Chapter 103
Matar Taj Part 2 Complete Hausa Novel. · about 31 min read
Da mamaki salim ke kallonshi, koba’a fada ba yanda yake abubuwa akan yarinyar nan saida jikinshi ya bashi cewa akwai wata alaqa mai karfi tsakaninshi da yarinyar,yayi matukar mamaki sosai don taj din bai kama da mutumin da will go for someone like her, yar aiki, sannan kuma gashi bincikensu ya nuna kamar bata da galihu, qilama irin yarannen ne da ake haifa a titi a yar.
Koba a fada mashi ba yanda taj din yake akan yarinyar ya tabbatar ya kamu, mugun kamu ma kuwa, anyways baiga laifinshi ba don a gaskia yarinyar treasure ce babba, akwai kyau ba dan kadan ba.
Sun dade sosai suna tattaunawa da salim inda salim ya shaida mashi zai kokari yayi bunciken na musamman akanta da su jamilu don tabbatar da komai, neman iyayenta dai ba abu ne mai sauqi ba sai an sanya private investigators a ciki.
Allah yaso ma tunda akwai jamilu da ya kasance wanda ke kawo masu rahotanni, abubuwa zasu yi masu sauqi tunda matarshi kawar maman nata ce, kuma zata san wasu abubuwan.
Knocking din window din motarshi akayi wanda yasa shi juyowa ya zuge glass din, cikin kaudi maya ta sunkuyo kwata kwata bata lura da salim ba ta dubu taj tace “sorry uncle taj nanna ce tace a kiraka kazo ku gaisa da…”
Kamar wadda aka guntse ma baki haka ta kasa karasa magana, yanda yake kallonta haka take kallonshi da mamaki ganinsu tare.
Salim ma dai mamaki yake sosai na ganinta, zaiyi magana tayi saurin yin yaqe tace “daman tanata kiran wayanka baka dauka ba”
“I will be there in a minute” ya amsata tare da zuge glass din motar.
Gaba daya ya manta da salim da ita sunsan juna, inama yakeda lokacin wani tunawa.
“Thats maya right?”
Juyowa taj yayi ya dubeshi “yes, do you know her?”
“Yes i do, sorry sir but are you related?” Ya tambayi taj.
“Yes, is there everything wrong?”
Yar dariyar yaqe salim yayi ganin taj din bai tuna sanda ya gansu tare ba ko mantawa yayi allah kadai ne masani, anyways its been long ba lallai attention dinshi ya kaiga wajen ba.
“No not at all”
Sallama sukayi salim ya futa daga motarshi ya nufi cikin asibitin.
Tundaga nesa ya hangosu zaune, tanata zuba murmushi da alamu hamad wani abu yake fada mata dake sata yin murmushi, wani irin abu yaji aranshi take ya wani hade rai tamau kamar bai taba dariya ba, kamar ance ta dago karaf idanunsu ya shiga na juna, tayi saurin dauke nata kamar batasan yanayi ba, wucewa yayi ta gabansu, ba tareda ya sake kallon inda suke zaune ya shiga ward din da anne ke ciki da sallama.
Duk dagowa sukayi suna kallonshi, musamman bahijja dake jin dadi sosai mara musali, tunda taji maya na sonshi wannan abu ya mata dadi kuma tayi alkawarin insha allah zai zamo miji ga maya, hankalinsu bazai taba tashi ba tunda zata kasance hannun na gari, kuka dan uwanta na jini, da ga nanna.
Idanunshi ne ya sauka ga daddy dake kusa da bakin kofar, ya miqa mashi hannu suka gaisa cikin mutuntawa sannan ya gaishe da anty bahijja ya masu ya hanya.
Hira suka soma yi da daddy while bahijja ma suna ta hirar yaushe rabo da fadila.
Nanna nata kallonsu tana murmushi, fadila tace “af yaufa dadyn laila zai dawo shima”
“Kedai fadila baki fadin abu sai at the last minute, yanxu ya za a fara shirye shiryen tarbar baqi, gasu bahijja ma ko gyaran bangarensu ba ayi ba” nanna tayi magana
“Nanna its not too late, sai a gyara kafin zuwa anjima ko, tubda duk muna nan” bahijja tayi magana
“Toh ay shikenan”
Murmushi laila tayi jin abunda mamanta ta fada da murna itama, rabonta da dady kusan 6months kenan ko fin haka ma.
Tunda maya ta dawo daga kiran taj ta zama so reckless gaba daya, ganin salim da taj, tabbas shi can recall ranar data fara sanya idanunta akan taj a hilton sunje itada salim, har a ranar salim yace mata ay ya sanyi, they caught her off guard ta rasa menene tsakaninsu, sun zama abokanai ne? Ta tambayi kanta , wata zuciyar kuma tace mata no thats not possible din salim din ya fada mata babban baqon business partner ne na babansa, but amma what if they share any personal details? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun, bazata taba so taj yasan irin rayuwar datake yi ba, kuma a halin yanxu salim ya kasance the very first person dayasan irin rayiwar da take leading abaya da kuma yanxu.
Wayarta daketa vibrating saboda tasa a silent ta duba, ya kira yafi sau goma sai message dayayi popping at the last minute.
Saurin bude wa tayi ta fara karantawa kanar haka “why aren’t you picking up my calls? Lets have a chat for a minute or i come in by my self”
Bahijja na magana da anty fadila ta juyo ta kalli mayar don tana kusa da ita.
“Baby yadai?”
Murmushi yaqe tayi tace “nothing mummy…” tana fadin haka ta miqe tare da sulalewa ta futa.
Da hamad da sabeeha taci karo har zuwa lokacin suna zaune suna magana, kota kansu batabi ba saima harara data watso masu ta futa daga reception.
Tana futowa ta tunkari motar shi, ya bude kofar ta shugo, dake motar is tinted wannan yasa ba a ganin na ciki.
Sauke hannunshi yayi kan steering motar tare da juyowa ya kalleta annoyingly ya soma magana.
“Kinfa raina min hankali, ive been calling you for the past months kina ignoring calls dina why??”
Kallinshi itama tayi annoyingly tace “kaga salim its over between us please, why should i bother picking your calls”
Wata irin dariya yayi ya kalleta daga sama har kasa yace “hahahah maya maya…?”
“Look im serious fa, I’m just done with that lifestyle please”
“You found someone else i guess?” Ya tambayeta
Kai tsaye tace “Yes much better than you, we cant be compatible saboda i have high taste salim,”
Baki bude ya kalleta, yau ita ke fada mashi wannan magana, ita dake binshi agindi agindi yana wulaqantata son ranshi, ada bai wani bata attention amma yanxu data fadi wannan kalmar sai yaji he wants to play her more, ay babu yanda za ayi tayi ending relationship dinnan saidai idan shine ya gaji yace ya kare.
“Wow.. kin manta yanda kike bina kenan, what have you not done just to be with me?” Ya karashe yana danna wayar sa.
“That was so stupid of me, kaga tun farko daman don naga you stand different da lifestyle dinka ne sainayi tunani you’re special ashe ba hakan bane, youre just like every other guy, chicken changes dinka can’t afford my lifestyle”
Bata gama rufe baki ba ya juyo da screen din wayarsa to her face, wani irin sensational moaning ne ke tashi daga wayar, hankali tashe ta dubi screen din, itace dashi kwance kan gado tana bashi head, ga fuskanta ya futo dauu a camera din, harda muryanta, abun dai ya kazanta babu kyan gani, there where just having their time shida ita.
“What is this salim? Are you trying to blackmail me?”
“Well uhm, idan kince haka toh hakan ne, i have multiple of this kuma with your consent nayi video nan, tunda har nudes dinki kintura min, ke baki isa ba fa kiyi dumping dina ba saidai ni nayi dumping dinki wallahi..”
A fusace ta bude motarshi zata futa yace “I’m not done talking to you”
Banging kofar tayi ta kalleshi rai a bace, “zanzo gidanku anjima, wallahi inna kira baki dauka ba…”. yayi kwafa kafin ya danyi dariya yace “anyways zan iya kiran uncle dinki sai ya turo min ke ko?”
Saurin juyowa tayi ta kalleshi hankali tashe tace “you don’t have to, send me your location zanzo anjima”
“Smart girl!!” Ya fada yana dubanta harta fita daga motar nashi.
Tana futowa daga motar saiga daddy da taj da hamad zasuje sallah don an kira sallan dhur, hankali tashe take kallon daddy da taj, fatanta allah yasa basuga futowanta daga motar hamad ba.
Takowa tayi har inda suke tace “daddy!!”
“Me kikeyi anan?” Ya tambayeta babu wasa, “daman nayi ordern pizza ne za’ayi delivery to shine na futo na karba”
Kallon hannunta yayi da yanda take magana , kana ganinta kaga mara gaskia daman yafi saninta, he knows when shes lying ko idan bata da gaskia.
Ganin irin kallon da yake mata ne yasa taji gabanta faduwa.
“Zamuje masjid”
“Tohm daddy saikun dawo”
Suna dawowa daga masallaci lokacin anne ta farka, tayi farin cikin bahijja sosai aranta ba kadan, dataji harda majeed sukazo sai yanayin ta ya dan sauya.
Lokacin da suka shugo kuwa dady ya karasa inda take ya gaisheta haka ta amsa babu yabo ba fallasa, bahijja na gefen fadila ta sunkuyar da kanta gaba daya sautaji babu dadi ganin yanda anne kema mijin nata, ta dauka yanxu da shekaru suka jaa komai ya rigada ya zama tarihi, tunda an rigada an zama daya kuma gashi harda rabo a tsakani babban rabo ma.
Dafata fadila tayi tace “dan allah karkice kkmai bahijja”
“hmm fadila amma yaushe wannan abun zai kare ne? Shekaru nawa kenan, maya fa is 23,“
“Kinsan tsohuwar tamu akwai kafiya, amma wallahi ni nayi imanin komai ya wuce, ta karbesa kawai dai bata san nunawa ne”
Shuru kawai bahijja tayi tana tuna abubuwa da dama….
Misalin wajen karfe biyar duk suka soma shirin komawa gida.
Yanda sukazo haka suka koma gaba dayansu.
Kamar yanda nace estate ne babba garesu, bangarensu kuwa babban mansion ne mai dauke da apartment daban daban a ciki, wannan ka’ida tun alhaji santuraki shi kanshi lokacin da yake da rai, yayima yayansa gaba daya da jikokinsa provision din da har su mutu jikokin nasa suka yayansu zasu amfana da komai, wannan hali nasa anne dashi ta taso, shiyasa yayanta kowanne yana da muhalli a kusa da ita, kowanne duk mai ra’ayi zai zauna shiyasa aka samu hadin kai gaba daya.
Bayan main house Akwai apartment din fadila, na sameer da iyalanshi gida biyu kowacce da nata sai kuma na bahijja daga gefe sai extra apartment da basu kai sauran girma ba inda taj ke zaune a ciki.
