce gida.
Laila ce ta fara lura da zuwa daukan maya da ake, koda tayi confronting dinta fada sukayi sosai, chachar baki, laila daga fada nata gaskia ta zageta tass, wanda hakan yasa ran laila baci tayi alkawarin bazata sake bi takanta ba.
Haka suka shafe weekdays dinnan.
Yau ta kasance friday, da sassafe suka fito saboda lectures din safe garesu, yauma mayar ce last din fitowa, at that point ran kowa ya soma baci da abubuwan da take, haka dai aka wuce school.
Karfe 3 daidai hamad yazo daukansu aaboda yau babu lectures da yawa, suna shiga mota kowa ya soma latsa waya, sabeeha na rike da wayarta tana kallon hotunansu na birthday gar tazo kan wanda laila ta masu da taj, tana tuna yanda ya kamo kugunta saitaji wani abu na sauka a kasanta,wannan yasa bata son tunawa, rabonta dashi tun ranar nan da suka dawo daga school, yanda ya mata wani irin kallo a lokacin yasa jiki ta yayi sanyi, gashi, basa haduwa don baya zuwa breakfast, haka zalika dinner ma late yakeyi don kullum saidai tayi dasu anne ko kuma taje part din mummyn ta.
Bayan dawowarsu bayan sallah magrib ta futo don zuwa part din mummy, tun a tsakar compound gidan taji gabanta na faduwa ga wani iska na kadawa ta ko’ina left and right, garin kamar an saukar da ni’ima ga taurari a ko’ina ga kamshin kasa hade dana bishiyu.
Daga kafafunta tayi ta shige part din nasu, tana shiga ta tadda basira tana jera dining, cikin sauri ta karasa inda take basira tayi saurin cewa “hajiyaaaa da kanta..”
“Ki daina cemin hajiyar nan dan allah”
“Ay girmanki ne hajiya,”
Dariya sabeeha tayi sannan ta shiga kitchen ta taimaka mata, girkin da mumny keyi ta karasa mata sannan suka jera a dining sabeeha ta koma sama.
Tana hawa ta wuce part din mummy nata, da sallama tayi knocking ta shiga a hankali,
Bahijja na zaune na lazimi ta hango sabeeha take wani murmushi ya kubce mata, sabeeha ta zauna gwfenta harta gama addua suka shafa a tare.
“Mummy na ina wuni”
“Lafiy lau yarinyar kirki, how was your day?”
“Alhamdulillah mummy na”
“Allah ya maki albarka” bahijja ta fada tana murmushi
“Ameen mummy na, food is ready amma mu jira dady tukunna”
“Wani girki? Nida ko miya ban gama ba”
“Na gama maki mumny”
Dariya bahijja tayi sannan tace “shiyasa naji kina kamshin kitchen, ina dan kunenki?”
Bahijja ta fada tana duban kunenta.
“Bariman ya fadi mummy amma pendent din yana nan, dan allah kiyi hkuri zan duba shi, naga dan kunne ne mai tsada kuma nayi sakaci ya fadi”
“Ba damuwa” ta karashe tana cire gold din kunenta sannan tace “ki aje wanchan din ki bar wannan a kunenki”
“Thank you mummy”
Akan ci yanta sabewha ta dora ka ta bahijja na shafa kanta, take wani hawaye ya soma silalowa sabeeha sai kuma shehseka data soma yi hankali bahijja ya tashi, “baby meke damunki? Menen?”
“Babu komi mummy, I’m just grateful, i had to experience this, ban taba tsammanin zan samu irin wannan gatan ba mummy, Allah ya sa munada tsawan kwana mummy,”
“Ina godiya ga allah daya kasance ke yata ce, kuma ina fatan ya rayamu ya bani ikon kasancewa uwa a gareki a karo na biyu dear, karkiyi kuka kinji nima karki sakani”
“Ameen mummy allah ya faranta maki”
“Ameen allah ya faranta maki kema ya baki miji na gari, anya zan iya aurar dake nan kusa kuwa?”
Dariya sabewha tayi ta share hawayenta tace “ni banma son aure yanxu, i wanto stay with my parents”
Maya data shugo dakin basuma san ta shugo ba don ko knocking batayi ba taji duk abunda suka fada, ganinsu haka datayi kam bana iya misalta yanayin da take ciki ta banko kofar inda hankalinsu ya koma ga wajen bahijja tace “baki rufe kofan ba?”
“No mummy na rufeshi”
“To ko daddy ne ya dawo?”
Suka miqe a tare suka fita.
Maya na futa ta soma safa da marwa a dakin kamar tasohuwar mahaukaciya, ta bude jakarta ta soma zazzage abubuwan dake ciki, take idanunta ya sauka kan bull aphrodisiac dunan, ta dago tablet din sai kawai tayi smirking.
Sai wajen 9 dadsy ya dawo, yana ganin sabeeha yanayinsa ya sauya zuwa ga farin ciki, ta karbi jakarsa sannan ta kawoma mummy, mummy ta rakashi sama yayi wanka sannan ya sauko, lokacin har sabewha tayi sallah suka zauna a dining don yin breakfast, da bahijja ta fada ma dady sabeeha tayi girkin nan saida yayi mamaki sosai don sak hannunta kanar na mahaifiyarta wajen iya sarrafa abunci.
Saida suka gama cinye wa saiga maya da aka kira tace batajin yunwa sai anjima.
Ganin hankalinsu yayi nisa soaai wajen hirar da suke basuma lura da ita ba ta fuce daga part din zuwa main house.
Lokacin wajen karfe goma saura yan mintuna kadan, babu kowa kasan sai tv dake danyin aiki, zaman ta tayi a parlor, kamar mai jira,
By 10:30 daidai sabeeha tabar bangaren su mummy, tana futowa wannan sanyi ya sake kadata ta kowanne sako, ta lumshe idanunta, take tunanin taj ya fado mata ta kauda tunanin, hasken daya dallota ne yasa ta saurin kare idanunta, ta dan tsaya don a tunanin hamad ne,
ahankali ya rage hasken ya kashe motar sannan ya fito daga motar, yana futowa ya rufe motar wayarshi na maqale kunensa yana magana ahanakli, sai a lokacin sabeeh ta gane shine, suna hada idanu yanyainsa ya sauya ya wani hade rai, a gajiye ya dawo don gaba daya yau bai zauna ba, yana gaban babban production company da yake investing anan nigeria.
Yi yayi kamar bai ganta ba yayi wucewarsa, nanko tunda ta fito ya kafeta da ido, ganin zata wuce yasashi kunna full light.
Muryansa taji ahankali kamar mara lafiya dagaji kasan a gajiye yake “yes nanna,”
Jikinta ne ya sake macewa, taji gaba daya batajin dadin wannan al’amari nasu,tundaga ranar da sukayi maganar zai rabu da ita shikenan, gashi shi bai rabu da itan ba kuma ya daina qulata, kamar baisan da ruwanta ba, har gwara ya fada matan koya yanke alakar dake tsakaninsu shiyasa baya kulatan.
Jiki a mace ta wuce main house, bakinta dauke da sallama, da farko bata lura da maya dake zaune ba saida taji karar video kamar tana kan socials, wannan yasa ta kalleta kallo daya sannan tayi wucewarta, sabeeha da tun shugowarta ta mata kallo daya bata sake ba ta bita da mugun kallo.
Bayan wucewar sabeeha da yan mintuna kadan saiga sabuwar yarinyar da aka kawo ta wucw sama, tana zuwa ko minti biyu batayi ba ta sauko hannunta shaqe da warmers kan tray, tana saukowa ta dubi bangaren da maya ke latse latse tace “sannu da hutawa”
Banza maya tayi da ita ko darajar kallo bata samu ba chan kuma ta tsaya chak kamar mai nazari sannan ta dakatar da ita.
“Kee!”
Yarinyar ta tsaya sannan maya ta miqe ta nufi inda take tace “wannan na waye?”
“Daman chan bangaren yallabai za a akai”
“achan zaiyi dinner??” Maya ta jefo mata tambaya
Yarinyar tace “eh”
Cikin sauri maya tace “kawo zan kai”
“Toh!” Yarinyar ta fada sannan ta miqa mata
“Jeki hado squeeze orange juice mai sanyi da cup ki biyoni dasu,”
“Toh” yarinyar ta fada.
Maya kuma ta futa daga part din jikinta har rawa yake ta wuce part dinshi kai tsaye, tana shiga kai taaye ta bude kofar, as usual a bude yake kuka da alamu yana sama wannan yaza ta wuce dining ta aje.
Tana ajewa ta jerasu sannan ta miqe ta quce sama ahankali, tana zuwa gaban kofar ta mashi kncking shuru babu respond ta sake kncking ahuru wannan yasa ta bude kofar kai tsaye, dakin was so dim babu haske wannan yasa ta kunna haske, babu kowa ciki sai saukan ruwa dataji, tana jin haka ta tabbatar yana ciki wannan yaza ta tsaya tana bin dakin da kallo kafin tayi murmushi ta sauko kasa bayan ta kashe hasken.
Daidai nan yarinyar ta shugo da juice a hannunta kan tray, bata kaiga karasowa ba maya ta karbe tace “jeki zaj aje”
Yarinyar na futa maya ta nufi kan dining da tray din ta aje, tana ajewa ta dubi sama ganin babu trace din saukowanshi yasa tayi saurin tura hannunta cikin rigar nononta ta zaro tablet dinnan, tana zarowa cikin gaggawa ta bude cover jug din da aka rufe juice din dashi.
Ta balla tablet din har guda biyar ta watsa cokin juice din, tana watsa ta bude abunci da aka kawo, chines rice ce dataji kaya sai kuma pepper soup da aroman sa ya bade ko’ina, wani irin smirking tayi da fuskanta ta balli tablet din guda biyar again ta afka cikin soup din, take yayi melting saboda zafin abuncin, tayi gaggawar rufewa sannan ta gyara wajen ta maida empty pack din tablet din ga bra dinta sannan ta kakkabe hannunta.
