Chapter 110
Matar Taj Part 2 Complete Hausa Novel. · about 30 min read
wunin ranar dai kowa cikin farin ciki yayi shi banda maya, don har abuncin sadaka saida akayi mai yawan gaske, sannan aka diba kayayyyakin sadaka daga foundation din anne da za akai gidan marayu da marasa karfi.
Su sabeeha na zaune suna packaging abubuwan makaranta na yara wanda za akai gidan marayun sunata hira abunsu sallamar maya da shigowarta yasa duk suka dago suka bita da ido, tana sanye da plain abaya baka, wadda ta saje da skin dinta saboda rashin kulawa da bata bashi cikin kwanakin, kai tun lokacin da gaskiar ala’amarin nan ya bayyana ta ta rasa natsuwarta gaba daya, fuskarta duk ta rame ta fada sosai kamar wadda tayi jinyar shekara guda, kusan gaba dayansu sai yau suke ganinta, kullum tana daki bata futowa, nanna ce ma dai idan ta shiga part din bahijjar take ganinta, fadila ko bazata taba tako kafarta don zuwa ganin yar hadiza ba, danne abunda ke ranta kawai take game da mayar.
Yaqe ta dan soma yi tana susune kai kamar wata ta allah ta kasa hada idanu da kowa, “ya kika tsaya shugo baby” bahijja tayi magana tana dan murmusawa, fadila ko tana dagowa ta mata kallo daya ta kauda kanta.
kamar ana jan kafarta haka ta soma takowa ahanakli ta karaso inda suke ta zauna a kujera dake gefensu ta dan rakube kanta a kasa kamar wata ta allah cikin natsuwa tace “good morning nannan, good morning anne”
Duk suka amsa a tare, fuskansu a sake, juyawa tayi ga anty fadila ta gaisheta, toh dai ciki ciki ta amsa ta ta maida hankalinta ga abunda take, bahijja tayi mirmushi ganin mayar ta futo itama,kuma ta fara sakewa yanxu, it was very hard for her to accept the fact, da yanda abubuwa ya sauya cikin kankanin lokaci, tana tausaya mata sosai har cikin zuciyarta kuma bata blaming dinta da komai, tana kaunar maya har cikin zuciyarta tsakani da allah dukda bata haifeta ba amma ta taso da soyayyar ta matsayin yarta ta cikinta.
Duk sai kowa yaga tayi sanyi ta natsu sosai, kuma badan komai bane saidan wannan gaskiar alamarin,duk sai kowa ya fara tausayinta.
Kallon inda laila ke zaune tare da sabeeha tayi kafin ta kauda idanunta, laila data lura da hakan tayi saurin miqewa ta karasa inda take sannan tace “happy birthday maya”
Duk kowa ya dago, basu ce dai komai ba, abun ko yayi ma maya zafi soaai, sai kawia tayi yaqe tace “thank you”
Fadila ta kalli laila ta galla mata hararar dayasa ta maida hankalinta ga abunda take, anne tayi gyaran murya suka cigaba da hirar da suke da nanna.
Ganin yanda kowa yayi reacting da laila tayi wishing dinta yasa taji wani irin abu ya yokare mata a zuviyarta, ta soma jin wani abu kamar Kwalla amma tayi saurin hadiyewa tayi shuru.
Zaman nan datayi tana dagowa tana kallonsu sabeeha ta gefen idanu abubuwa da yawa na yawo a mind dinta chan kuma kawai ta miqe ta nufi inda suke zaune, aiko duk suka bita da ido suna jiran ganin abunda za tayi, ta kafe sabeeha da idanu chan kuma saita zauna kawai tana fuskantar sabeehar kafin tace “happy birthday to you too sabeeha,zan iya tayaku??”
Bahijja me zatayi banda murmushi, haka kawai taji wani irin dadi aranta, haka zalika su anne ma da nannan ay basu san maya nada hankali ba sai yanxu, wato ko wani irin situation na rayiwa yakan iya saka mutun shiga taitayinsa😂
Ta rungumi kaddara ta sauke kanta cikin ruwan sanyi kamar babu komai aranta.
Sabeeha ko baiwar Allah dama chan bawai ta kullaceta bane ko kuma tana jin haushinta saboda madadinta data zamo wannan yasa ta mata murmushi sannan ta miqa mata paper bags din da suke saka pencil da littafai da takalma a ciki tace “thank you and happy birthday to you too”
Murmushi maya ta mata kafin ta karba abun ta zauna, aka cigaba da hira, suna janta da hira tana amsa su sama sama,.
Kay abun burgewa wallahi idan ka gansu, saida suka gama harhada komai sannan aka futa da kayyyayin kowa ya shirya aka futa zuwa orphanage.