Already tun kafin su koma gida fadila tasa wasu cleaning agency sukazo don au gyara bangaren bahijja don anan suke sauka duk sanda sukazo, anan komai da aka mata na aurenta ke ciki, kuma yanda anne ke sawa ayi upgrading kayayyaki na zamani na gidajen haka itama nata ake gyarawa dukda ba anan suke zaune ba.
Koda suka dawo gida it was very simple for them to move in, maya ma ta dawo bangaren iyayenta, tsabar missing dinsu datayi suma hakan.
Kwana sukayi suna murnar ganin juna musamman bahijja, a tare sukaci abunci ma.
Da daddare daddy ya tambayi maya ya batun karatunta, with full confidence ta shaida mashi komai yana tafiya smoothly, a haka ma sun kusa kare karatun don saura mata semester daya.
Ayanda ta fadi ma dady kenan, don carry over ne jibge akanta da batayi retaking ba tsabar unseriousness ko ta yaya zatayi passing out oho.
Dady yaji dadi ganin nutsuwar data karo, atunaninshi dawo da ita da yayi was the very best decision don da tana chan tare dasu da tuni ko tankwarata shi kanshi bazai iya ba, tun daga lokacin dayaga wasu substance din kwayoyi a jakarta ta school.
Bangaren su sabeeha da mutumin nata kuwa, tunda suka futo daga asibiti gaba daya ya dauke wuta, ba kamar yanda suka fito ba, ya hade rai sosai ko kallon inda take baiba, koda suka shugo mota kuwa yana kallo tana struggling da belt yayi kamar bai ganta ba, ita kanta ta lura how cold he is amma kuma hakan takeso daman ya futa harkanta shiyasa bataji wani abu har suka iso gida.
Suna isowa gida ya bude ma nanna kofa ta futo sannan ta wuce main house ya rage daga shi sai ita, booth ya bude yana kallo ta babu wasa akan fuskanshi yace “pack it up, when you’re done meet me at my apartment”
Yanda yayi maganar kamar bashiba, da safe he was so calm and sweet yanxu kuka ya sauya mata gaba daya daga yanda yake magana ma, tana kallo ya barta tsaye ya wuce apartment dinshi.
Ba dan komai ya bata wannan cold attitude din ba don shima baisan dalilin yin haka ba.
Haka ta dunga daukan warmers dinnan tana shigar dasu cikin gida tana gama wa ta rufe booth din sannan ya wucewarta bangarensu, gaba daya tama mance da wani zancen ta sameshi a apartment dinsa.
After 2 days…
Cikin kwana biyun nan kiri kiri sabeeha taqi yarda taje part din taj da sunan gyara, shima kuma bai waiwayeta ba, tunda yace ta sameshi a part dinshi taqi zuwa ya fuskanshi raini na neman shiga tsakanin su, which he despises alot, at the same time kuma bai fasa cika alkawarin daya dauka ba na neman asalin iyayenta a duk inda suke, yasa merk ya nema mashi professional investigator.
Kullum idan zaiyi breakfast wajen nanna yake zuwa yayi haka zalika dinner da bai wani cika yi ba don Cikin kwana biyu dai baya zama shi kanshi.
kwanan su bahijja biyu a nigeria, maya sai dadi akeji sosai, cikin kwanakin nan kullum sai sunje asibiti domin dubo anne, dady daya shiga aka gaisa ya tambayi me jiki yake futowa, anty bahijja ce ke wuni a asibitin.
Alhamdulillah anne nata samun sauqi sosai,
Dadyn su laila ma ya dawo, babba ne don gaskia zaifi majeed girma sosai, mutumin kirki shima da sanin ya kamata, kana ganinshi kaga hamad.
Ranar sunday da sukazo asibitin gaba daya har suka hadu, yanda bahijja taga anne na treating din mijin fadila saitaji babu dadi, don batayi ma baban maya haka kwata kwata, kodan shi mijin fadilan zabin datayi mata ne, daman shi majeed tun farko anne bata sonshi, bataso aurensu ba kwata kwata saidai abu na allah babu wanda ya isa ya ketare.
Yau ya kasance sunday, hamad zai daukesu ya kaisu shopping for preparation na komawa school, don washe gari zasu koma.
Gaba daya futowa sukayi maya da laila, a daidai lokacin kuma dadyn maya zai futa shima, har sun shiga mota suka futo saboda motar taqi tashi tana buqatar service, zasu sauya wata motar kenan daddyn maya yace suzo ya kaisu, ba karamin dadi maya taji ba harda murnar ta, zasu shiga motar kenan hamad yace “ina fatima, naga bata futo ba ko baku kira ta ba?”
Maya najin an ambaci sunansa sai taji wani abu ya tsaya mata a moqoqon zuciyanta, wata dabara ce tazo mata dayasa ta dubu hamad din tace “ya hamad bari na kira ta”
Tana fadin haka ta futa daga motar, laila da hamad suka dubi juna tsabar mamaki.
Cikin gidan maya ta shiga rabonta da part din kwana biyu kenan ko dan lekowa, kayanta ma sawa tayi a kawo mata.
Tana shiga directly part din yan aiki ta nufa, tun kafin ta kaiga dakin su sabeeha ta hadu da hadiza tana kokarin futowa daga daki kamar munafuka, gaba daya ta zama wata iriya kamar wadda ta burkice.
Tana ganin maya tayi saurin karasowa inda take tana komarin kamo hannayenta tace
“Hajiya karama meysa baki fada min ba zaki koma wani bangaren daban? Kuma kwana biyu baki leko ni ba? Gaba daya hankalina ya tashi a wani hali kike ciki ko kina buqatar wani abu”
Wani irin disgusting kallo maya ta mata tace “saboda zan koma bangaren iyaye na shine saina nemi izininki? Ke a wa?”
“Ah ah ba haka nake nufi wai ai da saiki fada min, duk hankalina ya tashi” hadiza tayi magana
Saurin warce hannayenta tayi tace “toh wai ke awa kenan? Saikace wata uwata? Mteww karki wuce gona da iri mana saboda kinga ina sake maki”
“Allah ya baki hkuri, na bata maki rai ko? Yi hkuri hajiya ta”
Kwafa maya tayi ta dubeta tace “zamu fita shopping,ki kira yarki tazo muje”
Da mamaki hadiza ke kallon mayar, haka nan maya bazatace sabeeha tazo su tafi shopping ba dole akwai wani abu da take cooking gashi ita kuma bata son sabeehar na futa kwata kwata, cikin kwana biyun nan ma itace maqasudin hana futar sabeehar kwata kwata.
“Ay da kin barta, bai kamata tana shiga cikin ku ba”
“Ance maki bansan abunda nake bane? Ki kirata Kina wasting mana time, daddy zai saukemu,”
Ayfa jin haka yasa gaban hadiza sake faduwa dole ta juya zuwa dakin su ta kira sabeehar.
Suna zaune cikin motar sabeeha ta karaso, hamad na tsaye ya bude mata seat din baya ta, gaba daya kunya ta gama lulubeta ta shiga.
Bata lurada wanda ke tuka motar ba don ta duaka tare da hamad zasu fita sautaga akasin haka.
“Saikun dawo” hamad ya fada yana rufe motar.
Dagowa daddyn maya yayi ya ganta suna hada ido tayi saurin sauke nata kasa tace “ina kwana”
“
Murmushi yayi na manya yace “lpy kalau”
Maya ta wani hade rai sosai don tana zaune gidan gaba, laila kuka na baya kusa da sabeehar.
Suna futa hadiza ta futo daga labewar datayi don akan idanunta suka shiga motar, gabanta na mugun faduwa sosai.
Daki ta koma as always ta dauki waya ta kira jamila cikin tashin hankali.
Wajen Saloon daddy ya fara saukesu da zarar sun gama sai hamad yazo ya daukesu, ya basu kudi da yawa yace idan sunje shopping su saya duk abunda sukesu, maya ta karbe tare dayi mashi godiya laila ma tayi godiya, sabeeha da tunda suka fito ko uppan bata ceba ta sauke kanta kasa sai a sannan ta dago ta mashi godiya.
Bayan sun gama da saloon suka kira hamad ya dauko wata motar yazo ya daukesu sai shopping, as usual sabeeha saita zama kamar yar rakiya, taqi daukan komai saboda abunda hadiza ta fada mata, suna gamawa suka fito hamad ya maidosu gida.
Akan idanun taj dake tsaye ya futo zaije masjib suka shigo gidan, lokacin an kira sallar magrib, sabeeha na daga zaune gidan gaba duk suka firfito, kowacce ta kwashi ledojinta ta kara gaba, saida suka shiga hamad ya dubi sabeeha yace “meysa baki sayama kanki komai ba?”
“Ya hamad bana buqata ne,”
Baija maganar ba ya tambayeta ta gama shirin komawa? “Tace mashi eh sannan sukayi sallama ta wuce ciki shi kuma ya nufi hanyar masjid.
Kwata kwata tunda suka tsaya shida ita basu lura da taj dake tsaye gaban apartment dinshi ba yasa hannayenshi jikin aljihunsa, ya dade tsayen nan abubuwa da dama na running a mind dinshi, hartazo ta wuce ta gabanshi bata lura yana tsaye ba don tsakanin compound din da apartment dinshi akwai dan nisa.
Saida ta wuce kafin ya wuce masjid.
Ana idar da sallah ya shaidama nanna zaiyi dinner a bangarensa.
Bayan shigarta bangarensu hadiza kanar jiran dawowar su take ta biyota har daki da tambayoyi iri iri, “ina kukaje? Waya saukeku?” Gaba daya yanda take magana saida ya tsorata sabeeha, ta fada mata komai in details daga yanda suka shiga mota har suka dawo gida, sauke ajiyar zuciya hadiza tayi tace “ki kama kanki, wallahi duk sanda naga kina rabar koma waye a cikin yan gidan nan saina maki lahani, baki ba kowa,”
Maganganu fa take marasa gaba bare baya, wanda ita ka ta sabeehar ta kasa ganema maganganunta.
***
“Yau dai naga what shock me the most?“ laila tayi magana tana kallon maya data futo daga bathroom.
“Menene?” Maya ta tanbayeta
“Wai da gaske kiran fatima kikayi?ke da kanki? Keda kika tsani yanda ake hadamu da ita, musamman idan zamuje school ko shopping”
Murmushin mugunta maya tayi tare da cewa”hmm..”
Laila najin haka tace “ maya what are you cooking this time around?? Eh?”
“When the time comes zaki sani koma menene”
Suna cikin hira bahijja ta shugo dakinsu ta kawo masu snack data danyi, laila tace “thank you mummy”
“Ashe daddy ya kaiku dazu?” Bahijja ta tambayesu
“Eh motan ne yaqi tashi, ya hamad yace ba ayi mata monthly service ba shiyasa” laila tayi magana.
“Wallahi mummy banason yanda ake hadamu da yarinyar nan,” maya tayi magana a shagwabe.
“Wace yarinya kenan?”