“Ayau saina sameka kota halin qaqa, kuma dole ka aureni, don bazaka taba bari asan cewa wani abu ya shiga tsakanina dakai ba, if this is the only then i will go yo any extent don naga na mallakeka”
Tana fadin haka ta tattara kafafunta ta nufi kitchen don jiran saukowanshi.
Acahn part dinsu mayar kuwa as usual kafin bahijja ta kwanta saita shiga part din maya ta dubata yanxu haka kuwa tayi ta shiga, ganin an rage hasken wutan dakin saina bedside a kunne sannan ga alamun mutun a kwance sannan kuma ga karatun kur’ani na tashi a dakin yasa bahijja murmushi, taji wani dadi aranta sannan ta karo kofar dakin, a tunaninta mayan ce kwance ta saka karatun kur’ani tana barci.
Nanko jerin pillows ne kunshe akan gadon, tasan mummy zata iya zuwa gaban gadon gashi babu yanda zatayi ta gansar da ita tabbas barci take wannan yasa ta nemi dayar wayarta samsung ta kunna karatu ta kashe komai sannan ta futa.
Bahijja na daga saba ta kira basira ta shiada mata ta rufe kofa saboda ita almost 11 dare ya soma yi daman sun fi barci da wuri, musamman dadi dake futa da safe.
Acah part din taj ko, yana futowa daga wanka ya feshe jikinsa asual, daman yayi sallah kafin ya dawo wannan yasa yana zuwa wanka kawai yayi, gajiyar dayayi bayajin zai iyacin wani abuncin kirki amma nannan tayi insisting akan dole saiyayi dinner, missing dinner is not healthy kwata kwata.
Haka nan ya sako pjs dinshi farare tass sannan ya sauko yana waya da mark, turanci yake zubowa cikin American accent dinshi wanda yasa maya dake zaune kitchen ta jiyoshi, jikinta har wani tsuma yake allah allah daman take ya sauko.
Kai tsaye dining ya nufa, yaja kujera ya zauna wayar na kunenshi saida ya dauka wajen 5minutes kafin ya gama ya aje wayan gefen table din yana kallon abuncin kamar wanda ke nazari, idanunshi ne ya sauka kan juice din da bai buqaci a hado dashi ba sai yayi tunanin ko nannna ce tasa ayi mashi.
Kamar mai nazari haka ya taaya yana duban warmers din kafin ya soma budesu don ganin abunda ke ciki, da soup din ya fara cin karo sannan sai Chinese rice dun, rice din ya rufe yabar soup din kawai don baison cin abu mai nauyi,don its already late.
Serving spoon ya doka dake kan dining ya sabya shi cikin warmer din akan idanun maya dake lekensa ya deba ya dan dama dama ya saka a cikin bowl din sannan ya rufe, ya janyo irange juice din gefe sannan ya saka spoon a cikin bowl din ya debo zaikai bakinsa yayi bismillah daidai nan karar notification ya shugo wayanshi, screen din ya bayyana, poping din message din daya gani yasashi aje spoon din, ya dauka wayar daidai nan ya jiyo wani unusual motsi, ya maida hankalinshi ga wajen kitchen din, yana contemplating kodai baiji daidai bane.
Wani pop din message dinne yasa ya dauke hankalinshi daga kitchen din ya maida ga wayar tashi ya shiga message din, ya dan dade yana latsawa wayar har maya ta gashi da tsayuwa tsabar ta qagu, dazun ma harya kai baki koron allah take ko yaya ne yaje bakinsa, don tasan yana kaiwa bakinsa shikenan magana ta kare.
Fata take kawai allah yasa yasha duk yanda za ayi shiyasama ta saka a soup just incase idan baisha juice dinba, shinkafar ce babu yabda zata iya sakawa a ciki da ta saka.
Tana cikin wannan tunanin ya aje wayar tasa ya miqe tsaye, ta cije lebe kanar zatayi kuka akan idanunta ya wuce sama.
After few minutes ya sauko maimakon ya zauna kan dining kawai sautaga ya wuce kujera ya aje laptop kan dining ya fara dannawa kamar wanda keyi aiki cikin gaggawa.
Maya kamar ta dora hannu aka dan baqin ciki, yabxu shikenan duk wannan shirin datayi a banza kenan? Innalillahi…kai ayau dinan ta shirya komai kuma she was hoping plan dinta ya cinka ruwa amma kashh..
Samun kanta tayi da rokon allah, allah yasa yasha ko juice dinne.
Bangarenshi ko hankalinsa na ga laptop din yama manta da wani soup daya deba ma cikinsa, hankalinsa yayi nisa sosai babu ahunda yake sai aikin gabansa, chan kuma kawai ya aje laptop din yana shafa cikinsa coffee yakeson shan amma he’s lazy to make one tunawa da orange juice dinan yazashi miqewa ya nufi dining.
Maya na daga kicin a boye tana tunanin yanda zatayi ta futa ta sake lekowa daidai nan idanunta yakai kan bowl din soup din a gefensa, dayaje daukan juice din yaga soup kawai yaji yana sha’awan shan and baya son yayi wasting sai ya hadoshi da juice din ya dawo parlor ya zauna.
Adaidai lokacin dataso kanshi a lokacin yake sipping juice din don har yayi rabi, bata hango bowl din soup din ko yasha ko baisha ba amma tunda har yakai juice din bakinsa magana ta kare.
Wani irin smirking tayi tana juya idanu ta nade hannayeta a kirjinta, wannan tablet din data saka mashi hatsabibiyar kwaya ce dake tada jijiyo da saka muguwar sha’awa, its more effective ga musamman mazan da basu san mata ba, waenda suke mu’amala ma da mata idan suka sha ya sukeji bare kuma…
Guda daya namiji inyasha take tattara duk wani kwadayi da sha’awar namiji,ya shiga wani yanayi saboda its very strong aphrodisiac tablets,don tana iya kisa musamman idan ba a biya buqata ba, takan fara aiki cikin qanqanin lokaci, kuma babu namijin da zaisha tablet dinnan mace ta gifta ta gabanshi bai kai mata hari ba saboda tsabar karfinta, saka mutun fita hayyacinsa take gaba daya, ita data tashi saka mashi ma guda biyar ta zuba mashi both juice da kuma soup dun.
Sake leken parlor tayi ta hango cup din empty gana daya alamun ya shanye tass, ga bakinsa kuma na motsawa kamar yana taunar abu.
Ko gajiya da kallonsa batayi jira kawai take abun ya fara aiki don tasan yanda abun yake sosai tunda salim yanasha shima.
Bangaren sabeeha tun bayan wuce maya datayi daki ta koma ta watsa ruwa mai zafi sosai tana jin wata ni’ima na ratsata sosai, tama fitowa ta mulqe jikinta da mayikanta sai faman kamahin dadi take sosai ta saka turarenta da ya zama signature dinta yanxu, sannan ta saka wasu nighties dunta masu kyau riga da wando pink.
Gashin ta tayi packing sannan ta saka hula ta zauna kan study table ta kunna laptop dinta tana karatu don sun kusa fara end of semester test.
Takai wajen 30mins tana karatu idanunta nakan laptop din tana karantawa tana review akan diary dake gabanta, wayanta dake gefwnta be ya soma kara, ta maida hankalinta ga wajen ganin message din haya.
Cikin sauri ta dauka wayar ta shiga tana kokari locating inda akeyin dm, don har yanxu bata gama iyawa ba haya ce ke koya mata.
Shiga tayi ta karanta message din nata “babes kinyi barci??”
“Nop idanuna biyu.. ni wannan insta din ban iya ba dama imessage kikayi min”
“Ay ta haka zaki koya”
Suka cigaba da mesaage, haya na bata labarin fiance dinta da yanda yake ji da ita soaai kamar kwai.
Karshe ma dai daga message sukayi switching to video call.
“I’m in loveee!!” Haya ta fada tana murmushi sabeeha na kallonta kamar wawuya tana murmushi, how she wish zatayi experiencing wannan love din itama wataran.
“Wallahi sabeeha soyayya akwai dadi, Allush yazo dazu, dana kai masa juice qin karba yayi ya kama hannuna ya sumbace shi yace baison ina wahalar mashi da kaina oh my gawdd babeeee🥹”
Sabeeha tayi shuru tana kallon how excited she is idan tana magana Allush dinan nata,
“Kinga tundazu kika fada min na gaji,kin hanani review din test dinmu kin sakani gaba da soyayya”
“Bazaki gane ba, amma ina fatan zaki bama wannan cousin din naki chance, you will become foolishly in love just like mee”
Haya ta fada tare da mata sallama suna dariya…
Bangaren su Taj…
Yana cikin danne danne a laptop din ya soma jin wani irin zufa na karyo masa, ya dubi ac din dake blowing parlon as usual baya wuce 20 kuma sayin irin sosai ne don baya kashewa, hannunshi ya sanya ga remote dining ac ya jawo ya maida shi 16 sanyin ya kara yawa soaai ya cigaba da aiki.
Ko minti biyu baiba yaji zafin da yakeji ya karu sosai kamarma ac is not helping kwata kwata, bayan wannan kuma lokaci guda ya soma jin he’s uncomfortable gaba daya, ya soma gyara zamanshi ahanakli ya runtsw idanunshi sannan ya koma ga abunda yake.
Ahanakli ahankali ya soma jin wani sabon al’amari, daya gaza gane ko menene, ya matsarda laptop din gabanshi ya soma taba wajen wuyanshi da yakejin wani irin sanyi, sai kuma kofofin gashinsa da suka soma budewa, idanunshi ya nemi karadewa, ga mararshi dayaji tana kullewa.ya sanya hannu ya shafa wajen yaji wani irin tauri a wajen,ga gabanshi daya fara haniniya lokaci guda,
Ahankali ya runtse idanunshi yayi wata iriyar miqa yana kallon yanda qasanci keyin wani irin zugi baisan sanda ya miqa ba ya furta subhanallah..
Hannunshi ya sanya gaban wandon yana dafe wajen, gaba daya ya rasa mezaisaci shiga wannan yanayin lokaci guda, mostly it happens idan har yana tunanin sabeeha amma yanxu abun daban ne.