Wannan abu yayima sabeeha dadi soaai, sanadiyar ta an farantawa marasa karfi da masu cikin mawuyacin hali abun ya mata dadi sosai ba kadan ba.
Daga nan fa basu sake zama ba aka wuce restaurant akayi kayataccen dinner, sai faman haba haba ake da sabeeha, sai abunda takeso akeyi, minti kadan ka ganta da bahijja, tana tambayarta if she’s satisfied with everything, ko kuma idan tana buqatar wani abu, wannan abun duk akan idanun maya, kafin bahijja ta tambayi sabeeha saita tambayi maya amma duk da haka maya ji take kuka gani take gaba daya ba ayi mata komai, kuma sonda ake mata an rage shi infact bata qaunar ganin tayi sharing komai da kowa musamman sabeeha data kasance bata kaunarta ayanxu.
Basu ne suka koma gida ba sai wajen 8 suna dawowa kowa ya tafi part dinshi, a lokacin kuma taj bai dawo ba daga futar dayayi, don tundaga lokacin hoton nan ana gamawa ya fucewarsa, gaba daya yau mood dinshi babu dadi.
Sabeeha na shugowa daki ta soma rage kayan jikinta sannan ta wuce bathroom, don tayi wanka.
Tana shiga ta tsaya gaban mirror tana karema kanta kallon, ita kanta tasan ta chanza sosai,ahankali ta sauqe ajiyar zuciya tace alhamdulillah…
Kallon bathroom din nata ta sake yi yanda kullum inta shiga saitayi irin wannan tunanin, “bata taba tunanin zata mallaki irin wannan jin dadin rayuwar ba kwata kwata, sai ayanxu ne take kravtabbatar da ni’imar da allah ya mata, cikin lokaci kankani, on a blink of an eye allah ya sauya rayuwarta gaba daya, kai shes the most happiest on earth alhamdulullah…
Wanka ta feso mai tsada, da mayukan wanka hadaddu luxurious irinsu la prairie, tana gamawa ta nade gashinta da shower ya jiqa, har zata futo ta sake komawa ta wanke gashin luwai luwai sannan ta futo tana tsanewa da towel.
Tana futowa daure da alwala daidai lokacin akayi kncking dakin, bama a jira ta bada izinin shugowa ba aka shugo, haka kawai tana ganin maya gabanta ya fadi amma ta dake kawai ta sauke mata murmushi, “zan iya shugowa???”
“Ai kinma shugo” sabeeha ta bata amsa kai taaye tana murmushi.
“Hmm” maya ta fada tana cije lebe sannan ta tako har cikin dakin tanabin ko’ina da kallo, daga kan setting din dakin zuwaga abubuwan da aka qawata dakin dashi, wallahi ko quarter shi baikai ya dakinta ba, take wani irin jealousy ya turniqeta, lallai tabbas yau ta kara shaida cewa ita ba yarsu bace, kuma soyayyar da suke ma sabeeha yanxu bata isa ta nuna isa ba
“hmmmm…dan talaka bai iya samun waje ba..”
Sarai sabeeha ta jita amma ta nuna kamar bata jita ba tace “sorry…”
“Fada min how do you feel???”
Wani irin kallo sabeeha ta mata mai tattare da tambayoyi irin “Ban gane me kike nufi ba????” har zuwa lokacin yanayinta bai sauya ba amma fa ranta ya soma baci, cause mamaki take yanda gaba daya mayar ta sauya ba kamar yanda ta dunga mata ba dazu.
Daidai gabanta maya ta tsaya tana kallon cikin idanunta da sukayi jaa sosai, “are you happy??! kina cikin farun ciki ko? While ina cikin bakin ciki, while I’m in pain,“
“What are you talking about maya?…”
“I hate you, na tsaneki, i wish you never exist, sanadiyarki na rasa komai on a blink of an eye, kin rabani da iyayena, kin rabani da komai, rana mafi baqin muni a cikin rayuwata shine ranar da kika bayyana a cikin gidan nan keda…”
Sabeeha bata bari ta karasa ba ta dakatar da ita… “mahaifiyarki????? You mean you wish bamuzo gidan nan ba har gaskiyar madadi na da kika kasance ya bayyana???You enjoyed the life i never had?? While i was living a world that babu abunda na tsinta cikinta sai ukubar rayuwa?, aka sheganta ni aka kirani mara uba duk a madadi ki? In place of you? If thats your wish then na fiki fatan hakan ta kasance da gaggawa”
Tuni hawaye ya soma saukowa maya jiniyoyin kanta suka futo rudu rudu hannunata har rawa yake, wani irin yanayi ne ya bayyana akan fuskarta wanda zan alakantashi da tsantsanar tsana mafi tsanani da qiyayya a cikin idanunta, ji take kamar ta raba sabeeha da duniyar gaba daya yanda take jin kiyayyarta, ta daga hannu da niyar ta sauke akan fuskar sabeeha, sabeeha ko gizau batayi ba saima zaro mata ido datayi yanayinta itama ya sauya sosai, sai yanxu ta kara tabbatar da maya baqar makira ce, wato daxu yanda tayi agaban kowa zakace babu komai aranta, yanxu haka ma allah kadai ne yasan dalilin dayasa ta bayyana ainahin abunda ke cikin zuciyarta a gabanta, idan kowa baisan maya ba ita zata shaide ta saboda abubuwan datayi mata tunda tazo gidan nan, saidai kuma ta manta cewa yanxu komai ya chanza.