“Househelp dinnan mana, duk wani abu da ake mana sai anne tace harda ita, i just don’t get it”
Shuru bahijja tayi tana tuna yanda aka dunga hadasu da hadiza lokacin da suke zuwa makaranta, kamar tarihi na maimaita kansa haka take ganin abun,ta rasa dalili tunda yarinyar tayi mata sata taji bata sonta kwata kwata balle kuma data kasance jinin hadiza? Hmm
“Ba komai next time saikuje kuyi naku daban, daman bai kamata ace ana hadaku da yan aiki ba, kowaya tsaya a matsawar shi kafin abun ya kaiga hassada, don idan tana ganin ku yan gida ne dole wata rana zataji kamar kun fita gata dukda an jawota an hadata daku, irin su basuda godiyar Allah”
Da mamaki laila ke kallon maya da maman nata, saitaji maganganun nasu kamar basu daceba, idan da mami ne ta tabbatar bazata fadi haka, saidai ma tace da na kowa ne, ba laifi ne ba idan anyi ma sabeehar.
Haka tayi shuru tana jinsu suna maganar batace uppan ba.
The next day ta kasance monday, sai wajen karfe goma duk suka shirya, kamar koda yaushe itace ta fara futowa kafin sauran yayan gwal din suka futo.
Daman first day of resumption registration ne sai selection of courses wannan yasa suna gama abunda suke kawai hamad ya wuce dasu asibiti.
Daga asibiti sai wajen dare suka dawo gida gaba daya harda mummy.
Tun ranar nan da suka hadu da salim a asibiti yake kiranta bata dauka, messages dinshi ma bata budewa balle tasan abunda yake nufi da ita.
Washe gari tun wajen asuba ta farka, tana wanka ta shirya ta futo kitchen, yan abubuwan da take taimakawa rabi ta soma yi kafin rabin ta futo, tana futowa suka gaisa rabi tace “kedai fatima badai kokari ba, sannu da aikii”
Dariya sabeeha tayi tana kokari jera plates cikin dish washer zatayi drying, sama sama suke hira ita da rabi har suka kammala breakfast rabi tabzuba mata taci.
“Ko ya zamuyi da gyaran bangaren yallabai balarabe, gashi kina zuwa makaranta, ke kodai wani abu kikayi ne dayasa ya dakatar da gyaran bangarenshi?,”
Take gaban sabeeha ya dan fadi batace komai ba tadai dago ta kalli rabin, “ah ah nima bansan dalilin dayasa yace a dakata ba” sabeeha tayi magana tana kokarin wanke plate data gama cin abunci, allah allah take ta futa daga kitchen din kawai.
Baifa dakatar da itaba haka kawai ta shirgama rabi karyar cewa yace adaina zuwa bangarensa kuma abun saiyazo da bai nemi azo a gyara masan ba.
Tara daidai suka fito gaba dayansu, a maimakon suka hamad kawai sai sukaga taj ya futo, cikin Sauri maya tace “good morning uncle taj”
“Morning” ya amsa ta laila ma ta gaishesa, sabeeha ta rakube kamar munafuka ta gaishesa kasa kasa yayi kanar bai jita ba kai wannan abu yayi ma maya dadi.
“Lets go..”
Ya fada, duk suka kalleshi da mamaki, maya dadi kamar ya kasheta ta shiga gidan gaba, laila ta shiga baya, sabeeha ta tsaya kamar ruwa ya cita, gabanta na faduwa ta bude bayan ta shiga ta zauna.
Ta jikin mirror ya dago karaf idanunshi ya suaka cikin nata tayi saurin sauke nata kasa yayi reversing motar.
Maya ko sai smiling take tana murma yau zata bada mamaki idan sukaje school, aka ganta da taj ay an dago mata mutunci sosai.
Notification din message ne ya shugo mata a waya dayasa ta duba, laila ce ta turo mata “ashe ya hamad ne yayi tafiya yau da safe, yanxu naga message dinshi”
“Haba ina ya tafi?”
“Ban sani ba wallahi, it lools like office related work ne don tare da uncle sameer suka tafi”
“Wow thats nice allah yasa su kwana biyu kafin su dawo”
Sanin me hakan ke nufi yasa laila cewa “kardai hopes dinki su hau sama da yawa”
Banza maya tayi da ita ta soma janshi da hira, yana amsa ta sama sama.
Bini bini yake dagowa yana kallon sabeeha data sauke kanta har suka iso school, suna isowa duk suka fito maya ta zagayo inda yake harda knocking windown shi don a rufe yake dukdan a ganta tare da shi tace “thank you uncle taj”
Girgiza mata kai kawai yayi suka wuce ciki already sabeeha ta rigasu tafiya.
Tana shiga first lecture dinsu tun kafin ta kaiga zama ta jiyo muryar haya “babessss!!!!!”
Da sauri ta juyo, take wata fara’a ta bayyana akan fuskar sabeeha suka rungume junansu, haya tace “kwana biyu, ya hutu? Inna kira wayanki koda yaushe a kashe”
“Wallahi haya i cant recall when last na dauka waya, abubuwan dake gabana sun isheni ma banida time din waya”
“So how far muje mu zauna lets talk”
Zaka sukayi haya ta dubeta tace “i have a surprise for you”
Sabeeha excitedly tace “uhmm haya keda surprises dinki,”
Bata rufe baki ba ta dago hannunta tana nunama sabeeha zoben hannunta tace “i got engaged”
Da mamaki sabeeha ke kallonta, rayuwar yan gata kenan, kamar cristoci, “aure zakiyi? Kai masha allah na maki murna sosai allah ya sanya albarka”
“Ameen sabeeha nagode, next year insha allah after graduation dinmu,”
“Masha allah” sabeeha ta fada tana rungumeta don har cikin zuciyarta take tayata farin ciki
“And youre going to be my best girl”
Dariya sabeeha tayi tace “allah ya nuna mana”
Suna cikin magana lecturer dinsu ya shugo ya fara masu lectures.
Ana tsakiyar yin lectures din security ya shugo class din, magana yayi da lecturer din kafin ya futa shi kuma lecturer din yace “who’s sabeeha?”
Hankali tashe sabeeha ta daga hannunta sannan ta tashi, “someone is looking for you”
Kallinta haya tayi tace “kodai ya hamad ne bai gaji da ganinki ba”
Saurin girgiza kai tayi tace “bashine ya kawo mu ba”
“Toh kije ki duba ko waye”
Jiki a mace ta miqe ta futa, security dunnan na tsaye tabi bayanshi suka fito, tun kafin su karasa ga motar gabanta ya wani mugun fadi, “hes the one looking for you”
Zuge glass din motar yayi ya miqa ma security din kudi sabbi, salim ya koya mashi wannan bad character din😂ya gama gano yan nigeria sai kana dan basu abun hannu kake samun abu cikin sauqi.
Kallonshi tayi shima yana kallonta babu wasa kan fuskanshi yace “get in lets have a talk”
Daga yanda yayi maganar yasa taji ya mata wani irin kwarjini ta samu kanta da shiga motar ta zauna gidan gaba ba tare da ta kalleshi ba.
Ga mamakinta kawai taga ya rufe motar gaba daya sannan ya chanza giya tare dayin reverce son a kunne take ta fara tafiya.
Hankali tashe ta juyo ta kalleshi tace “ina zaka kaini? Ina cikin class ne fa kasa na futo”
Banza yayi da ita kamar baisan da mutun a wajen ba ya futo daga school din.
Bakinta fa baiyi shuru ba ta soma jin hawaye na neman futo mata tace “dan Allah ka maidani,test mukeyi”
Kamar tana magana da dutse haka yayi, kamar baisan tanayi ba, yau taga ikon Allah, karshe dai jan bakinta tayi tayi shuru tana hana kanta hawaye.
Da mamaki take kallon inda yake neman shiga, ko a tarihin rayuwarta bata taba ganin waje mai kyan gaske kamar wannan ba, idanunta bai kaiga sunan wajen ba saida ya shugi wajen check point, hankali tashe ta duba sunan dakyau sannan ta dubeshi “transcorp hilton hotels”
Gaba daya ta zama speechless ta kasa cewa komai, babu abunda ke yawo aranta sai menene dalilinshi na kawota nan dayayi?meysa ya kawota nan? Me zaiyi mata? Al’amarinshi yana bata tsoro, at this point tana jin kamar bata sanshi ba kamar ba taj din data sani ba a baya.
Parking yayi wajen vip parkings yana gamawa kafin ya kashe motar ya juyo yana kallonta, idanunshi sun sauya launi sosai haka zalika ko murmushi bayayi.
Bakinta na karkarwa tace “meysa ka kawo ni nan?”
Kai tsaye yace “you’ll find out soon, lets go”
“Wallahi babu inda zanje, ni ka maidani school”
Wani irin kallo dayayi mata saida gabanta ya fadi sosai, idanunta ya ciciko da kuka sosai.
“The will be the last time i will instruct you to do something and you reply me in such manner,”
Ganin haka bazai fishe ta ba yasa ta sauke murya tace “sir please im begging you..”
Kwantar da kanshi yayi jikin bayan kujerar motar, bai taba ganin mai taurin kai irin ta ba a rayuwarshi, ayanxu kam ya gama yarda wahalar dashi take son yi kawaj kuma saboda taga hes so soft towards her tunda har ya fada mata akwai aurenshi akanta dole ta aje wannn Shirmen nata suyi forcusing akan what comes next..
“You have two options fatima, koki sauka muje ciki and have a peaceful talk ko kuma na maidake gida na fadama kowa aurena dake kanki, i know you wouldn’t want your mama to know about it right?”
Girgiza kanta ta somayi ta rasa ya zatayi da wannan ala’amari, ay idan hadiza taji wannan zance kasheta ne kawai ya rage bazatayi ba, ya zatayi yanxu?? Bazata taba bari hadiza tasan cewa tayi aure a saudi ba kuma taqi fada mata.
“You’re wasting my time fatima”
Goge sauran hawayen daya gangari mata tayi sannan ta sanya hannunta jikin kofa, ya danna key din kofar ta bude, bude idanunshi yayi daya kullesu jin ta fita shima ya futo sannan ya rufe kofar.
Gaba yayi tana bunshi a baya kai kace ya mata dole, koda yake dolen yayi mata don batada wani option daya wuce ta bishi tunda yace magana zasuyi.
Sai faman kalle kalle take tunda suka shugo directly wajen receptionist din dake tsaitsaye wajen vips ya nufa, tana biye dashi sai faman sassauke kanta take, tunda suka shigo take cin karo da turawa, baqaqen fata tsilla tsilla ne a wajen.
Bai wani jima ba ya karba abunda zai karba suka wuce yana gaba tana biye dashi a baya, gaba daya saita wani raina kanta, yana ankare da ita amma ya wani basar.
Danna lift yayi ya bude ya shiga, ta wani tsaya qiqam taki sanyo kafafunta ciki,dagowa tayi ta kalleshi, ya wani relaxing bayanshi jikin lift din, yana mata wnai irin kallo, haka kawai takejin this is not right, what if wani abu ya faru? What if…”
Tana cikin tunanin taji shi yana cewa “are you not getting in????”
Tsoro fa takeji sosai gabanta na faduwa, itace yau a hotel, da namiji? Tuni zuciyarta tayi mata gyara “mijinki dai,”
Wata zuciyar tace “what if ya fada ne kawai babu wani aure a tsakaninku? Kin tambayeshi shaidar hakan?”