Hannunahi ya sanya gaban rigarsa ya balle botiran, yana kokarin ballewa kaqai yaji kafafunsa na neman gaza daukansa yayi saurin janye mazugin wandon ko zai samu sauki ganin yanda mararta ta kara tauri saosai, yanada wani inner daga ciki with hea comfortable quth koda yaushe bai dameshi ba amma yanxu ji yake wajen ya cika inner din ya takura masa yayi baya ya koma kan kujerar ya miqar da kafafunshi yana rubtse idanunshi ya rufesu gam yana sauraron yanda kirjinsa ke bugawa sosai gashi wata muguwar shawa na taso masa.
Yakai wajen minti biyar a haka yana cije lebenshi amaimakon yaji sauqi sai azaba, kamar ana ruruta wutar bala’i a jikinsa na buqata.
Maya na ganin yanda ya kowa ya zauna kan kujera ta gane maganin ya fara shigarshi, taso ta dan dakata sai yakai kololuwa amma daga yanda ta ganshi bayan ya miqe dinnan tana hango huge D dinshi kawai ta kasa resisting.
Bata taba ganin mai irin halitta irin tashi ba wane salim,daga wando tana hango yanda girmansa yake.
Ba tare da wnai tsoro ko fargaba ba ta tako ahanakli ahanakli gar zuwa lokacin idanunshi na rufe ta kara dan nesa dashi kadan ya soma kokarin cire rigar jikinta, kamar ance ya bude idanunshi tarr ya sauka akanta ta cire rigar gaba daya daga ita sai bra da panta, wani irin nunfashi yaja, dukda yana cikin wNnan yanayin baisa shi mamaki ba, take kuma yaji bakinsa ya masa nauyi kawai ya kafeta da idanu, ganin irin kallon da yake mata yasa ta soma takowa zuwa gabanshi, tana kallon yanda yake fidda wani irin nishi ya bude hannayeshi biyu kirjinsa a bayyana yana fidda wani irin gumi, ga gaban nan kamar ana kara iska sai faman nishi yake.
Wani irin makirin murmushi tayi hannunta biyu bayanta wajen bra dinta ta soma balle maballin hartayi nasara ta saki bra din kasa cikin hanzari ya runtse idanunshi yana ambaton sunan Allah, tsari kawai yake nema daga allah adaidai wannnan gabar dan komai zai iya faruwa, bai bude idanunshi ba saida yaji motainta a gabanshi gaba dayanta tsirara haihuwar uwarta ta duga tsakankanin kafafunshi kamar wata mage ta fara tahowa zuwa ga inda yake.
Tana dosowa ta daga hannayenta biyu ta dora kan thighs dinshi, ya sake furta neman tsari daga Allah, allahuma ajirni fee museebati… babu irin adduar da bata zuwa ranshi bakinsa na furtawa, bai gama shiga tashin hankali ba saida yaji hannunta a gabansa ta dora a wajen tana wani irin nishi, “its so easy for both of us, and i promise youll love it, kayi yanda kaga dama dani, cum in me rawfully ita my pleasurrrrr” ta karashe tana jan majina, runtse idanun nan dayayi da muryarta dayaji ga kuma sunan allah da yake kira yana neman ya lulubeshi daga masifar data yo kanshi, lokaci guda wani irin karfi yazo mashi, ya bude idanunshi da sukayi jaa kamar garwashi ya soma magana “gett..out”
“You need me bazan iya fita na barka haka ba…”
“Please….” Ya fada abun tausayi, har cikin zuciyarsa baya son wannan alamarin dake shirin afkuwa akanshi, “you need me taj…you need that pleasure, come to mee baby”
Tana fadin haka ta soma shafa kirjinsa tana goge kirjinta a gabansa, kamar an kakkasa joint dinshi haka yaji, bai fasa ambaton allah ba bai fasa ba ya cigaba jijiyoyin kansa da jikinsa suka fito rudu rudu, abunka da ingarman namiji.
Tashi tayi ganin a tsugunna bazata samu yin abunda take so ba ta fara kokarin hawa jikinshi har tayi nasara sannan ta kwanta kan huge kirjinsa da kwantaccen gashi ke kwance lub lub, tana magana kasa kasa gaba daya ita ke controlling jikinsa, “uhmmmm…you smell niceee”
Ta fada tana kokarin kissing kirjinsa, ya danqe hannayenshi sosai ya daidaita natsuwarsa yanason turata, gangar jikinsa taqi basa hadin kai.
“I will make you minee…i will use this opportunity don na sameka kuma dole ka aureni yanxu idan ka shiga jikina… uhm”
Tana kaiwa nan ta fara aika mashi da wani irin mahaukatan kissea marasa fasali, tunda ta soma magana ya maida hankalinshi ga abunda ta fada, take kawai yaji irin karfi yazo mashi ya sanya hannayeshi both ya fiddota daga jikinshi ya watsata kaza kai kace tsako ya kamo ya wullo daga sama ta fadi dimm, yayi wata iriyar qara ya miqe a zafafe, ta tashi cikin sauri tayo kanshi tana shafashafashi kamar mahaukaciya ya sake tattara wani karfin nashi ya kuma fiddata daga jikinsa yana layi ya kamo hannunta da kyau ya watsa mata mari, ya sake dago hannun ya sake watsa mata mari ya wullata a wulaqance.
Kafin ya soma magana “so this is your doings huh??????” Bakinsa da jikinsa na rawa ya cigaba da magana “ki fita karna illata ki”
Ta miqe bakinta ya soma facewa tace “yess ka illatani, nina saka maka magani a abunci da wallahi idan baka sadu da mace ba saika mutu, ay ko ban fada maka ba kanaji a jikinka, gwara kazo kawai kayi yanda kakeso dani”
Disgustingly ya tifar da miyau yana dafe kanshi yace “gettt maya outttttt!!!”
“Wallahi bazan futa ba, hahaha idan na fita ma kai zakasha wahala, baka da option dole ka kwanta dani..i give me my soul already taj yanxu im giving you my whole body why are you being so hard? Zaka illata kanka fa uhmm.. come to me kayi yanda kake so dani, im at your service”
Tana fadin ta fara wani irin shafe shafen jikinta tana juyi, wallahi idan da tasan amount if how disgusted she is bazata taaya gabanshi ba, dukda ganganr jikinsa na runjayarsa deep down kyamarta yake, kuma yana kyamar mai hali irin nata har gwanda ya mutu akan ya kusanceta.
Dube dube ya soma yana runtse idanunshi hannunsa duk ya murmurde har idanunsa yakai ga wiring din tv, gadan gadan ya nufi wajen ya sanya hannunshi ya tsigo wire ya rabata da tv sannan ya juyo kamar zaki taku daya biyu ya karaso inda take, batayi auni ba taji saukar wire a jikinta tuni ta wani irin miqe ta kwala kara, dayar nan bata shigeta ba haka ya dunga jibgarya tana ihu ta kasa koda guduwa ne don ya bake ko’ina, ta daku ta daku ta daku iya dakuqa don har saida ta fara fidda jini a fatarta saboda babu kaya jikinta, ihu take tana neman dauki shiko kamar ana sauke azabar radadin da yake ji yakeyi,
Saida ya mata lilis dubeta yace “me kika bani nasha????”
Backinta a face ta soma magana tana kuka wiwi, “aphrodisiac tablet ne wallahi shi kadai ne na saka maka a cikin juice da abunci”
Saurin runtse idanunshi yayi yana dafe kirjinsa sannan ya daga hannunshi yana mai mata nuni da kofa yace “futaaaaaa kafin na kasheki….”
Tana kukan azaba jiki yayi tsami gaba daya ko motsin kirki vatayi tace “zan futa wallahi zan futa”
Baya baya ya soma yi yana kallo ta miqe dakyar ta soma tattara rigarta da saka a jikinta gaba daya dukta burkice don zatace kaf rayuwarta ba a taba dukanta irin haka ba, ta daku iya dakuwa, kamar zai fidda ranta, jikinta kamar an saka barkono tana ta rawar dari zata futa ya dakatar da ita yamata nuni da bra dinta “come back here” ya mata nuni da bra dinta dake kasa a gabanshi ta duqa ta dauka yasa kafarshi yayi wani irin shilli da ita sai ganin kanta tayi a kofa, wata iriyar buguwa datayi saida taji wasu tauntsaye akanta ay tana dawowa daidai ta kwashi kafafunta a guje ta futa, tana waigen baya, dan wushen gadin data tafi ta dauka mutuwa zatayi kawai.
Tana futa ya soma sauke wani irin nunfashi yana haki, tabbas yanajin kamar zai mutu innalillahi wa inna ialaihi rajiun, ya furta, akan fuskarshi ya soma jin wata lema lema na sauka yana kai hannunsa wajen yaji kamar hawaye, a daidai lokacin abun ya kara ciyo sa ya kwala kara “uhhhhhhhhhh” kamar part din zai girgiza gashi yana da echo voice, irin na manyan maza.
Dakyar ya soma tafiya ya dauka wayarshi yana layi ya kama gabanshi idanunshi na lumshewa ya tunkari bene, karfem ma daya kama saida hannunsa yayi shati sosai.
Wani ikon allah ne kawai ya kishe sama ya shiga bathroom, koda ya cire kayan jinka ya sakarma kanshi ruwan sanyi sosai ji ya dingayi kamar ana watsa mashi ruwan zafi, yana furzar da iska.
Wallahi yanayinsa abun tausayawa ne sosai, its over 30mins amma yanaji kamar pain din a tattara mashi na duka rayuwar shi ne.
Maganganun mayar ne ya soma yawo aranshi inda take fada mashi idan har bai kusanci mace ba zai iya mutuwa, zuciyansa zata iya bugawa, haka nan ya fito daga bathroom din naked allah yaso dakin babu haske ya tunkari bakin gado inda nan yake tsammanin ya aje wayarsa a wajen ya dauka sannan ya zauna, baya gani sosai haka ya soma duban contact din wayarshi.