“karki kuskura ……karkiyi gangancin nan, sannan inaso ki bude kunenki da kyau ki jini,”
Ta dan sauke muryanta ahankali.
“ban rabaki da kowa ba hasalima ni ce aka rabani da iyayena, kika zamo replacement of me, Ni…ce asalin biological daughtern mummy da daddy so stick that to your brain,..”
Ta karashe tana mata nuni da kanta, tunawa da wasu abubuwan na sata jin hawaye amma ta dake sannan ta cigaba “na taso bansan wani abu waishi soyayyar iyaye ba, na taso babu gata, idan har magana za ayi nice ya kamata na tsaneki saboda sanadiyarki na taso ba tare da iyayena na asali ba, na juri wulaqantacciyar rayuwa, rayuwarsa ko asalin shekaru na ban sani ba kuma tunda gaskiyar hakan ta bayyana ban taba tunanin tsanarki ba ko kuma jin zafin kasancewar ki cikin rayuwarda ni ce ya kamata nayi ta,”
Maya ji tayi kamar sabeehar ta dauki wuka ta daba mata a kirjinta, the reality hit her so well, dayasa ta runtse idanunta ta bude, yau sabeeha har cikin idanunta ta kalleta sannan tayi spiiting gaskiyar identity dinta to her face, she couldn’t believe it, ta kai wajen minti biyu a haka kafin ta bude idanunta tana kallon sabeehar sannan ta nunata da yatsa.
“you take everything away from me kuma wallahi wallahi saikin dandana pain din da kikasani nayi going through, kin tarwatsa min rayuwata, its all because if you komai ya sauya ma rayuwata, dukda kin kasance kece yarsu ta asali, ina fatan da kin mutu tun kafin a kai ga wannan baqar ranar da sanadiyarki komai ya sauya a rayuwata…i wish you were deadddd…and i promise you wallahi wallahi saina rabaki da komai, saina rabaki da wannan farin cikin, mark my wordss..kuma zan iyayin komai don ganin hakan ta faru”….tana kaiwa nan ta juya a fusace ta futa.
Tunda ta soma maganarta ta karashe jikin sabeeha yayi sanyi, take wata fargaba ta durar mata haka kawai, tabi mayar da kallo harta fuce daga dakin
saurin dafe kirjinta tayi gabanta na faduwa tana maimaita maganganun da sukayi da mayar musamman maganarta ta karshe, tana hango tsantsar tsana akan fuskarta, irin unbearable hatred dinan da zata iya komai.
Kan sabeeha ya gama daurewa, itace ya kamata ta tsani mayar saboda itace taci moriyar rayuwarta da iyayenta na asali, amma kwata kwata tunda gaskiyar nan ta futo bata taba jin taanar mayar ba saima tausayinta dataji.
Ahankali ta soma jin wani irin ciwon kai yana durar mata tayi saurin zama bakin gado ta kasa motsawa, gabanta na faduwa ta soma innalillahi…takai har wajen karfe goma a haka kafin ta miqe ko saka kaya batayi ba ta dauka jilabab dinta dake har kasa ya rufe kafafunta ta tada kabbara, ta dade a sujjada tana addua kafin ta sallame, tana sallama ta tashi zaune ta cire jilbab din sannan ta hau kan gado.
**
Bashine ya shugo gidan ba sai wajen karfe goma da rabi na dare, kwata kwata rabonshi da abunci tun na safe da sukayi breakfast,aikin da ya fita yi baisashi ya nemi abunci ba don bai wani cika ci soaai ba sai da dare yayi yaji cikinsa is empty and he noticed coffee wont do gashi sabeeha yanxu kam babu ita babu shiga part dinshi,duk wani hidimar part dinshi kuma ta tashi daga wajenta.
Wannan yasa ya sanarma da nanna zaizo yayi dinner wannan yasa tasa a shirya mashi anan part dinta.
Yana isowa kuwa da kanta ta zuba mashi yaci ya koshi sannan suka dan taba hira, bashine ya tashi ba daga wajen nanna sai wajen 11 ta gifta ma.