Saurin rubtse idanunta tayi wata zuciyar tace mata “what if wani abun zai maki?, tsoron me kikji? Me zai iya maki? Taj ne fa? Dadin ki?”
Sakin madannin daya hana kofar rufewa yayi zata rufe kenan tayi saurin dawowa hayyacinta ta sanya hannunta a wajen kofar ta bude ta shugo daga ciki tana kokarin mustering courage dinta.
Smirking yayi ba tare da dubi bangare da take ba ya danna floor 13tg floor chan sama second to the last floor.
Yanda kasan ana hautsina ruwan cikinta haka ta soma ji, har suka iso lift din ya bude.
Shine ya fara futowa kafin ta futo sannan tabi bayanshi, gaba daya floor din baifi dakuna biyar ba, shine luxury din hilton gaba daya.
Gaban dakin ya da yayi booking ya tsaya tare da saka card din jikin kofar take kofar ta bude da kanta, ya shiga daga ciki.
Duk adduar datazo bakinta take furtawa har ta shiga itama kofar ta rufe da kanta.
Tun kafin ka shiga daga ciki zaka gane suite din ya hadu ya gaji da haduwa sosai ba kadan ba.
Ga sitting area ga kitchen ga dining ga kuma bedroom din a hade, its an open place, kitchen na daga gefe haka zakika wajen cin abunci sai kuma tafkekwn gado daya zagaye ko’ina, kai abundai ba a cewa komai high class, hatta bathroom dake suite din a bude yake, sai extention din glass daya rabashi da gado, amma duk wanda ke zaune kan gadon zai hango wanda ke wanka a ciki, ko ya mutun zaiyi wanka a haka oho.
Wayanshi ya fara ajewa kan gado tare da key din motanshi dinshi, sannan ya zauna kan wata kayatacciyar kujera ya jawo lanline din dake wajen sannan ya dana wasu numbers.
Magana ya somayi a hankali yana duban screen din tabkekiyar tv dake maqale jikin bango, da alamu kamar order yakeyi, yana gama magana ya aje landline din tare da kallonta tsaye jikin kofa ta kasa karasowa ciki.
Maida kanshi yayi bayan kujera ya lumshe idanunshi abubuwa da mata na yawo aranshi.”ya zaiyi ya nemi iyayent? Meysa sukayi abandoning dinta? What could happen idan ta gane cewa wadda ke rike da ita ba itace mahaifiyarta? Ya zataji idan ta gane tanada wasu iyaye daban? Shin bata tayi aka tsinceta? Ko kuma deliberately akayi abandoning dinta? There is definitely something about her dayakejin is definitely outrageous.
Karar door bell ne yasa shi dawowa daga tunanin daya shiga, ya danna wani abu a gefe sai kawai kofar ta bude, da sauri ta juyo gabanta na faduwa taga wani mutumi da fararen kaya kanar chef haka, hannunshi da wani trolly ya turo ciki, yayi saurin sunkuyar da kanshi da girmamawa yace “good day ma’am we are so glad to have you here”
Shuru tayi ta rasa me zatace ya sake cewa “can i come in ma’am?”
Daga ciki taj yace “yes..”
Karasowa da trolly din mutumin yayi sannan ya gaisheda taj din sannan ya fara setting dining, varieties if different types of breakfast aka kawo don yafi kala goma sha, kalacin yan gayu kenan.
Mitumin na gama jera masu yace “have a nice stay mr and mrs”
“Thanks” taj ya fada kafin mutumin ya futa.
Futar mutumin ko minti daya baiyi ba ya miqe tsaye ya soma un buttoning farar top din dake jikinshi, cikin sauri sabeeha ta juya mashi baya kuam ya lura da hakan ya kauda ido.
Yana cire rigan ya aje ya rage dagashi sai vest din daya saka da dogon wandon rigar, ac dakin ya kure to the highest sannan ya nufi wajen dining.
Kallon abubuwan da aka jera yayi sannan ya zauna kan high chair din.
Coffee ya fara zubama kanshi sannan ya fara sha yana kallonta ta gefen ido, ko gajiya batayi da tsayuwa.
Kwana biyu miskilanci ya matso sosai don ko magana mai tsayi baison yi kuma hakan na faruwa ne idan damuwa ta mashi yawa sosai ko idan yana cikin bacin rai.
Saida ya gama shan coffee din tass kafin ya miqe tsaye ya soma tunkarar inda take tsaye, tana daga tsayen nan tanajin isowarshi, at the same time gabanta na faduwa.
Yana karasowa ya kamo hannunta tare da juyo da ita.
Yana fuskantarta tana fuskantarshi taki yarda su kalli juna.
Ganin haka yasa shi jan hannunta tayi saurin dagowa ya kauwa idanunshi suka nufi dining din, saida yazo daidai kujeran daya zauna dazu yaja kujerar sannan ya zauna akai har zuwa lokacin hannunshi na cikin nata, ya wani irin jawota sai kawai jinta tayi akan cinyansa, saita kara burkicewa kawai, tana mai hana kanta yin magana.
Babu wasa kan fuskanshi yace “what would you like to have?”
Shuru tayu kamar ruwa ya cita, gaba daya shes so uncomfortable, yau itace kan cinyar taj, gashi ta kasa tabuka komai.
Batayi auni ba taga spoon din dake hannunshi da fruit yakai bakinta, saurin kauda fuskanta tayi gefe, kasa kasa ya soma magana “whatever is running through your mind keep it aside, the more you’re being uncooperative the more you upset me, I’m your husband you can’t deprive me of my right idan shi kike tunanin dalilin dayasa na kawoki nan, like i said we are here to just have a peaceful talk,the earlier you corporate the better”
Tana jin haka hankalinta ya dan kwanta ta fara kokarin tashi daga jikinshi ya hanata dole ta hakura ta zauna.
Tanaji tana gani duk abunda ya dauka yakai bakinsa saiya deba yakai bakinta, haka nan ya dunga tura mata forcefully don dacin abuncin takeji, allah allah kawai take taji mai zaice subar wajen nan, ada batajin komai idan sun kasance tare a daki daya don sau nawa suna kwana tare, sua nawa tana ganin taj babu riga ma amma batajin komai, saidai yanxu komai ya chanza, ita kabta tanajin wani abu musamman idan ta kasance tare dashi a kebataccen wajen, hadakar namiji da mace irin wanann abubuwa da dama na biyowa baya.
Saida yaji ya koshi kuma ya tabbatar itama ta koshi kafin ya dakata daga cin abuncin, kumafa ba wani cin kirki sukayi ba dagashi har ita, komarin tashi tayi bai hanata ba ta miqe sannan shima ya tashi ya kama hannunta zuwa bakin gadon, gabanta na faduwa ya saki hannayenta bakin gadon yace “seat!!!”
Babu gadara ta zauna ya dubi veil din dake kanta yace “get rid of that” yayi nuni da mayafin dake kanta, saurin kauda idanunta tayi tace “im sorry i cant”
Bata gama fada ba kawai ya zare veil din unexpectdely to her, aranta tace “wai me yake nufi ne?meysa zai zaremin mayafi”
Kamar yana karantar zuciyarta taji yace “because i want to see you like that,”
Kauda kanta ta sakeyi tana hana kanta kallonshi, zama yayi bakin kujera yana fuskantarta ya zuba mata idanu sosai.
“Whats your full name? How old are you?” kamar wadda yake interrogating haka yake tambayarta,
“Fatima dalhatu, I’m 22 years old”
Shuru ya danyi yana tuna sanda ya mata wannan tambayar same answer data bashi kenan, “kinsan actual date of birth dinki?”
Shuru ta danyi don agaskia bata sani, idan zatayi nata calculation din saidai tace 22 kawai don ko birth month dinta bata sani ba, yoh suna zaune a dutsen habuja ina taga wani damar sanin birthmonth ko ta wani damu da birth month a wannan getti din bayan wannan ma batada kusancin da zata tambayi hadiza.
“Where are you from?i mean where are is your origins?”
“Nassarawa lafia” ta bashi amsa kai tsaye, a ina kika taso? I mean wherw did your childhood begins?”ban sani ba” ta amsa shi kai tsaye,
“I remember kince babanki ya rasu ko? Yaushe ya rasu?“
Wani irin kallo take mashi tana wondering meyaa yake mata wannan tambayoyin, ganin yanda ya kafeta da ido yasa tace “before i was born”
“Kin taba ganinshi ko a picture?”
Shes fed up da tambayiyin nashi wannan yasa tace “eh, meysa kake min wannan tambayoyin”
“Saboda inason nasan asalin ki, saboda inason nasan wacece fatima, not the fatima that i knew in saudi the fatima in my presence”
Shuru tayi bata ce mashi komai ba, yace “you can ask me any questions aswell”
Tana son tambayarshi gaskiar maganar aurensu amma ta kasa, tanason ta yarje ma kanta cewa babu auren nan, kuma tana son tasan ya akayi khaal bai mutu ba, sannan tanason tasan yanda akayi yazo nigeria, ya akayi ya gano gaskiar dayace ya gano game da yan uwansa, a takaice dai tana son tasan meya faru amma wata zuciyarta na haninta da sanin komai.
A irin ganin da yake mata yasan meke running a mind dinta amma ya bari ne tayi tambayar da kanta.
“
Kamar ana daure mata baki haka ta daure tace “what do you mean with what you said last time?”
“What did I say last time?” Yafa san me take nufi amma yayi kanar bai sani ba.
Shuru tayi bata sake cewa komai ba ganin haka yasashi cewa “you mean about aurena dake kanki? Baki yarda bane?”
Cikin sauri ta dago ta kalleshi, “meysa zan yarda? Babu abunda ke tsakanina dakai, duk wata alaqa dake tsakanina dakai ka yanketa daga ranar dakasa aka tafi dani”
Saurin runtse idanunshi yayı ya bude, yana tuna avunda ya mata abaya, sai yaji wani irin rashin dadi zuciyanshi ta karaya sosai.
Miqewa yayi tsaye ya soma cire vest din dake jikinshi, take gabanta ya wani bada dam, yana cirewa ya wulloshi kan cinyanta, cikin sauri ta dubi rigar tana dago kanta zata kalleshi ya wullo mata wandon jikinshi, tuni ta wani irin furgice gabanta na faduwa ganinshi tsaye gabanta dagashi sai wani very tight panty boxer, gabadaya murdaddun kafafunshi suka bayyana, takai idanunta ga inda suka nami kafewa a wajen ta kasa daukesu, ya soma takowa gabanta, kirjinta na bugawa dab dab dab, ta soma yi baya baya, “me kake shirin yi?” Ta fada bakinta na karkarwa, “zanyu abunda zaisa ki yarda ne”
Tuni ta dane gadon jikinta na karkarwa babu damar guduwa don hanyar gudu na gabanshi,ta soma yin baya baya yana biye da ita daga jikinta har bakinta ko’ina rawar dari yake, idanunta suka ciciko da hawaye, “dan allah karkayi kin komai, dan allah..”