Sabeeha na daga zaune bayan sun gama waya da haya kawai ya fado ranta, tanata tunanin rayuwar da sukayi a baya shida ita, saita tuna da maganar dayayi na cew akwai nashi dalilin dayasa ya kasa ravuwa da ita, shin wannan dalilin zai iya kasancewa so ne? Ta tambayi kanta? She couldn’t believe it don tana ganin abun kamar bamai yuwuwa bane aai taji tanason tasan dalilin sa na qin rabuwa da ita dayayi, deep down shes hoping sonta ace sonta yake.
Zumbur ta miqe ta nufi closet dinta tana zuw ata soma lalube ko me take nema allah kadai ya sani, daga nan ta bude jakarta ta school nanma ta zazAge bataga abunda take nema ba chan kawai ta dago idanunta ya sauka ga inda ta tashi dazu wajen study table dinnan, cikin sauri ta tashi ta nufi wajen sannan ta jawo yar drawer wajen take wayar daya bata ta bayyana a wajen, hannu tasa cikin sauri ta dauki wayar sannan ta nufi kan gado ta hau gabanta na faduwa ta soma kunna wayar, a take wayan ta kunnu kuwa tana nan sabuwarta fill, kamar yau aka cireta daga kwali,gyara zamanta tayi har wayar ta kunnu saiga notification din alamun babu charge, bude wayar tayi babu key sannan ta maida dubanta ga messages dataga sun taru, shiga tayi contact daya ya bayyana anyi saving da didi, tana ganin haka tasan numbwr shi ne ta shiga messages din, basuda wani yawa daga “hey!” Ive missed you alot
Sai kuma wani message daya mata da bata gane me yake nufi ba “im i obsessed with you???? Fatima? Can’t get you out of my head “
Tana cikin wannan nazarin kamar daga sama kawai taji karar wayar saida gabanta ya fadi damm ganin sunanshi akan screen din kamar tak yake jira ta kunna wayar, taoron dataji yasa wayar ta fadi kan katifa ta dafe kirjinta dake bugawa, calk din ya tsinke wani ya sake shugowa ta kasa dauka harya tsinke the nwxt thing dataji shine sound din notification, daukar wayar tayi kamar mai jin tsoro ta duba time its 12 midnight already, kiran menene yake mata haka, idanunta ne ya sauka kan message din ta danna tana shiga taga ya danna “P…”
P?? Ta nanata aranta me hakan ke nufi, tana tunanin wani call din ya shugo taki dagawa, toh ta daga tace mashi menene??? Hakan yaita kira more than 5th time, ganin dai bazai fasa kiransa yasa ta dauka wayar zata kashe kenan mistakenly hannunta ya danna answr.
Tana noticing answering data yi ta fara kikarin kashewa, tun batakai kunenta ba ta soma jin yanayinsa, “help…i need your help”
Cikin sauri takai wayar kunenta yanda taji yana nishi kanar wanda nunfashinsa zai futa yasa gabanta faduwa, “fa..ti..ma..hel..pp”
Dipp wayar ta mutu batama kaiga amsashi ba, gabanta ya soma faduwa tashin farko taji ba lafiya ba, ta tashi tsaya a furgice ta furta innalilla wa inna ilaihi rajiun, meke faruwa dashi?
A duk sanda yake cikin wani yanayi ko bai furta ba zatayi sensing haka that shows how she knows him so well, daga yanda yake magana ta tabbatar ba lafiya ba, gaba daya tunanin ya juye ta zei hijab dinta dake gefen gado ta saka sannan ta zari bedroom slipers ta saka ta futa a gigice, koda ta futo tsakanin dakunan part din kowa ganin haske a kashe ta tabbatar kowa ya kwanta, gashi gabanta na faduwa sosai babu abunda take sai addua gwara taje taga meke damunshi. Ta sauko jikinta na rawa ta nufi kofar fita, key ne ta saka da pins din kofar sannan ta bude sannan ta futa da sauri jikinta na rawa sosai kamar mazari.
MATAR TAJ (destined with you)
Written by
Queenmarh
Book2
PAID
Tunda aka shiga motar kowa yayi shuru jugum, fadila da bahijja na zaune a motar gaba while dadyn sabeeha ke gaba shima driver kuma na tukasu.
Fadila ta kamo hannun bahijja data zqma so lost in her thoughts tace “are you okay? Ko mu koma gida”
Kamar jira take kawai saiga hawaye, ta soma magana kasa kasa, “no i have to do this”
Tausasata fadila tayi har suka iso, kai zata iya rantsewa batasan ta insa suka biba suka karaso wajen, ta karkashin tunnel sukabi sai ganinsu sukayi a wani gari daban, daidai gate din wajen suka tsaya wasu dima diman samudawa suka taho gadan gadan, ya sameer ya bada identity card dinshi aka barsu suka shiga daga ciki, taaron dake wajen ba a magana ta kowanne sako, kamar jira ake ayi yaqi ko a soma harbi ta ko’ina.
Fitowa sukayi kowa bayan anyi parking daidai nan babban director din dss din ya tarbesu, inda anne take ma suka nufa yaransa suka sara, sannan yace “sannu da zuwa hajiya”
Sanin darajarta da girman ta tundaga villa, wajen presidency shi yasa shigansu baiyi wuya ba.
Kai wajen dai wallahi abun tsoro ne gaba dayanshi, ko’ina yasha fentin baki, su kansu mutanen dake tsaren wajen sunsha wani bakin fenti a fuska.
Ciki suka nufa aka bude kofar shiga kai tsaye aka tunkari bangaren mata, ko’ina bango ne kawai sai wata yar raga da ake turama prisoners abunci a ciki, kai ko kamshi juna basaji, babu wuta babu light, kashunsu futsarinsu duk a waje guda, idan za’ayi masu hukunci kuwa bazakaji karar na gefen ba, azaba 2/47, babu dan adam da zaiyi fatan zuwa wajennan, kuma sai masu tsatsauran laifi.
Daidai gaban wani daki suka tsaya, yasa aka daga karfen dake wajen take bangon wajen ya soma dagawa sama kamar ana daga kofar karfe sama ya bude tarrr,
Juyowa director yayi yace “bismillah hajiya sannan ya wuce, yaransa suka tsaya a wajen da bundigu.
Kowa ya zubama wajen idanu ba’a ganin komai daga ciki, dakin duhu kenan, daya daga cikin yaran ne suka buga bundigar su a gefen wajen dayasa aka soma motsawa daga ciki, kafin wadda ke ciki ya soma tahowa gaban waje.
Innalillahi wa inna ialaihi rajiun, da wani irin bushahsen hannu suka fara cin karo, kamar babu fata a jikin, basu kaiga shiga shock ba saida ta futo sarari karfe na masu matsakiya taakani.
Baya suka somayi jin wani irin wari ya doso su, saiga hadiza ta bayyana bakinta na yoyon miyau, kanta ya chinye gaba daya ta qanjame kamar kwarabgwal wai a haka ma tana cikin prisoners din da basa chan azaba, taji wuta yar qaniya, dakyar take iya bude idanunta, tana ihu baka ma jin sautin muryarta kamar kurma.
“Wannan ta haukace kawai” fadila tayi magana a hankali, “daman abunda ka shuka shi zaka girma komin daren dadewa,”
Anne ta kauda idanunta haka zalika nannan, dan guntun hankalin hadiza dayayi mata saura ne yasa ta gane mutanen dake gabanta, take kuma idanunta ya kaiga bahijja da ido daya, bahijja ta kalleta hawaye ya soma sauka a idanunta,bawai na taisayinta ba sai na aon jin dalilin da yasa hadiza ta mata haka.
Sai kawia hadizar ta fashe da daria kamar mahaukaciya tana kallon bahijja, muryanta baya futa ta soma magana “naci galaba akanki, naci galaba akanki bahijja…kona mutu bazan taba dana sani ba”
“Meysa?’meysa hadiza me na maki a duniyar nan?
“Ay basai kin tambayeta, irin wanan basa taba nadama, tsana ce kawai take maki,wannan bata da mararraba da shiadan”
Fadila tayi magana cikin bacin rai, jami data frka ta taho a guje tana jan kafa ta zama gurguwar dole, tunda akamata wani duka kafarta ta fashe shikenan sai wari.
“Ha..jiyaa ku rufan asiri ku taimakan, yayana uku…mijinaaa, na tuna nidai na tuba wallahi na tuba, azabaaaa wayyo azabaaaaa”
Kai kowa saida yaji tausayinsu wallahi dukda ba abun tausayi bane, bahijja ce ta fara barin wajen majeed ya biyo bayanta sai fadila, ya rage daga anne sai nannan da ya sameer,
“Mu tafi kawai”
Suka juya kenan hadiza ganin bahijja tabar wajen yaza ta soma magana kasa kasa “ yata…yata ..maya..yata, ko sau daya ku hadani da yata”
“Bakida wannan damar hadiza, bake babu ita..” anna ta fada rai a bace tabar wajen sameer na biye da ita ya rage nannnan ce a wajen, sai a lokacin hadiza ta soma kuka “hajiya yata, ku hadani da ita karna mutu ban ganta ba hajiya dan allah hajiya” dole nannan tabar wajen zuciyarta na karaya sosai suka futa daga wajen kowa jikinsa a mace.
Aka basu record din su hadizar, both hadizar da jamila suna da cutar kanjamau, sannan daya ta fara alamun hauka, kamar yanda anne ta bada umarni kullesu kawai akayi bayan hukuntasu da akayi sau daya, amma kalla yanda suka dawo kamar matttun mushe.
4:30pm.
Continental hotel…
Yana kanta anata abu daya,har yana mamaki ko wani abu tasha ne, don normally yasan bata dadewa haka take maganar ta gaji, dake kuma abun harda aikin shedan saiya zamana hes ao excited don ta karo wulaqanci sosai, they had more than 5 rounds of unprotected sex over and over, ada idan zasuyi taka zama very strict akan saidai yayi amfani da c*nd*m yau ko jinta take a sama, babu abunda yake sai lashe baki,
Ba itace ta tashi shiryawa ba sai wajen 5 salim na daga kwance tsurara ya duveta yace “wonderful day…sai kuma yaushe??”
“Gobe!” Ta bashi amsa kai taaye, ya lashe lebensa kafin ya dubeta, gefen side drawwe shi ya bude ya zaro dollars guda biyar ya aje mata, surprinsly ta kallw kudin don bai taba bata in dollar ba karkari few naira bundle.
“Enjoy your self babe”
Ta kwashe avubta ta watsa jaka sannan ta dubeshi tace “tashi ka maidani school?”
“Which school baku tashi ba yabxu ita almost past quarter 5”
“Muje ka kaini gida then” tana fadin haka ya miqe yayi wanka sannan ya futo ya saka kaya suka fito.
Suna shiga mota suka nufi gida ko dar dar bata ji, suna isowa daga bakin gate tace ya sauketa, kafin ta sauka tace “inason bull aphrodisiac 2 pack please gobe”
Wangale baki yayi yace “okay… baby “ yana fadin haka ta futa abunta yaja motarsa.
Kai tsaye ta shige ciki abunta tana duban call din laila, saida ta shugo ta amsa tare da kaiwa kunenta “kina ina ne? Ya hamad yazo munata jiranki we had to lie cewa kina late lectures”
“Na dawo gida..”
Tana fadin haka ta kashe wayar ta shigo parlor, babu kowa kasan wanda hakan yaza ta wuce saka abunta zuwa part nasu.
Su laila na tsaye a faculty dinsu maya idanu zuru zuru sabeeha tace “tana ina?”
“Wai ta wuce gida”
“Toh ya zamuyi da ya hamad? Mun mashi karyar tana late lectures”
“Muje kawai” laila ta fada suka wuce wajen parking wajen karfe shida na yamma.
“Ina mayan??” Hamad ya tambayesu suna isowa, laila ce ta kakalo murmuahi tace “wai ashe ta wuce gida, dazun bata iya zama lectures ba saboda bataji dadi shine ta hau bolt ta wuce gida”
Bawai ya yarda dasu ba haka dai ya kauda kai suka shiga mota sai gida.
The next day haka nan aka sake maimaita abunda ya faru, salik yazo daukanta tunda ta taci ba itace ta dawo school ba sai wajen 4 daidai, tana suaka daga motar saiga hamad ya iso daidai nan idanunshi ya suaka kanta ta fito daga mota, parking yayi da gaggawa ya sauko agabansa motar salim ta wuce ya nufi inda take tsaye tana latsa waya, “maya!!”
Ya kira sunan ta a natse, ta juyo ta mashi kallon kaskasnci kafin tace “yess..”
“Whos that?”
“Who’s who??” Ta maida mashi tambayar rainin hankali.
“Waye kika suaka a motarshi Yanxun nan?”
“Oh thats My boyfriend, ka sanshi ne???”
“Are you insane???” Hamad yayi magana cikin bacin rai
“Heyss hold on please, ya zaka tsaya kana min ihu? Akan me? Sata nayi?”
Tama kaiwa nan ta wuce ta gabanshi daidai nan su sabewha suka fito, laila ta dubeshi tace “ya hamad meke faruwa?”
Cije lebe kawai yaui yace “muje kawai” ya hude kota duk suka shiga.
A cikin motar babu abunda ke tashi sai sautin kass kass na gum din da maya keci, hanad was so annoyed dayasashi parking motar ya sauko tare da bude kofar baya ya kalleta yace “get rid of that disgusting ting dake bakinki”
“Akan me? Bakinka ko nawa?”
Tai a bace ya kama habarta da karfi dayasa ta tofar da karfi, taji damqa sosai rai a bace ta dago ta kalleahi “meye haka?? Wannan wani irin wulaqanci ne”
“Haba maya its so disgusting wallahi”
“Dallah yimin shuru munafuka”
“Karki sake cemin munafuka,”
“An fada din munafukai”
Ran laila dayayi mugun baci ta kai hannu hamad ya dakatar da ita, “haba ya hamad munafukai fa tace mana inama laifin ya tsaya akaina amma taabar futsara hardakai fa”
Sai a lokacin sabeeha tayi magana “sabr laila please..kiyi hkuri”
“Dallah gafara chan gantalalliya yar iska munafuka, ay kece babbar munafu…”
“Mayaaaa..” hamad ya fada tare da daga hannu zai suake akan fuskanta sabeeha tayi saurin dakatar dashi “ya hamad.. dan allah kayi hkuri mu tafi please..”
Cije lebe kawai yayi tare da slamming kofar nata sannan ya shiga seat din driver yaja sukabar wajen, har suka iso idanun maya nakan sabeeha dake zaune a gaba.
Suna parking taj ya fito daga motarshi shima, maya data fara futowa a fusace ce ta fara hangosa, shima ya ganta ta mashi kallo daya kafin ta kauda idanunta ta wuce ko darajar gaisuwa bai samu ba.
Bayan wucewarta laila ta hangoshi ita ta gaishesa ya amsa sannan ta wuce part dinsu, sabeeha ko tare suka futo ita da hamad daman ba tun yanxu suke haka ba, zata taaya ya rufe kofar sannan su shiga gida a tare don shi part din anne yake fara zuwa kafin ya wuce nasu.
Tundaga nesa ta hango taj din gabanta ya bada wani dam, taga sanda ya ganta amma yayi kamar bai gansu ba ya wuce part dinsa.
Jiki a mace hamad ya rakata har main house, anan ma yayi dinner kafin ya koma part dinsu.
Sabeeha ko saida tayi wanka tayi sallah kafin ta futo wajen mummy, ta shiga suka gaisa suka danyi hira har dady ya dawo sukayi dinner tare, suna hira, gata ga iyaywnta abun gwanin ban sha’awa,duk yanda mummy tayi da maya ta suako qi tayi tace ta koshi ba itace tabar part dinba sai wajen karfe goma saura.
Tana shugowa nannan tace mata tazo tayi dinner, dukda ta koshi haka nan ta zauna taci taci tuwonta da miyan ganye dataji protein kala kala, sukayi fira da nanna kafin ta wuce bedroom dinta donta kwanta.
The next day haka suka shirya suka tafi school, suna zuwa maya ke kama gabanta taje tayi masha’arta ta dawo sannan su wuce gida.
Laila ce ta fara lura da zuwa daukan maya da ake, koda tayi confronting dinta fada sukayi sosai, chachar baki, laila daga fada nata gaskia ta zageta tass, wanda hakan yasa ran laila baci tayi alkawarin bazata sake bi takanta ba.
Haka suka shafe weekdays dinnan.
Yau ta kasance friday, da sassafe suka fito saboda lectures din safe garesu, yauma mayar ce last din fitowa, at that point ran kowa ya soma baci da abubuwan da take, haka dai aka wuce school.
Karfe 3 daidai hamad yazo daukansu aaboda yau babu lectures da yawa, suna shiga mota kowa ya soma latsa waya, sabeeha na rike da wayarta tana kallon hotunansu na birthday gar tazo kan wanda laila ta masu da taj, tana tuna yanda ya kamo kugunta saitaji wani abu na sauka a kasanta,wannan yasa bata son tunawa, rabonta dashi tun ranar nan da suka dawo daga school, yanda ya mata wani irin kallo a lokacin yasa jiki ta yayi sanyi, gashi, basa haduwa don baya zuwa breakfast, haka zalika dinner ma late yakeyi don kullum saidai tayi dasu anne ko kuma taje part din mummyn ta.
Bayan dawowarsu bayan sallah magrib ta futo don zuwa part din mummy, tun a tsakar compound gidan taji gabanta na faduwa ga wani iska na kadawa ta ko’ina left and right, garin kamar an saukar da ni’ima ga taurari a ko’ina ga kamshin kasa hade dana bishiyu.
Daga kafafunta tayi ta shige part din nasu, tana shiga ta tadda basira tana jera dining, cikin sauri ta karasa inda take basira tayi saurin cewa “hajiyaaaa da kanta..”
“Ki daina cemin hajiyar nan dan allah”
“Ay girmanki ne hajiya,”
Dariya sabeeha tayi sannan ta shiga kitchen ta taimaka mata, girkin da mumny keyi ta karasa mata sannan suka jera a dining sabeeha ta koma sama.
Tana hawa ta wuce part din mummy nata, da sallama tayi knocking ta shiga a hankali,
Bahijja na zaune na lazimi ta hango sabeeha take wani murmushi ya kubce mata, sabeeha ta zauna gwfenta harta gama addua suka shafa a tare.
“Mummy na ina wuni”
“Lafiy lau yarinyar kirki, how was your day?”
“Alhamdulillah mummy na”
“Allah ya maki albarka” bahijja ta fada tana murmushi
“Ameen mummy na, food is ready amma mu jira dady tukunna”
“Wani girki? Nida ko miya ban gama ba”
“Na gama maki mumny”
Dariya bahijja tayi sannan tace “shiyasa naji kina kamshin kitchen, ina dan kunenki?”
Bahijja ta fada tana duban kunenta.
“Bariman ya fadi mummy amma pendent din yana nan, dan allah kiyi hkuri zan duba shi, naga dan kunne ne mai tsada kuma nayi sakaci ya fadi”
“Ba damuwa” ta karashe tana cire gold din kunenta sannan tace “ki aje wanchan din ki bar wannan a kunenki”
“Thank you mummy”
Akan ci yanta sabewha ta dora ka ta bahijja na shafa kanta, take wani hawaye ya soma silalowa sabeeha sai kuma shehseka data soma yi hankali bahijja ya tashi, “baby meke damunki? Menen?”
“Babu komi mummy, I’m just grateful, i had to experience this, ban taba tsammanin zan samu irin wannan gatan ba mummy, Allah ya sa munada tsawan kwana mummy,”
“Ina godiya ga allah daya kasance ke yata ce, kuma ina fatan ya rayamu ya bani ikon kasancewa uwa a gareki a karo na biyu dear, karkiyi kuka kinji nima karki sakani”
“Ameen mummy allah ya faranta maki”
“Ameen allah ya faranta maki kema ya baki miji na gari, anya zan iya aurar dake nan kusa kuwa?”