Ta soma magana cikin tashin hankali, abun saiya bashi dariya sosai daman yasan abunda ke running mind dinta kenan, tunanin da take kenan, kuma zai nuna mata hakan ne…..
✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊
MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍)
Written by
Queenmarh✍️
Book2
PAID
Koba a fada mashi ba yanda taj din yake akan yarinyar ya tabbatar ya kamu, mugun kamu ma kuwa, anyways baiga laifinshi ba don a gaskia yarinyar treasure ce babba, akwai kyau ba dan kadan ba.
Sun dade sosai suna tattaunawa da salim inda salim ya shaida mashi zai kokari yayi bunciken na musamman akanta da su jamilu don tabbatar da komai, neman iyayenta dai ba abu ne mai sauqi ba sai an sanya private investigators a ciki.
Allah yaso ma tunda akwai jamilu da ya kasance wanda ke kawo masu rahotanni, abubuwa zasu yi masu sauqi tunda matarshi kawar maman nata ce, kuma zata san wasu abubuwan.
Knocking din window din motarshi akayi wanda yasa shi juyowa ya zuge glass din, cikin kaudi maya ta sunkuyo kwata kwata bata lura da salim ba ta dubu taj tace “sorry uncle taj nanna ce tace a kiraka kazo ku gaisa da…”
Kamar wadda aka guntse ma baki haka ta kasa karasa magana, yanda yake kallonta haka take kallonshi da mamaki ganinsu tare.
Salim ma dai mamaki yake sosai na ganinta, zaiyi magana tayi saurin yin yaqe tace “daman tanata kiran wayanka baka dauka ba”
“I will be there in a minute” ya amsata tare da zuge glass din motar.
Gaba daya ya manta da salim da ita sunsan juna, inama yakeda lokacin wani tunawa.
“Thats maya right?”
Juyowa taj yayi ya dubeshi “yes, do you know her?”
“Yes i do, sorry sir but are you related?” Ya tambayi taj.
“Yes, is there everything wrong?”
Yar dariyar yaqe salim yayi ganin taj din bai tuna sanda ya gansu tare ba ko mantawa yayi allah kadai ne masani, anyways its been long ba lallai attention dinshi ya kaiga wajen ba.
“No not at all”
Sallama sukayi salim ya futa daga motarshi ya nufi cikin asibitin.
Tundaga nesa ya hangosu zaune, tanata zuba murmushi da alamu hamad wani abu yake fada mata dake sata yin murmushi, wani irin abu yaji aranshi take ya wani hade rai tamau kamar bai taba dariya ba, kamar ance ta dago karaf idanunsu ya shiga na juna, tayi saurin dauke nata kamar batasan yanayi ba, wucewa yayi ta gabansu, ba tareda ya sake kallon inda suke zaune ya shiga ward din da anne ke ciki da sallama.
Duk dagowa sukayi suna kallonshi, musamman bahijja dake jin dadi sosai mara musali, tunda taji maya na sonshi wannan abu ya mata dadi kuma tayi alkawarin insha allah zai zamo miji ga maya, hankalinsu bazai taba tashi ba tunda zata kasance hannun na gari, kuka dan uwanta na jini, da ga nanna.
Idanunshi ne ya sauka ga daddy dake kusa da bakin kofar, ya miqa mashi hannu suka gaisa cikin mutuntawa sannan ya gaishe da anty bahijja ya masu ya hanya.
Hira suka soma yi da daddy while bahijja ma suna ta hirar yaushe rabo da fadila.
Nanna nata kallonsu tana murmushi, fadila tace “af yaufa dadyn laila zai dawo shima”
“Kedai fadila baki fadin abu sai at the last minute, yanxu ya za a fara shirye shiryen tarbar baqi, gasu bahijja ma ko gyaran bangarensu ba ayi ba” nanna tayi magana
“Nanna its not too late, sai a gyara kafin zuwa anjima ko, tubda duk muna nan” bahijja tayi magana
“Toh ay shikenan”
Murmushi laila tayi jin abunda mamanta ta fada da murna itama, rabonta da dady kusan 6months kenan ko fin haka ma.
Tunda maya ta dawo daga kiran taj ta zama so reckless gaba daya, ganin salim da taj, tabbas shi can recall ranar data fara sanya idanunta akan taj a hilton sunje itada salim, har a ranar salim yace mata ay ya sanyi, they caught her off guard ta rasa menene tsakaninsu, sun zama abokanai ne? Ta tambayi kanta , wata zuciyar kuma tace mata no thats not possible din salim din ya fada mata babban baqon business partner ne na babansa, but amma what if they share any personal details? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun, bazata taba so taj yasan irin rayuwar datake yi ba, kuma a halin yanxu salim ya kasance the very first person dayasan irin rayiwar da take leading abaya da kuma yanxu.
Wayarta daketa vibrating saboda tasa a silent ta duba, ya kira yafi sau goma sai message dayayi popping at the last minute.
Saurin bude wa tayi ta fara karantawa kanar haka “why aren’t you picking up my calls? Lets have a chat for a minute or i come in by my self”
Bahijja na magana da anty fadila ta juyo ta kalli mayar don tana kusa da ita.
“Baby yadai?”
Murmushi yaqe tayi tace “nothing mummy…” tana fadin haka ta miqe tare da sulalewa ta futa.
Da hamad da sabeeha taci karo har zuwa lokacin suna zaune suna magana, kota kansu batabi ba saima harara data watso masu ta futa daga reception.
Tana futowa ta tunkari motar shi, ya bude kofar ta shugo, dake motar is tinted wannan yasa ba a ganin na ciki.
Sauke hannunshi yayi kan steering motar tare da juyowa ya kalleta annoyingly ya soma magana.
“Kinfa raina min hankali, ive been calling you for the past months kina ignoring calls dina why??”
Kallinshi itama tayi annoyingly tace “kaga salim its over between us please, why should i bother picking your calls”
Wata irin dariya yayi ya kalleta daga sama har kasa yace “hahahah maya maya…?”
“Look im serious fa, I’m just done with that lifestyle please”
“You found someone else i guess?” Ya tambayeta
Kai tsaye tace “Yes much better than you, we cant be compatible saboda i have high taste salim,”
Baki bude ya kalleta, yau ita ke fada mashi wannan magana, ita dake binshi agindi agindi yana wulaqantata son ranshi, ada bai wani bata attention amma yanxu data fadi wannan kalmar sai yaji he wants to play her more, ay babu yanda za ayi tayi ending relationship dinnan saidai idan shine ya gaji yace ya kare.
“Wow.. kin manta yanda kike bina kenan, what have you not done just to be with me?” Ya karashe yana danna wayar sa.
“That was so stupid of me, kaga tun farko daman don naga you stand different da lifestyle dinka ne sainayi tunani you’re special ashe ba hakan bane, youre just like every other guy, chicken changes dinka can’t afford my lifestyle”
Bata gama rufe baki ba ya juyo da screen din wayarsa to her face, wani irin sensational moaning ne ke tashi daga wayar, hankali tashe ta dubi screen din, itace dashi kwance kan gado tana bashi head, ga fuskanta ya futo dauu a camera din, harda muryanta, abun dai ya kazanta babu kyan gani, there where just having their time shida ita.
“What is this salim? Are you trying to blackmail me?”
“Well uhm, idan kince haka toh hakan ne, i have multiple of this kuma with your consent nayi video nan, tunda har nudes dinki kintura min, ke baki isa ba fa kiyi dumping dina ba saidai ni nayi dumping dinki wallahi..”
A fusace ta bude motarshi zata futa yace “I’m not done talking to you”
Banging kofar tayi ta kalleshi rai a bace, “zanzo gidanku anjima, wallahi inna kira baki dauka ba…”. yayi kwafa kafin ya danyi dariya yace “anyways zan iya kiran uncle dinki sai ya turo min ke ko?”
Saurin juyowa tayi ta kalleshi hankali tashe tace “you don’t have to, send me your location zanzo anjima”
“Smart girl!!” Ya fada yana dubanta harta fita daga motar nashi.
Tana futowa daga motar saiga daddy da taj da hamad zasuje sallah don an kira sallan dhur, hankali tashe take kallon daddy da taj, fatanta allah yasa basuga futowanta daga motar hamad ba.
Takowa tayi har inda suke tace “daddy!!”
“Me kikeyi anan?” Ya tambayeta babu wasa, “daman nayi ordern pizza ne za’ayi delivery to shine na futo na karba”
Kallon hannunta yayi da yanda take magana , kana ganinta kaga mara gaskia daman yafi saninta, he knows when shes lying ko idan bata da gaskia.
Ganin irin kallon da yake mata ne yasa taji gabanta faduwa.
“Zamuje masjid”
“Tohm daddy saikun dawo”
Suna dawowa daga masallaci lokacin anne ta farka, tayi farin cikin bahijja sosai aranta ba kadan, dataji harda majeed sukazo sai yanayin ta ya dan sauya.
Lokacin da suka shugo kuwa dady ya karasa inda take ya gaisheta haka ta amsa babu yabo ba fallasa, bahijja na gefen fadila ta sunkuyar da kanta gaba daya sautaji babu dadi ganin yanda anne kema mijin nata, ta dauka yanxu da shekaru suka jaa komai ya rigada ya zama tarihi, tunda an rigada an zama daya kuma gashi harda rabo a tsakani babban rabo ma.
Dafata fadila tayi tace “dan allah karkice kkmai bahijja”
“hmm fadila amma yaushe wannan abun zai kare ne? Shekaru nawa kenan, maya fa is 23,“
“Kinsan tsohuwar tamu akwai kafiya, amma wallahi ni nayi imanin komai ya wuce, ta karbesa kawai dai bata san nunawa ne”
Shuru kawai bahijja tayi tana tuna abubuwa da dama….
Misalin wajen karfe biyar duk suka soma shirin komawa gida.
Yanda sukazo haka suka koma gaba dayansu.
Kamar yanda nace estate ne babba garesu, bangarensu kuwa babban mansion ne mai dauke da apartment daban daban a ciki, wannan ka’ida tun alhaji santuraki shi kanshi lokacin da yake da rai, yayima yayansa gaba daya da jikokinsa provision din da har su mutu jikokin nasa suka yayansu zasu amfana da komai, wannan hali nasa anne dashi ta taso, shiyasa yayanta kowanne yana da muhalli a kusa da ita, kowanne duk mai ra’ayi zai zauna shiyasa aka samu hadin kai gaba daya.
Bayan main house Akwai apartment din fadila, na sameer da iyalanshi gida biyu kowacce da nata sai kuma na bahijja daga gefe sai extra apartment da basu kai sauran girma ba inda taj ke zaune a ciki.
Already tun kafin su koma gida fadila tasa wasu cleaning agency sukazo don au gyara bangaren bahijja don anan suke sauka duk sanda sukazo, anan komai da aka mata na aurenta ke ciki, kuma yanda anne ke sawa ayi upgrading kayayyaki na zamani na gidajen haka itama nata ake gyarawa dukda ba anan suke zaune ba.