Dariya sabewha tayi ta share hawayenta tace “ni banma son aure yanxu, i wanto stay with my parents”
Maya data shugo dakin basuma san ta shugo ba don ko knocking batayi ba taji duk abunda suka fada, ganinsu haka datayi kam bana iya misalta yanayin da take ciki ta banko kofar inda hankalinsu ya koma ga wajen bahijja tace “baki rufe kofan ba?”
“No mummy na rufeshi”
“To ko daddy ne ya dawo?”
Suka miqe a tare suka fita.
Maya na futa ta soma safa da marwa a dakin kamar tasohuwar mahaukaciya, ta bude jakarta ta soma zazzage abubuwan dake ciki, take idanunta ya sauka kan bull aphrodisiac dunan, ta dago tablet din sai kawai tayi smirking.
Sai wajen 9 dadsy ya dawo, yana ganin sabeeha yanayinsa ya sauya zuwa ga farin ciki, ta karbi jakarsa sannan ta kawoma mummy, mummy ta rakashi sama yayi wanka sannan ya sauko, lokacin har sabewha tayi sallah suka zauna a dining don yin breakfast, da bahijja ta fada ma dady sabeeha tayi girkin nan saida yayi mamaki sosai don sak hannunta kanar na mahaifiyarta wajen iya sarrafa abunci.
Saida suka gama cinye wa saiga maya da aka kira tace batajin yunwa sai anjima.
Ganin hankalinsu yayi nisa soaai wajen hirar da suke basuma lura da ita ba ta fuce daga part din zuwa main house.
Lokacin wajen karfe goma saura yan mintuna kadan, babu kowa kasan sai tv dake danyin aiki, zaman ta tayi a parlor, kamar mai jira,
By 10:30 daidai sabeeha tabar bangaren su mummy, tana futowa wannan sanyi ya sake kadata ta kowanne sako, ta lumshe idanunta, take tunanin taj ya fado mata ta kauda tunanin, hasken daya dallota ne yasa ta saurin kare idanunta, ta dan tsaya don a tunanin hamad ne,
ahankali ya rage hasken ya kashe motar sannan ya fito daga motar, yana futowa ya rufe motar wayarshi na maqale kunensa yana magana ahanakli, sai a lokacin sabeeh ta gane shine, suna hada idanu yanyainsa ya sauya ya wani hade rai, a gajiye ya dawo don gaba daya yau bai zauna ba, yana gaban babban production company da yake investing anan nigeria.
Yi yayi kamar bai ganta ba yayi wucewarsa, nanko tunda ta fito ya kafeta da ido, ganin zata wuce yasashi kunna full light.
Muryansa taji ahankali kamar mara lafiya dagaji kasan a gajiye yake “yes nanna,”
Jikinta ne ya sake macewa, taji gaba daya batajin dadin wannan al’amari nasu,tundaga ranar da sukayi maganar zai rabu da ita shikenan, gashi shi bai rabu da itan ba kuma ya daina qulata, kamar baisan da ruwanta ba, har gwara ya fada matan koya yanke alakar dake tsakaninsu shiyasa baya kulatan.
Jiki a mace ta wuce main house, bakinta dauke da sallama, da farko bata lura da maya dake zaune ba saida taji karar video kamar tana kan socials, wannan yasa ta kalleta kallo daya sannan tayi wucewarta, sabeeha da tun shugowarta ta mata kallo daya bata sake ba ta bita da mugun kallo.
Bayan wucewar sabeeha da yan mintuna kadan saiga sabuwar yarinyar da aka kawo ta wucw sama, tana zuwa ko minti biyu batayi ba ta sauko hannunta shaqe da warmers kan tray, tana saukowa ta dubi bangaren da maya ke latse latse tace “sannu da hutawa”
Banza maya tayi da ita ko darajar kallo bata samu ba chan kuma ta tsaya chak kamar mai nazari sannan ta dakatar da ita.
“Kee!”
Yarinyar ta tsaya sannan maya ta miqe ta nufi inda take tace “wannan na waye?”
“Daman chan bangaren yallabai za a akai”
“achan zaiyi dinner??” Maya ta jefo mata tambaya
Yarinyar tace “eh”
Cikin sauri maya tace “kawo zan kai”
“Toh!” Yarinyar ta fada sannan ta miqa mata
“Jeki hado squeeze orange juice mai sanyi da cup ki biyoni dasu,”
“Toh” yarinyar ta fada.
Maya kuma ta futa daga part din jikinta har rawa yake ta wuce part dinshi kai tsaye, tana shiga kai taaye ta bude kofar, as usual a bude yake kuka da alamu yana sama wannan yaza ta wuce dining ta aje.
Tana ajewa ta jerasu sannan ta miqe ta quce sama ahankali, tana zuwa gaban kofar ta mashi kncking shuru babu respond ta sake kncking ahuru wannan yasa ta bude kofar kai tsaye, dakin was so dim babu haske wannan yasa ta kunna haske, babu kowa ciki sai saukan ruwa dataji, tana jin haka ta tabbatar yana ciki wannan yaza ta tsaya tana bin dakin da kallo kafin tayi murmushi ta sauko kasa bayan ta kashe hasken.
Daidai nan yarinyar ta shugo da juice a hannunta kan tray, bata kaiga karasowa ba maya ta karbe tace “jeki zaj aje”
Yarinyar na futa maya ta nufi kan dining da tray din ta aje, tana ajewa ta dubi sama ganin babu trace din saukowanshi yasa tayi saurin tura hannunta cikin rigar nononta ta zaro tablet dinnan, tana zarowa cikin gaggawa ta bude cover jug din da aka rufe juice din dashi.
Ta balla tablet din har guda biyar ta watsa cokin juice din, tana watsa ta bude abunci da aka kawo, chines rice ce dataji kaya sai kuma pepper soup da aroman sa ya bade ko’ina, wani irin smirking tayi da fuskanta ta balli tablet din guda biyar again ta afka cikin soup din, take yayi melting saboda zafin abuncin, tayi gaggawar rufewa sannan ta gyara wajen ta maida empty pack din tablet din ga bra dinta sannan ta kakkabe hannunta.
“Ayau saina sameka kota halin qaqa, kuma dole ka aureni, don bazaka taba bari asan cewa wani abu ya shiga tsakanina dakai ba, if this is the only then i will go yo any extent don naga na mallakeka”
Tana fadin haka ta tattara kafafunta ta nufi kitchen don jiran saukowanshi.
Acahn part dinsu mayar kuwa as usual kafin bahijja ta kwanta saita shiga part din maya ta dubata yanxu haka kuwa tayi ta shiga, ganin an rage hasken wutan dakin saina bedside a kunne sannan ga alamun mutun a kwance sannan kuma ga karatun kur’ani na tashi a dakin yasa bahijja murmushi, taji wani dadi aranta sannan ta karo kofar dakin, a tunaninta mayan ce kwance ta saka karatun kur’ani tana barci.
Nanko jerin pillows ne kunshe akan gadon, tasan mummy zata iya zuwa gaban gadon gashi babu yanda zatayi ta gansar da ita tabbas barci take wannan yasa ta nemi dayar wayarta samsung ta kunna karatu ta kashe komai sannan ta futa.
Bahijja na daga saba ta kira basira ta shiada mata ta rufe kofa saboda ita almost 11 dare ya soma yi daman sun fi barci da wuri, musamman dadi dake futa da safe.
Acah part din taj ko, yana futowa daga wanka ya feshe jikinsa asual, daman yayi sallah kafin ya dawo wannan yasa yana zuwa wanka kawai yayi, gajiyar dayayi bayajin zai iyacin wani abuncin kirki amma nannan tayi insisting akan dole saiyayi dinner, missing dinner is not healthy kwata kwata.
Haka nan ya sako pjs dinshi farare tass sannan ya sauko yana waya da mark, turanci yake zubowa cikin American accent dinshi wanda yasa maya dake zaune kitchen ta jiyoshi, jikinta har wani tsuma yake allah allah daman take ya sauko.
Kai tsaye dining ya nufa, yaja kujera ya zauna wayar na kunenshi saida ya dauka wajen 5minutes kafin ya gama ya aje wayan gefen table din yana kallon abuncin kamar wanda ke nazari, idanunshi ne ya sauka kan juice din da bai buqaci a hado dashi ba sai yayi tunanin ko nannna ce tasa ayi mashi.
Kamar mai nazari haka ya taaya yana duban warmers din kafin ya soma budesu don ganin abunda ke ciki, da soup din ya fara cin karo sannan sai Chinese rice dun, rice din ya rufe yabar soup din kawai don baison cin abu mai nauyi,don its already late.
Serving spoon ya doka dake kan dining ya sabya shi cikin warmer din akan idanun maya dake lekensa ya deba ya dan dama dama ya saka a cikin bowl din sannan ya rufe, ya janyo irange juice din gefe sannan ya saka spoon a cikin bowl din ya debo zaikai bakinsa yayi bismillah daidai nan karar notification ya shugo wayanshi, screen din ya bayyana, poping din message din daya gani yasashi aje spoon din, ya dauka wayar daidai nan ya jiyo wani unusual motsi, ya maida hankalinshi ga wajen kitchen din, yana contemplating kodai baiji daidai bane.
Wani pop din message dinne yasa ya dauke hankalinshi daga kitchen din ya maida ga wayar tashi ya shiga message din, ya dan dade yana latsawa wayar har maya ta gashi da tsayuwa tsabar ta qagu, dazun ma harya kai baki koron allah take ko yaya ne yaje bakinsa, don tasan yana kaiwa bakinsa shikenan magana ta kare.
Fata take kawai allah yasa yasha duk yanda za ayi shiyasama ta saka a soup just incase idan baisha juice dinba, shinkafar ce babu yabda zata iya sakawa a ciki da ta saka.
Tana cikin wannan tunanin ya aje wayar tasa ya miqe tsaye, ta cije lebe kanar zatayi kuka akan idanunta ya wuce sama.
After few minutes ya sauko maimakon ya zauna kan dining kawai sautaga ya wuce kujera ya aje laptop kan dining ya fara dannawa kamar wanda keyi aiki cikin gaggawa.
Maya kamar ta dora hannu aka dan baqin ciki, yabxu shikenan duk wannan shirin datayi a banza kenan? Innalillahi…kai ayau dinan ta shirya komai kuma she was hoping plan dinta ya cinka ruwa amma kashh..
Samun kanta tayi da rokon allah, allah yasa yasha ko juice dinne.
Bangarenshi ko hankalinsa na ga laptop din yama manta da wani soup daya deba ma cikinsa, hankalinsa yayi nisa sosai babu ahunda yake sai aikin gabansa, chan kuma kawai ya aje laptop din yana shafa cikinsa coffee yakeson shan amma he’s lazy to make one tunawa da orange juice dinan yazashi miqewa ya nufi dining.
Maya na daga kicin a boye tana tunanin yanda zatayi ta futa ta sake lekowa daidai nan idanunta yakai kan bowl din soup din a gefensa, dayaje daukan juice din yaga soup kawai yaji yana sha’awan shan and baya son yayi wasting sai ya hadoshi da juice din ya dawo parlor ya zauna.
Adaidai lokacin dataso kanshi a lokacin yake sipping juice din don har yayi rabi, bata hango bowl din soup din ko yasha ko baisha ba amma tunda har yakai juice din bakinsa magana ta kare.
Wani irin smirking tayi tana juya idanu ta nade hannayeta a kirjinta, wannan tablet din data saka mashi hatsabibiyar kwaya ce dake tada jijiyo da saka muguwar sha’awa, its more effective ga musamman mazan da basu san mata ba, waenda suke mu’amala ma da mata idan suka sha ya sukeji bare kuma…
Guda daya namiji inyasha take tattara duk wani kwadayi da sha’awar namiji,ya shiga wani yanayi saboda its very strong aphrodisiac tablets,don tana iya kisa musamman idan ba a biya buqata ba, takan fara aiki cikin qanqanin lokaci, kuma babu namijin da zaisha tablet dinnan mace ta gifta ta gabanshi bai kai mata hari ba saboda tsabar karfinta, saka mutun fita hayyacinsa take gaba daya, ita data tashi saka mashi ma guda biyar ta zuba mashi both juice da kuma soup dun.
Sake leken parlor tayi ta hango cup din empty gana daya alamun ya shanye tass, ga bakinsa kuma na motsawa kamar yana taunar abu.
Ko gajiya da kallonsa batayi jira kawai take abun ya fara aiki don tasan yanda abun yake sosai tunda salim yanasha shima.
Bangaren sabeeha tun bayan wuce maya datayi daki ta koma ta watsa ruwa mai zafi sosai tana jin wata ni’ima na ratsata sosai, tama fitowa ta mulqe jikinta da mayikanta sai faman kamahin dadi take sosai ta saka turarenta da ya zama signature dinta yanxu, sannan ta saka wasu nighties dunta masu kyau riga da wando pink.
Gashin ta tayi packing sannan ta saka hula ta zauna kan study table ta kunna laptop dinta tana karatu don sun kusa fara end of semester test.
Takai wajen 30mins tana karatu idanunta nakan laptop din tana karantawa tana review akan diary dake gabanta, wayanta dake gefwnta be ya soma kara, ta maida hankalinta ga wajen ganin message din haya.
Cikin sauri ta dauka wayar ta shiga tana kokari locating inda akeyin dm, don har yanxu bata gama iyawa ba haya ce ke koya mata.
Shiga tayi ta karanta message din nata “babes kinyi barci??”
“Nop idanuna biyu.. ni wannan insta din ban iya ba dama imessage kikayi min”
“Ay ta haka zaki koya”
Suka cigaba da mesaage, haya na bata labarin fiance dinta da yanda yake ji da ita soaai kamar kwai.
Karshe ma dai daga message sukayi switching to video call.
“I’m in loveee!!” Haya ta fada tana murmushi sabeeha na kallonta kamar wawuya tana murmushi, how she wish zatayi experiencing wannan love din itama wataran.
“Wallahi sabeeha soyayya akwai dadi, Allush yazo dazu, dana kai masa juice qin karba yayi ya kama hannuna ya sumbace shi yace baison ina wahalar mashi da kaina oh my gawdd babeeee🥹”
Sabeeha tayi shuru tana kallon how excited she is idan tana magana Allush dinan nata,
“Kinga tundazu kika fada min na gaji,kin hanani review din test dinmu kin sakani gaba da soyayya”
“Bazaki gane ba, amma ina fatan zaki bama wannan cousin din naki chance, you will become foolishly in love just like mee”
Haya ta fada tare da mata sallama suna dariya…
Bangaren su Taj…
Yana cikin danne danne a laptop din ya soma jin wani irin zufa na karyo masa, ya dubi ac din dake blowing parlon as usual baya wuce 20 kuma sayin irin sosai ne don baya kashewa, hannunshi ya sanya ga remote dining ac ya jawo ya maida shi 16 sanyin ya kara yawa soaai ya cigaba da aiki.
Ko minti biyu baiba yaji zafin da yakeji ya karu sosai kamarma ac is not helping kwata kwata, bayan wannan kuma lokaci guda ya soma jin he’s uncomfortable gaba daya, ya soma gyara zamanshi ahanakli ya runtsw idanunshi sannan ya koma ga abunda yake.
Ahanakli ahankali ya soma jin wani sabon al’amari, daya gaza gane ko menene, ya matsarda laptop din gabanshi ya soma taba wajen wuyanshi da yakejin wani irin sanyi, sai kuma kofofin gashinsa da suka soma budewa, idanunshi ya nemi karadewa, ga mararshi dayaji tana kullewa.ya sanya hannu ya shafa wajen yaji wani irin tauri a wajen,ga gabanshi daya fara haniniya lokaci guda,
Ahankali ya runtse idanunshi yayi wata iriyar miqa yana kallon yanda qasanci keyin wani irin zugi baisan sanda ya miqa ba ya furta subhanallah..
Hannunshi ya sanya gaban wandon yana dafe wajen, gaba daya ya rasa mezaisaci shiga wannan yanayin lokaci guda, mostly it happens idan har yana tunanin sabeeha amma yanxu abun daban ne.
Hannunahi ya sanya gaban rigarsa ya balle botiran, yana kokarin ballewa kaqai yaji kafafunsa na neman gaza daukansa yayi saurin janye mazugin wandon ko zai samu sauki ganin yanda mararta ta kara tauri saosai, yanada wani inner daga ciki with hea comfortable quth koda yaushe bai dameshi ba amma yanxu ji yake wajen ya cika inner din ya takura masa yayi baya ya koma kan kujerar ya miqar da kafafunshi yana rubtse idanunshi ya rufesu gam yana sauraron yanda kirjinsa ke bugawa sosai gashi wata muguwar shawa na taso masa.
Yakai wajen minti biyar a haka yana cije lebenshi amaimakon yaji sauqi sai azaba, kamar ana ruruta wutar bala’i a jikinsa na buqata.
Maya na ganin yanda ya kowa ya zauna kan kujera ta gane maganin ya fara shigarshi, taso ta dan dakata sai yakai kololuwa amma daga yanda ta ganshi bayan ya miqe dinnan tana hango huge D dinshi kawai ta kasa resisting.
Bata taba ganin mai irin halitta irin tashi ba wane salim,daga wando tana hango yanda girmansa yake.
Ba tare da wnai tsoro ko fargaba ba ta tako ahanakli ahanakli gar zuwa lokacin idanunshi na rufe ta kara dan nesa dashi kadan ya soma kokarin cire rigar jikinta, kamar ance ya bude idanunshi tarr ya sauka akanta ta cire rigar gaba daya daga ita sai bra da panta, wani irin nunfashi yaja, dukda yana cikin wNnan yanayin baisa shi mamaki ba, take kuma yaji bakinsa ya masa nauyi kawai ya kafeta da idanu, ganin irin kallon da yake mata yasa ta soma takowa zuwa gabanshi, tana kallon yanda yake fidda wani irin nishi ya bude hannayeshi biyu kirjinsa a bayyana yana fidda wani irin gumi, ga gaban nan kamar ana kara iska sai faman nishi yake.
Wani irin makirin murmushi tayi hannunta biyu bayanta wajen bra dinta ta soma balle maballin hartayi nasara ta saki bra din kasa cikin hanzari ya runtse idanunshi yana ambaton sunan Allah, tsari kawai yake nema daga allah adaidai wannnan gabar dan komai zai iya faruwa, bai bude idanunshi ba saida yaji motainta a gabanshi gaba dayanta tsirara haihuwar uwarta ta duga tsakankanin kafafunshi kamar wata mage ta fara tahowa zuwa ga inda yake.
Tana dosowa ta daga hannayenta biyu ta dora kan thighs dinshi, ya sake furta neman tsari daga Allah, allahuma ajirni fee museebati… babu irin adduar da bata zuwa ranshi bakinsa na furtawa, bai gama shiga tashin hankali ba saida yaji hannunta a gabansa ta dora a wajen tana wani irin nishi, “its so easy for both of us, and i promise youll love it, kayi yanda kaga dama dani, cum in me rawfully ita my pleasurrrrr” ta karashe tana jan majina, runtse idanun nan dayayi da muryarta dayaji ga kuma sunan allah da yake kira yana neman ya lulubeshi daga masifar data yo kanshi, lokaci guda wani irin karfi yazo mashi, ya bude idanunshi da sukayi jaa kamar garwashi ya soma magana “gett..out”
“You need me bazan iya fita na barka haka ba…”
“Please….” Ya fada abun tausayi, har cikin zuciyarsa baya son wannan alamarin dake shirin afkuwa akanshi, “you need me taj…you need that pleasure, come to mee baby”
Tana fadin haka ta soma shafa kirjinsa tana goge kirjinta a gabansa, kamar an kakkasa joint dinshi haka yaji, bai fasa ambaton allah ba bai fasa ba ya cigaba jijiyoyin kansa da jikinsa suka fito rudu rudu, abunka da ingarman namiji.