Koda suka dawo gida it was very simple for them to move in, maya ma ta dawo bangaren iyayenta, tsabar missing dinsu datayi suma hakan.
Kwana sukayi suna murnar ganin juna musamman bahijja, a tare sukaci abunci ma.
Da daddare daddy ya tambayi maya ya batun karatunta, with full confidence ta shaida mashi komai yana tafiya smoothly, a haka ma sun kusa kare karatun don saura mata semester daya.
Ayanda ta fadi ma dady kenan, don carry over ne jibge akanta da batayi retaking ba tsabar unseriousness ko ta yaya zatayi passing out oho.
Dady yaji dadi ganin nutsuwar data karo, atunaninshi dawo da ita da yayi was the very best decision don da tana chan tare dasu da tuni ko tankwarata shi kanshi bazai iya ba, tun daga lokacin dayaga wasu substance din kwayoyi a jakarta ta school.
Bangaren su sabeeha da mutumin nata kuwa, tunda suka futo daga asibiti gaba daya ya dauke wuta, ba kamar yanda suka fito ba, ya hade rai sosai ko kallon inda take baiba, koda suka shugo mota kuwa yana kallo tana struggling da belt yayi kamar bai ganta ba, ita kanta ta lura how cold he is amma kuma hakan takeso daman ya futa harkanta shiyasa bataji wani abu har suka iso gida.
Suna isowa gida ya bude ma nanna kofa ta futo sannan ta wuce main house ya rage daga shi sai ita, booth ya bude yana kallo ta babu wasa akan fuskanshi yace “pack it up, when you’re done meet me at my apartment”
Yanda yayi maganar kamar bashiba, da safe he was so calm and sweet yanxu kuka ya sauya mata gaba daya daga yanda yake magana ma, tana kallo ya barta tsaye ya wuce apartment dinshi.
Ba dan komai ya bata wannan cold attitude din ba don shima baisan dalilin yin haka ba.
Haka ta dunga daukan warmers dinnan tana shigar dasu cikin gida tana gama wa ta rufe booth din sannan ya wucewarta bangarensu, gaba daya tama mance da wani zancen ta sameshi a apartment dinsa.
After 2 days…
Cikin kwana biyun nan kiri kiri sabeeha taqi yarda taje part din taj da sunan gyara, shima kuma bai waiwayeta ba, tunda yace ta sameshi a part dinshi taqi zuwa ya fuskanshi raini na neman shiga tsakanin su, which he despises alot, at the same time kuma bai fasa cika alkawarin daya dauka ba na neman asalin iyayenta a duk inda suke, yasa merk ya nema mashi professional investigator.
Kullum idan zaiyi breakfast wajen nanna yake zuwa yayi haka zalika dinner da bai wani cika yi ba don Cikin kwana biyu dai baya zama shi kanshi.
kwanan su bahijja biyu a nigeria, maya sai dadi akeji sosai, cikin kwanakin nan kullum sai sunje asibiti domin dubo anne, dady daya shiga aka gaisa ya tambayi me jiki yake futowa, anty bahijja ce ke wuni a asibitin.
Alhamdulillah anne nata samun sauqi sosai,
Dadyn su laila ma ya dawo, babba ne don gaskia zaifi majeed girma sosai, mutumin kirki shima da sanin ya kamata, kana ganinshi kaga hamad.
Ranar sunday da sukazo asibitin gaba daya har suka hadu, yanda bahijja taga anne na treating din mijin fadila saitaji babu dadi, don batayi ma baban maya haka kwata kwata, kodan shi mijin fadilan zabin datayi mata ne, daman shi majeed tun farko anne bata sonshi, bataso aurensu ba kwata kwata saidai abu na allah babu wanda ya isa ya ketare.
Yau ya kasance sunday, hamad zai daukesu ya kaisu shopping for preparation na komawa school, don washe gari zasu koma.
Gaba daya futowa sukayi maya da laila, a daidai lokacin kuma dadyn maya zai futa shima, har sun shiga mota suka futo saboda motar taqi tashi tana buqatar service, zasu sauya wata motar kenan daddyn maya yace suzo ya kaisu, ba karamin dadi maya taji ba harda murnar ta, zasu shiga motar kenan hamad yace “ina fatima, naga bata futo ba ko baku kira ta ba?”
Maya najin an ambaci sunansa sai taji wani abu ya tsaya mata a moqoqon zuciyanta, wata dabara ce tazo mata dayasa ta dubu hamad din tace “ya hamad bari na kira ta”
Tana fadin haka ta futa daga motar, laila da hamad suka dubi juna tsabar mamaki.
Cikin gidan maya ta shiga rabonta da part din kwana biyu kenan ko dan lekowa, kayanta ma sawa tayi a kawo mata.
Tana shiga directly part din yan aiki ta nufa, tun kafin ta kaiga dakin su sabeeha ta hadu da hadiza tana kokarin futowa daga daki kamar munafuka, gaba daya ta zama wata iriya kamar wadda ta burkice.
Tana ganin maya tayi saurin karasowa inda take tana komarin kamo hannayenta tace
“Hajiya karama meysa baki fada min ba zaki koma wani bangaren daban? Kuma kwana biyu baki leko ni ba? Gaba daya hankalina ya tashi a wani hali kike ciki ko kina buqatar wani abu”
Wani irin disgusting kallo maya ta mata tace “saboda zan koma bangaren iyaye na shine saina nemi izininki? Ke a wa?”
“Ah ah ba haka nake nufi wai ai da saiki fada min, duk hankalina ya tashi” hadiza tayi magana
Saurin warce hannayenta tayi tace “toh wai ke awa kenan? Saikace wata uwata? Mteww karki wuce gona da iri mana saboda kinga ina sake maki”
“Allah ya baki hkuri, na bata maki rai ko? Yi hkuri hajiya ta”
Kwafa maya tayi ta dubeta tace “zamu fita shopping,ki kira yarki tazo muje”
Da mamaki hadiza ke kallon mayar, haka nan maya bazatace sabeeha tazo su tafi shopping ba dole akwai wani abu da take cooking gashi ita kuma bata son sabeehar na futa kwata kwata, cikin kwana biyun nan ma itace maqasudin hana futar sabeehar kwata kwata.
“Ay da kin barta, bai kamata tana shiga cikin ku ba”
“Ance maki bansan abunda nake bane? Ki kirata Kina wasting mana time, daddy zai saukemu,”
Ayfa jin haka yasa gaban hadiza sake faduwa dole ta juya zuwa dakin su ta kira sabeehar.
Suna zaune cikin motar sabeeha ta karaso, hamad na tsaye ya bude mata seat din baya ta, gaba daya kunya ta gama lulubeta ta shiga.
Bata lurada wanda ke tuka motar ba don ta duaka tare da hamad zasu fita sautaga akasin haka.
“Saikun dawo” hamad ya fada yana rufe motar.
Dagowa daddyn maya yayi ya ganta suna hada ido tayi saurin sauke nata kasa tace “ina kwana”
“
Murmushi yayi na manya yace “lpy kalau”
Maya ta wani hade rai sosai don tana zaune gidan gaba, laila kuka na baya kusa da sabeehar.
Suna futa hadiza ta futo daga labewar datayi don akan idanunta suka shiga motar, gabanta na mugun faduwa sosai.
Daki ta koma as always ta dauki waya ta kira jamila cikin tashin hankali.
Wajen Saloon daddy ya fara saukesu da zarar sun gama sai hamad yazo ya daukesu, ya basu kudi da yawa yace idan sunje shopping su saya duk abunda sukesu, maya ta karbe tare dayi mashi godiya laila ma tayi godiya, sabeeha da tunda suka fito ko uppan bata ceba ta sauke kanta kasa sai a sannan ta dago ta mashi godiya.
Bayan sun gama da saloon suka kira hamad ya dauko wata motar yazo ya daukesu sai shopping, as usual sabeeha saita zama kamar yar rakiya, taqi daukan komai saboda abunda hadiza ta fada mata, suna gamawa suka fito hamad ya maidosu gida.
Akan idanun taj dake tsaye ya futo zaije masjib suka shigo gidan, lokacin an kira sallar magrib, sabeeha na daga zaune gidan gaba duk suka firfito, kowacce ta kwashi ledojinta ta kara gaba, saida suka shiga hamad ya dubi sabeeha yace “meysa baki sayama kanki komai ba?”
“Ya hamad bana buqata ne,”
Baija maganar ba ya tambayeta ta gama shirin komawa? “Tace mashi eh sannan sukayi sallama ta wuce ciki shi kuma ya nufi hanyar masjid.
Kwata kwata tunda suka tsaya shida ita basu lura da taj dake tsaye gaban apartment dinshi ba yasa hannayenshi jikin aljihunsa, ya dade tsayen nan abubuwa da dama na running a mind dinshi, hartazo ta wuce ta gabanshi bata lura yana tsaye ba don tsakanin compound din da apartment dinshi akwai dan nisa.
Saida ta wuce kafin ya wuce masjid.
Ana idar da sallah ya shaidama nanna zaiyi dinner a bangarensa.
Bayan shigarta bangarensu hadiza kanar jiran dawowar su take ta biyota har daki da tambayoyi iri iri, “ina kukaje? Waya saukeku?” Gaba daya yanda take magana saida ya tsorata sabeeha, ta fada mata komai in details daga yanda suka shiga mota har suka dawo gida, sauke ajiyar zuciya hadiza tayi tace “ki kama kanki, wallahi duk sanda naga kina rabar koma waye a cikin yan gidan nan saina maki lahani, baki ba kowa,”
Maganganu fa take marasa gaba bare baya, wanda ita ka ta sabeehar ta kasa ganema maganganunta.
***
“Yau dai naga what shock me the most?“ laila tayi magana tana kallon maya data futo daga bathroom.
“Menene?” Maya ta tanbayeta
“Wai da gaske kiran fatima kikayi?ke da kanki? Keda kika tsani yanda ake hadamu da ita, musamman idan zamuje school ko shopping”
Murmushin mugunta maya tayi tare da cewa”hmm..”
Laila najin haka tace “ maya what are you cooking this time around?? Eh?”
“When the time comes zaki sani koma menene”
Suna cikin hira bahijja ta shugo dakinsu ta kawo masu snack data danyi, laila tace “thank you mummy”
“Ashe daddy ya kaiku dazu?” Bahijja ta tambayesu
“Eh motan ne yaqi tashi, ya hamad yace ba ayi mata monthly service ba shiyasa” laila tayi magana.
“Wallahi mummy banason yanda ake hadamu da yarinyar nan,” maya tayi magana a shagwabe.
“Wace yarinya kenan?”
“Househelp dinnan mana, duk wani abu da ake mana sai anne tace harda ita, i just don’t get it”
Shuru bahijja tayi tana tuna yanda aka dunga hadasu da hadiza lokacin da suke zuwa makaranta, kamar tarihi na maimaita kansa haka take ganin abun,ta rasa dalili tunda yarinyar tayi mata sata taji bata sonta kwata kwata balle kuma data kasance jinin hadiza? Hmm
“Ba komai next time saikuje kuyi naku daban, daman bai kamata ace ana hadaku da yan aiki ba, kowaya tsaya a matsawar shi kafin abun ya kaiga hassada, don idan tana ganin ku yan gida ne dole wata rana zataji kamar kun fita gata dukda an jawota an hadata daku, irin su basuda godiyar Allah”
Da mamaki laila ke kallon maya da maman nata, saitaji maganganun nasu kamar basu daceba, idan da mami ne ta tabbatar bazata fadi haka, saidai ma tace da na kowa ne, ba laifi ne ba idan anyi ma sabeehar.