Tashi tayi ganin a tsugunna bazata samu yin abunda take so ba ta fara kokarin hawa jikinshi har tayi nasara sannan ta kwanta kan huge kirjinsa da kwantaccen gashi ke kwance lub lub, tana magana kasa kasa gaba daya ita ke controlling jikinsa, “uhmmmm…you smell niceee”
Ta fada tana kokarin kissing kirjinsa, ya danqe hannayenshi sosai ya daidaita natsuwarsa yanason turata, gangar jikinsa taqi basa hadin kai.
“I will make you minee…i will use this opportunity don na sameka kuma dole ka aureni yanxu idan ka shiga jikina… uhm”
Tana kaiwa nan ta fara aika mashi da wani irin mahaukatan kissea marasa fasali, tunda ta soma magana ya maida hankalinshi ga abunda ta fada, take kawai yaji irin karfi yazo mashi ya sanya hannayeshi both ya fiddota daga jikinshi ya watsata kaza kai kace tsako ya kamo ya wullo daga sama ta fadi dimm, yayi wata iriyar qara ya miqe a zafafe, ta tashi cikin sauri tayo kanshi tana shafashafashi kamar mahaukaciya ya sake tattara wani karfin nashi ya kuma fiddata daga jikinsa yana layi ya kamo hannunta da kyau ya watsa mata mari, ya sake dago hannun ya sake watsa mata mari ya wullata a wulaqance.
Kafin ya soma magana “so this is your doings huh??????” Bakinsa da jikinsa na rawa ya cigaba da magana “ki fita karna illata ki”
Ta miqe bakinta ya soma facewa tace “yess ka illatani, nina saka maka magani a abunci da wallahi idan baka sadu da mace ba saika mutu, ay ko ban fada maka ba kanaji a jikinka, gwara kazo kawai kayi yanda kakeso dani”
Disgustingly ya tifar da miyau yana dafe kanshi yace “gettt maya outttttt!!!”
“Wallahi bazan futa ba, hahaha idan na fita ma kai zakasha wahala, baka da option dole ka kwanta dani..i give me my soul already taj yanxu im giving you my whole body why are you being so hard? Zaka illata kanka fa uhmm.. come to me kayi yanda kake so dani, im at your service”
Tana fadin ta fara wani irin shafe shafen jikinta tana juyi, wallahi idan da tasan amount if how disgusted she is bazata taaya gabanshi ba, dukda ganganr jikinsa na runjayarsa deep down kyamarta yake, kuma yana kyamar mai hali irin nata har gwanda ya mutu akan ya kusanceta.
Dube dube ya soma yana runtse idanunshi hannunsa duk ya murmurde har idanunsa yakai ga wiring din tv, gadan gadan ya nufi wajen ya sanya hannunshi ya tsigo wire ya rabata da tv sannan ya juyo kamar zaki taku daya biyu ya karaso inda take, batayi auni ba taji saukar wire a jikinta tuni ta wani irin miqe ta kwala kara, dayar nan bata shigeta ba haka ya dunga jibgarya tana ihu ta kasa koda guduwa ne don ya bake ko’ina, ta daku ta daku ta daku iya dakuqa don har saida ta fara fidda jini a fatarta saboda babu kaya jikinta, ihu take tana neman dauki shiko kamar ana sauke azabar radadin da yake ji yakeyi,
Saida ya mata lilis dubeta yace “me kika bani nasha????”
Backinta a face ta soma magana tana kuka wiwi, “aphrodisiac tablet ne wallahi shi kadai ne na saka maka a cikin juice da abunci”
Saurin runtse idanunshi yayi yana dafe kirjinsa sannan ya daga hannunshi yana mai mata nuni da kofa yace “futaaaaaa kafin na kasheki….”
Tana kukan azaba jiki yayi tsami gaba daya ko motsin kirki vatayi tace “zan futa wallahi zan futa”
Baya baya ya soma yi yana kallo ta miqe dakyar ta soma tattara rigarta da saka a jikinta gaba daya dukta burkice don zatace kaf rayuwarta ba a taba dukanta irin haka ba, ta daku iya dakuwa, kamar zai fidda ranta, jikinta kamar an saka barkono tana ta rawar dari zata futa ya dakatar da ita yamata nuni da bra dinta “come back here” ya mata nuni da bra dinta dake kasa a gabanshi ta duqa ta dauka yasa kafarshi yayi wani irin shilli da ita sai ganin kanta tayi a kofa, wata iriyar buguwa datayi saida taji wasu tauntsaye akanta ay tana dawowa daidai ta kwashi kafafunta a guje ta futa, tana waigen baya, dan wushen gadin data tafi ta dauka mutuwa zatayi kawai.
Tana futa ya soma sauke wani irin nunfashi yana haki, tabbas yanajin kamar zai mutu innalillahi wa inna ialaihi rajiun, ya furta, akan fuskarshi ya soma jin wata lema lema na sauka yana kai hannunsa wajen yaji kamar hawaye, a daidai lokacin abun ya kara ciyo sa ya kwala kara “uhhhhhhhhhh” kamar part din zai girgiza gashi yana da echo voice, irin na manyan maza.
Dakyar ya soma tafiya ya dauka wayarshi yana layi ya kama gabanshi idanunshi na lumshewa ya tunkari bene, karfem ma daya kama saida hannunsa yayi shati sosai.
Wani ikon allah ne kawai ya kishe sama ya shiga bathroom, koda ya cire kayan jinka ya sakarma kanshi ruwan sanyi sosai ji ya dingayi kamar ana watsa mashi ruwan zafi, yana furzar da iska.
Wallahi yanayinsa abun tausayawa ne sosai, its over 30mins amma yanaji kamar pain din a tattara mashi na duka rayuwar shi ne.
Maganganun mayar ne ya soma yawo aranshi inda take fada mashi idan har bai kusanci mace ba zai iya mutuwa, zuciyansa zata iya bugawa, haka nan ya fito daga bathroom din naked allah yaso dakin babu haske ya tunkari bakin gado inda nan yake tsammanin ya aje wayarsa a wajen ya dauka sannan ya zauna, baya gani sosai haka ya soma duban contact din wayarshi.
Sabeeha na daga zaune bayan sun gama waya da haya kawai ya fado ranta, tanata tunanin rayuwar da sukayi a baya shida ita, saita tuna da maganar dayayi na cew akwai nashi dalilin dayasa ya kasa ravuwa da ita, shin wannan dalilin zai iya kasancewa so ne? Ta tambayi kanta? She couldn’t believe it don tana ganin abun kamar bamai yuwuwa bane aai taji tanason tasan dalilin sa na qin rabuwa da ita dayayi, deep down shes hoping sonta ace sonta yake.
Zumbur ta miqe ta nufi closet dinta tana zuw ata soma lalube ko me take nema allah kadai ya sani, daga nan ta bude jakarta ta school nanma ta zazAge bataga abunda take nema ba chan kawai ta dago idanunta ya sauka ga inda ta tashi dazu wajen study table dinnan, cikin sauri ta tashi ta nufi wajen sannan ta jawo yar drawer wajen take wayar daya bata ta bayyana a wajen, hannu tasa cikin sauri ta dauki wayar sannan ta nufi kan gado ta hau gabanta na faduwa ta soma kunna wayar, a take wayan ta kunnu kuwa tana nan sabuwarta fill, kamar yau aka cireta daga kwali,gyara zamanta tayi har wayar ta kunnu saiga notification din alamun babu charge, bude wayar tayi babu key sannan ta maida dubanta ga messages dataga sun taru, shiga tayi contact daya ya bayyana anyi saving da didi, tana ganin haka tasan numbwr shi ne ta shiga messages din, basuda wani yawa daga “hey!” Ive missed you alot
Sai kuma wani message daya mata da bata gane me yake nufi ba “im i obsessed with you???? Fatima? Can’t get you out of my head “
Tana cikin wannan nazarin kamar daga sama kawai taji karar wayar saida gabanta ya fadi damm ganin sunanshi akan screen din kamar tak yake jira ta kunna wayar, taoron dataji yasa wayar ta fadi kan katifa ta dafe kirjinta dake bugawa, calk din ya tsinke wani ya sake shugowa ta kasa dauka harya tsinke the nwxt thing dataji shine sound din notification, daukar wayar tayi kamar mai jin tsoro ta duba time its 12 midnight already, kiran menene yake mata haka, idanunta ne ya sauka kan message din ta danna tana shiga taga ya danna “P…”
P?? Ta nanata aranta me hakan ke nufi, tana tunanin wani call din ya shugo taki dagawa, toh ta daga tace mashi menene??? Hakan yaita kira more than 5th time, ganin dai bazai fasa kiransa yasa ta dauka wayar zata kashe kenan mistakenly hannunta ya danna answr.
Tana noticing answering data yi ta fara kikarin kashewa, tun batakai kunenta ba ta soma jin yanayinsa, “help…i need your help”
Cikin sauri takai wayar kunenta yanda taji yana nishi kanar wanda nunfashinsa zai futa yasa gabanta faduwa, “fa..ti..ma..hel..pp”
Dipp wayar ta mutu batama kaiga amsashi ba, gabanta ya soma faduwa tashin farko taji ba lafiya ba, ta tashi tsaya a furgice ta furta innalilla wa inna ilaihi rajiun, meke faruwa dashi?
A duk sanda yake cikin wani yanayi ko bai furta ba zatayi sensing haka that shows how she knows him so well, daga yanda yake magana ta tabbatar ba lafiya ba, gaba daya tunanin ya juye ta zei hijab dinta dake gefen gado ta saka sannan ta zari bedroom slipers ta saka ta futa a gigice, koda ta futo tsakanin dakunan part din kowa ganin haske a kashe ta tabbatar kowa ya kwanta, gashi gabanta na faduwa sosai babu abunda take sai addua gwara taje taga meke damunshi. Ta sauko jikinta na rawa ta nufi kofar fita, key ne ta saka da pins din kofar sannan ta bude sannan ta futa da sauri jikinta na rawa sosai kamar mazari.
MATAR TAJ (destined with you)
Written by
Queenmarh
Book2
PAID