Haka tayi shuru tana jinsu suna maganar batace uppan ba.
The next day ta kasance monday, sai wajen karfe goma duk suka shirya, kamar koda yaushe itace ta fara futowa kafin sauran yayan gwal din suka futo.
Daman first day of resumption registration ne sai selection of courses wannan yasa suna gama abunda suke kawai hamad ya wuce dasu asibiti.
Daga asibiti sai wajen dare suka dawo gida gaba daya harda mummy.
Tun ranar nan da suka hadu da salim a asibiti yake kiranta bata dauka, messages dinshi ma bata budewa balle tasan abunda yake nufi da ita.
Washe gari tun wajen asuba ta farka, tana wanka ta shirya ta futo kitchen, yan abubuwan da take taimakawa rabi ta soma yi kafin rabin ta futo, tana futowa suka gaisa rabi tace “kedai fatima badai kokari ba, sannu da aikii”
Dariya sabeeha tayi tana kokari jera plates cikin dish washer zatayi drying, sama sama suke hira ita da rabi har suka kammala breakfast rabi tabzuba mata taci.
“Ko ya zamuyi da gyaran bangaren yallabai balarabe, gashi kina zuwa makaranta, ke kodai wani abu kikayi ne dayasa ya dakatar da gyaran bangarenshi?,”
Take gaban sabeeha ya dan fadi batace komai ba tadai dago ta kalli rabin, “ah ah nima bansan dalilin dayasa yace a dakata ba” sabeeha tayi magana tana kokarin wanke plate data gama cin abunci, allah allah take ta futa daga kitchen din kawai.
Baifa dakatar da itaba haka kawai ta shirgama rabi karyar cewa yace adaina zuwa bangarensa kuma abun saiyazo da bai nemi azo a gyara masan ba.
Tara daidai suka fito gaba dayansu, a maimakon suka hamad kawai sai sukaga taj ya futo, cikin Sauri maya tace “good morning uncle taj”
“Morning” ya amsa ta laila ma ta gaishesa, sabeeha ta rakube kamar munafuka ta gaishesa kasa kasa yayi kanar bai jita ba kai wannan abu yayi ma maya dadi.
“Lets go..”
Ya fada, duk suka kalleshi da mamaki, maya dadi kamar ya kasheta ta shiga gidan gaba, laila ta shiga baya, sabeeha ta tsaya kamar ruwa ya cita, gabanta na faduwa ta bude bayan ta shiga ta zauna.
Ta jikin mirror ya dago karaf idanunshi ya suaka cikin nata tayi saurin sauke nata kasa yayi reversing motar.
Maya ko sai smiling take tana murma yau zata bada mamaki idan sukaje school, aka ganta da taj ay an dago mata mutunci sosai.
Notification din message ne ya shugo mata a waya dayasa ta duba, laila ce ta turo mata “ashe ya hamad ne yayi tafiya yau da safe, yanxu naga message dinshi”
“Haba ina ya tafi?”
“Ban sani ba wallahi, it lools like office related work ne don tare da uncle sameer suka tafi”
“Wow thats nice allah yasa su kwana biyu kafin su dawo”
Sanin me hakan ke nufi yasa laila cewa “kardai hopes dinki su hau sama da yawa”
Banza maya tayi da ita ta soma janshi da hira, yana amsa ta sama sama.
Bini bini yake dagowa yana kallon sabeeha data sauke kanta har suka iso school, suna isowa duk suka fito maya ta zagayo inda yake harda knocking windown shi don a rufe yake dukdan a ganta tare da shi tace “thank you uncle taj”
Girgiza mata kai kawai yayi suka wuce ciki already sabeeha ta rigasu tafiya.
Tana shiga first lecture dinsu tun kafin ta kaiga zama ta jiyo muryar haya “babessss!!!!!”
Da sauri ta juyo, take wata fara’a ta bayyana akan fuskar sabeeha suka rungume junansu, haya tace “kwana biyu, ya hutu? Inna kira wayanki koda yaushe a kashe”
“Wallahi haya i cant recall when last na dauka waya, abubuwan dake gabana sun isheni ma banida time din waya”
“So how far muje mu zauna lets talk”
Zaka sukayi haya ta dubeta tace “i have a surprise for you”
Sabeeha excitedly tace “uhmm haya keda surprises dinki,”
Bata rufe baki ba ta dago hannunta tana nunama sabeeha zoben hannunta tace “i got engaged”
Da mamaki sabeeha ke kallonta, rayuwar yan gata kenan, kamar cristoci, “aure zakiyi? Kai masha allah na maki murna sosai allah ya sanya albarka”
“Ameen sabeeha nagode, next year insha allah after graduation dinmu,”
“Masha allah” sabeeha ta fada tana rungumeta don har cikin zuciyarta take tayata farin ciki
“And youre going to be my best girl”
Dariya sabeeha tayi tace “allah ya nuna mana”
Suna cikin magana lecturer dinsu ya shugo ya fara masu lectures.
Ana tsakiyar yin lectures din security ya shugo class din, magana yayi da lecturer din kafin ya futa shi kuma lecturer din yace “who’s sabeeha?”
Hankali tashe sabeeha ta daga hannunta sannan ta tashi, “someone is looking for you”
Kallinta haya tayi tace “kodai ya hamad ne bai gaji da ganinki ba”
Saurin girgiza kai tayi tace “bashine ya kawo mu ba”
“Toh kije ki duba ko waye”
Jiki a mace ta miqe ta futa, security dunnan na tsaye tabi bayanshi suka fito, tun kafin su karasa ga motar gabanta ya wani mugun fadi, “hes the one looking for you”
Zuge glass din motar yayi ya miqa ma security din kudi sabbi, salim ya koya mashi wannan bad character din😂ya gama gano yan nigeria sai kana dan basu abun hannu kake samun abu cikin sauqi.
Kallonshi tayi shima yana kallonta babu wasa kan fuskanshi yace “get in lets have a talk”
Daga yanda yayi maganar yasa taji ya mata wani irin kwarjini ta samu kanta da shiga motar ta zauna gidan gaba ba tare da ta kalleshi ba.
Ga mamakinta kawai taga ya rufe motar gaba daya sannan ya chanza giya tare dayin reverce son a kunne take ta fara tafiya.
Hankali tashe ta juyo ta kalleshi tace “ina zaka kaini? Ina cikin class ne fa kasa na futo”
Banza yayi da ita kamar baisan da mutun a wajen ba ya futo daga school din.
Bakinta fa baiyi shuru ba ta soma jin hawaye na neman futo mata tace “dan Allah ka maidani,test mukeyi”
Kamar tana magana da dutse haka yayi, kamar baisan tanayi ba, yau taga ikon Allah, karshe dai jan bakinta tayi tayi shuru tana hana kanta hawaye.
Da mamaki take kallon inda yake neman shiga, ko a tarihin rayuwarta bata taba ganin waje mai kyan gaske kamar wannan ba, idanunta bai kaiga sunan wajen ba saida ya shugi wajen check point, hankali tashe ta duba sunan dakyau sannan ta dubeshi “transcorp hilton hotels”
Gaba daya ta zama speechless ta kasa cewa komai, babu abunda ke yawo aranta sai menene dalilinshi na kawota nan dayayi?meysa ya kawota nan? Me zaiyi mata? Al’amarinshi yana bata tsoro, at this point tana jin kamar bata sanshi ba kamar ba taj din data sani ba a baya.
Parking yayi wajen vip parkings yana gamawa kafin ya kashe motar ya juyo yana kallonta, idanunshi sun sauya launi sosai haka zalika ko murmushi bayayi.
Bakinta na karkarwa tace “meysa ka kawo ni nan?”
Kai tsaye yace “you’ll find out soon, lets go”
“Wallahi babu inda zanje, ni ka maidani school”
Wani irin kallo dayayi mata saida gabanta ya fadi sosai, idanunta ya ciciko da kuka sosai.
“The will be the last time i will instruct you to do something and you reply me in such manner,”
Ganin haka bazai fishe ta ba yasa ta sauke murya tace “sir please im begging you..”
Kwantar da kanshi yayi jikin bayan kujerar motar, bai taba ganin mai taurin kai irin ta ba a rayuwarshi, ayanxu kam ya gama yarda wahalar dashi take son yi kawaj kuma saboda taga hes so soft towards her tunda har ya fada mata akwai aurenshi akanta dole ta aje wannn Shirmen nata suyi forcusing akan what comes next..
“You have two options fatima, koki sauka muje ciki and have a peaceful talk ko kuma na maidake gida na fadama kowa aurena dake kanki, i know you wouldn’t want your mama to know about it right?”
Girgiza kanta ta somayi ta rasa ya zatayi da wannan ala’amari, ay idan hadiza taji wannan zance kasheta ne kawai ya rage bazatayi ba, ya zatayi yanxu?? Bazata taba bari hadiza tasan cewa tayi aure a saudi ba kuma taqi fada mata.
“You’re wasting my time fatima”
Goge sauran hawayen daya gangari mata tayi sannan ta sanya hannunta jikin kofa, ya danna key din kofar ta bude, bude idanunshi yayi daya kullesu jin ta fita shima ya futo sannan ya rufe kofar.
Gaba yayi tana bunshi a baya kai kace ya mata dole, koda yake dolen yayi mata don batada wani option daya wuce ta bishi tunda yace magana zasuyi.
Sai faman kalle kalle take tunda suka shugo directly wajen receptionist din dake tsaitsaye wajen vips ya nufa, tana biye dashi sai faman sassauke kanta take, tunda suka shigo take cin karo da turawa, baqaqen fata tsilla tsilla ne a wajen.
Bai wani jima ba ya karba abunda zai karba suka wuce yana gaba tana biye dashi a baya, gaba daya saita wani raina kanta, yana ankare da ita amma ya wani basar.
Danna lift yayi ya bude ya shiga, ta wani tsaya qiqam taki sanyo kafafunta ciki,dagowa tayi ta kalleshi, ya wani relaxing bayanshi jikin lift din, yana mata wnai irin kallo, haka kawai takejin this is not right, what if wani abu ya faru? What if…”
Tana cikin tunanin taji shi yana cewa “are you not getting in????”
Tsoro fa takeji sosai gabanta na faduwa, itace yau a hotel, da namiji? Tuni zuciyarta tayi mata gyara “mijinki dai,”
Wata zuciyar tace “what if ya fada ne kawai babu wani aure a tsakaninku? Kin tambayeshi shaidar hakan?”
Saurin rubtse idanunta tayi wata zuciyar tace mata “what if wani abun zai maki?, tsoron me kikji? Me zai iya maki? Taj ne fa? Dadin ki?”
Sakin madannin daya hana kofar rufewa yayi zata rufe kenan tayi saurin dawowa hayyacinta ta sanya hannunta a wajen kofar ta bude ta shugo daga ciki tana kokarin mustering courage dinta.
Smirking yayi ba tare da dubi bangare da take ba ya danna floor 13tg floor chan sama second to the last floor.
Yanda kasan ana hautsina ruwan cikinta haka ta soma ji, har suka iso lift din ya bude.
Shine ya fara futowa kafin ta futo sannan tabi bayanshi, gaba daya floor din baifi dakuna biyar ba, shine luxury din hilton gaba daya.
Gaban dakin ya da yayi booking ya tsaya tare da saka card din jikin kofar take kofar ta bude da kanta, ya shiga daga ciki.
Duk adduar datazo bakinta take furtawa har ta shiga itama kofar ta rufe da kanta.
Tun kafin ka shiga daga ciki zaka gane suite din ya hadu ya gaji da haduwa sosai ba kadan ba.
Ga sitting area ga kitchen ga dining ga kuma bedroom din a hade, its an open place, kitchen na daga gefe haka zakika wajen cin abunci sai kuma tafkekwn gado daya zagaye ko’ina, kai abundai ba a cewa komai high class, hatta bathroom dake suite din a bude yake, sai extention din glass daya rabashi da gado, amma duk wanda ke zaune kan gadon zai hango wanda ke wanka a ciki, ko ya mutun zaiyi wanka a haka oho.
Wayanshi ya fara ajewa kan gado tare da key din motanshi dinshi, sannan ya zauna kan wata kayatacciyar kujera ya jawo lanline din dake wajen sannan ya dana wasu numbers.
Magana ya somayi a hankali yana duban screen din tabkekiyar tv dake maqale jikin bango, da alamu kamar order yakeyi, yana gama magana ya aje landline din tare da kallonta tsaye jikin kofa ta kasa karasowa ciki.
Maida kanshi yayi bayan kujera ya lumshe idanunshi abubuwa da mata na yawo aranshi.”ya zaiyi ya nemi iyayent? Meysa sukayi abandoning dinta? What could happen idan ta gane cewa wadda ke rike da ita ba itace mahaifiyarta? Ya zataji idan ta gane tanada wasu iyaye daban? Shin bata tayi aka tsinceta? Ko kuma deliberately akayi abandoning dinta? There is definitely something about her dayakejin is definitely outrageous.
Karar door bell ne yasa shi dawowa daga tunanin daya shiga, ya danna wani abu a gefe sai kawai kofar ta bude, da sauri ta juyo gabanta na faduwa taga wani mutumi da fararen kaya kanar chef haka, hannunshi da wani trolly ya turo ciki, yayi saurin sunkuyar da kanshi da girmamawa yace “good day ma’am we are so glad to have you here”
Shuru tayi ta rasa me zatace ya sake cewa “can i come in ma’am?”
Daga ciki taj yace “yes..”
Karasowa da trolly din mutumin yayi sannan ya gaisheda taj din sannan ya fara setting dining, varieties if different types of breakfast aka kawo don yafi kala goma sha, kalacin yan gayu kenan.
Mitumin na gama jera masu yace “have a nice stay mr and mrs”
“Thanks” taj ya fada kafin mutumin ya futa.
Futar mutumin ko minti daya baiyi ba ya miqe tsaye ya soma un buttoning farar top din dake jikinshi, cikin sauri sabeeha ta juya mashi baya kuam ya lura da hakan ya kauda ido.
Yana cire rigan ya aje ya rage dagashi sai vest din daya saka da dogon wandon rigar, ac dakin ya kure to the highest sannan ya nufi wajen dining.
Kallon abubuwan da aka jera yayi sannan ya zauna kan high chair din.
Coffee ya fara zubama kanshi sannan ya fara sha yana kallonta ta gefen ido, ko gajiya batayi da tsayuwa.
Kwana biyu miskilanci ya matso sosai don ko magana mai tsayi baison yi kuma hakan na faruwa ne idan damuwa ta mashi yawa sosai ko idan yana cikin bacin rai.
Saida ya gama shan coffee din tass kafin ya miqe tsaye ya soma tunkarar inda take tsaye, tana daga tsayen nan tanajin isowarshi, at the same time gabanta na faduwa.
Yana karasowa ya kamo hannunta tare da juyo da ita.
Yana fuskantarta tana fuskantarshi taki yarda su kalli juna.
Ganin haka yasa shi jan hannunta tayi saurin dagowa ya kauwa idanunshi suka nufi dining din, saida yazo daidai kujeran daya zauna dazu yaja kujerar sannan ya zauna akai har zuwa lokacin hannunshi na cikin nata, ya wani irin jawota sai kawai jinta tayi akan cinyansa, saita kara burkicewa kawai, tana mai hana kanta yin magana.
Babu wasa kan fuskanshi yace “what would you like to have?”
Shuru tayu kamar ruwa ya cita, gaba daya shes so uncomfortable, yau itace kan cinyar taj, gashi ta kasa tabuka komai.
Batayi auni ba taga spoon din dake hannunshi da fruit yakai bakinta, saurin kauda fuskanta tayi gefe, kasa kasa ya soma magana “whatever is running through your mind keep it aside, the more you’re being uncooperative the more you upset me, I’m your husband you can’t deprive me of my right idan shi kike tunanin dalilin dayasa na kawoki nan, like i said we are here to just have a peaceful talk,the earlier you corporate the better”
Tana jin haka hankalinta ya dan kwanta ta fara kokarin tashi daga jikinshi ya hanata dole ta hakura ta zauna.
Tanaji tana gani duk abunda ya dauka yakai bakinsa saiya deba yakai bakinta, haka nan ya dunga tura mata forcefully don dacin abuncin takeji, allah allah kawai take taji mai zaice subar wajen nan, ada batajin komai idan sun kasance tare a daki daya don sau nawa suna kwana tare, sua nawa tana ganin taj babu riga ma amma batajin komai, saidai yanxu komai ya chanza, ita kabta tanajin wani abu musamman idan ta kasance tare dashi a kebataccen wajen, hadakar namiji da mace irin wanann abubuwa da dama na biyowa baya.
Saida yaji ya koshi kuma ya tabbatar itama ta koshi kafin ya dakata daga cin abuncin, kumafa ba wani cin kirki sukayi ba dagashi har ita, komarin tashi tayi bai hanata ba ta miqe sannan shima ya tashi ya kama hannunta zuwa bakin gadon, gabanta na faduwa ya saki hannayenta bakin gadon yace “seat!!!”
Babu gadara ta zauna ya dubi veil din dake kanta yace “get rid of that” yayi nuni da mayafin dake kanta, saurin kauda idanunta tayi tace “im sorry i cant”
Bata gama fada ba kawai ya zare veil din unexpectdely to her, aranta tace “wai me yake nufi ne?meysa zai zaremin mayafi”
Kamar yana karantar zuciyarta taji yace “because i want to see you like that,”
Kauda kanta ta sakeyi tana hana kanta kallonshi, zama yayi bakin kujera yana fuskantarta ya zuba mata idanu sosai.
“Whats your full name? How old are you?” kamar wadda yake interrogating haka yake tambayarta,
“Fatima dalhatu, I’m 22 years old”
Shuru ya danyi yana tuna sanda ya mata wannan tambayar same answer data bashi kenan, “kinsan actual date of birth dinki?”
Shuru ta danyi don agaskia bata sani, idan zatayi nata calculation din saidai tace 22 kawai don ko birth month dinta bata sani ba, yoh suna zaune a dutsen habuja ina taga wani damar sanin birthmonth ko ta wani damu da birth month a wannan getti din bayan wannan ma batada kusancin da zata tambayi hadiza.
“Where are you from?i mean where are is your origins?”
“Nassarawa lafia” ta bashi amsa kai tsaye, a ina kika taso? I mean wherw did your childhood begins?”ban sani ba” ta amsa shi kai tsaye,
“I remember kince babanki ya rasu ko? Yaushe ya rasu?“
Wani irin kallo take mashi tana wondering meyaa yake mata wannan tambayoyin, ganin yanda ya kafeta da ido yasa tace “before i was born”
“Kin taba ganinshi ko a picture?”
Shes fed up da tambayiyin nashi wannan yasa tace “eh, meysa kake min wannan tambayoyin”
“Saboda inason nasan asalin ki, saboda inason nasan wacece fatima, not the fatima that i knew in saudi the fatima in my presence”
Shuru tayi bata ce mashi komai ba, yace “you can ask me any questions aswell”
Tana son tambayarshi gaskiar maganar aurensu amma ta kasa, tanason ta yarje ma kanta cewa babu auren nan, kuma tana son tasan ya akayi khaal bai mutu ba, sannan tanason tasan yanda akayi yazo nigeria, ya akayi ya gano gaskiar dayace ya gano game da yan uwansa, a takaice dai tana son tasan meya faru amma wata zuciyarta na haninta da sanin komai.
A irin ganin da yake mata yasan meke running a mind dinta amma ya bari ne tayi tambayar da kanta.
“
Kamar ana daure mata baki haka ta daure tace “what do you mean with what you said last time?”
“What did I say last time?” Yafa san me take nufi amma yayi kanar bai sani ba.
Shuru tayi bata sake cewa komai ba ganin haka yasashi cewa “you mean about aurena dake kanki? Baki yarda bane?”
Cikin sauri ta dago ta kalleshi, “meysa zan yarda? Babu abunda ke tsakanina dakai, duk wata alaqa dake tsakanina dakai ka yanketa daga ranar dakasa aka tafi dani”
Saurin runtse idanunshi yayı ya bude, yana tuna avunda ya mata abaya, sai yaji wani irin rashin dadi zuciyanshi ta karaya sosai.
Miqewa yayi tsaye ya soma cire vest din dake jikinshi, take gabanta ya wani bada dam, yana cirewa ya wulloshi kan cinyanta, cikin sauri ta dubi rigar tana dago kanta zata kalleshi ya wullo mata wandon jikinshi, tuni ta wani irin furgice gabanta na faduwa ganinshi tsaye gabanta dagashi sai wani very tight panty boxer, gabadaya murdaddun kafafunshi suka bayyana, takai idanunta ga inda suka nami kafewa a wajen ta kasa daukesu, ya soma takowa gabanta, kirjinta na bugawa dab dab dab, ta soma yi baya baya, “me kake shirin yi?” Ta fada bakinta na karkarwa, “zanyu abunda zaisa ki yarda ne”
Tuni ta dane gadon jikinta na karkarwa babu damar guduwa don hanyar gudu na gabanshi,ta soma yin baya baya yana biye da ita daga jikinta har bakinta ko’ina rawar dari yake, idanunta suka ciciko da hawaye, “dan allah karkayi kin komai, dan allah..”
Ta soma magana cikin tashin hankali, abun saiya bashi dariya sosai daman yasan abunda ke running mind dinta kenan, tunanin da take kenan, kuma zai nuna mata hakan ne…..
✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊
MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍)
Written by
Queenmarh✍️
Book2
PAID