Sallama yayi mata sannan ya futo, yana futowa idanunshi ya suka kan part din sabeeha, kamar ana fusganshi haka yaji, ya soma takawa zuwa part din nata, yana isowa ya sanya hannunahi ga kofar yajita a bude wannan ya bashi damar shugowa kai tsaye, da dan miny sitting room dinta yaci karo dayayi kyan gaske ko ina fess fess sai kamshin dadi ne ke kaduwa, karasawa yayi ga bedroom din ya saka hannuahi ga handle din ya soma budewa ahankali, yana shiga yaga haske ya gauraye dakin gaba daya, take idanunshi ya suaka ga sabewha dake kwance tayi wani irin kwanciya sa baisan a wani category zaisa kwanciyar ba but she looks so sexy cikin dan mini towel din jikinta pink, karasowa yayi har zuwa ga inda take kwance ya kare mata kallo shes fast asleep deeply sosai don har sautin nunfashinta yanaji sosai,
Bin jikinta ya somayi da wani irin mayen kallo yanda take kyalli skin dinta na glowing, gata fara tass babu wani tabo ko spot, fuskanta kadai ma abun kalloce balle ga jikinta.
Wani irin juyawa tayi da yasa towel din ya nemi rabuwa da jikinta yayi saurin kauda idanunshi ya juya don take yanayinshi ya soma sauyawa, sake juyowa yayi idanunshi ya sauka ga cleavages dinta daya bayyan sosai mula mulan kirjinta ya futo kiris ya rage nipple dinta bai futo ba, ga tudunsu nan ya futo farare sharr, wannan ganin daya masu saida gabanshi ya harba, tashin farko yaji d* dinshi arouses ya zama so hard, yayi saurin dafe wajen yana gyara tsayuwarshi daurewa kawai yayi ya danne abunda ke taso mashi da zummar ya gyara mata towel din ko kuma ya tasheta, bai kaiga sanya hannunshi ga towel dinba ta sake wani irin murginawa take din ya waye gaba daya, idanunahi ya sauka kan abun tunii yaji wani irin zugi ya taho mashi tundaga kan yatsunsa na kafa har zuwa taakiyar kanshi, ya kafesu da idanu while they pivk him suna tsole mashi idanu, shiko ya zuba masu idanun shima ya kasa koda kiftawa ne, yana bala’in son kirji wato boobies, kuma nata, cause da nata ya taba arba kaf rayuwarshi physically kuma naked, kuma a lokacin da baya cikin hayyacinshi ma fa kenan yaji yana sonsu kuma yana sha’awar taba su balle kuma yanxu?.
A tsayuwar nan da yayi abubuwa da dama na yawo aranshi na farko dai maganar aurensu sai kuam yanda yakeji game da ita, daman yayi alkawarin duk sanda ta nemi da asalin iyayenta zai rabu da ita tund aba sonta yake ba, amma kuma fa ta wani bangaren zuciyar nashi yanajin bazai iya rabuwa da ita ba he cant,cause he’s obsessed with her, dazu ganinta da yayi hamad shi kadai yasan yanda yaji aranshi, kuma yaqi accepting cewa sonta yake so ba karami ba.
Ahankali ya fara kashe light din bedroom din ya rage sai hasken bedside lamp ya zagayo other side of the bed ya zauna sannan ya soma cire bedroom sleepers dake kafanshi sannan ya hau kan gado ahankali tare da jawo duvet dinta,bai kaiga luluba masu ba ta gangaro har zuwa inda yake, yanajin hannunta akan cikinsa tun bai kwanta ba yaji wani abu na yawo a kwakqalwarsa, kamar an balbala mashi wutar sha’awa, ya kafe innocent fuskarta da idanu, ya dade sosai a haka garin juye juyenta ta fara jaye jaye jin sanyi harta janyo duvet din ta lulubama kanta,wannan ya bashi damar shima kwanciya sannan ya jawo duvet din da kyau sosai ya luluba masu.
Saboda yanayin height dinsu yasa kanshi na daidai tsakiyan kanta wanda hakan ya bashi access to ganin gashinta dake baje kan gado, ahankali ya soma kai hancinsa ga gashin yana shakar kamshin dake futa daga kanta mai dadin gaske, at the same time yana unbuttoning rigarshi, wanda hakan saida ya sashi rufe idanunshi mixed feelings na running through his mind, ahanakli ya sake matsowa jikinta ya kasance kirjinshi na hade da bayanta, har zuwa lokacin kuwa towel dinan na ga wajen kugunta bai sauka ba saidai kuma kirjinta kan a bayyane suke saima dan takuresu datayi da hannunta wanda hakan yasa bai samu access to them ba, ahankali yayi placing hannayenshi ga wajen hannunta data kare kirjinta dashi, wannan dan pressure din daya saka mata yaaa ta dan yatsine fuska batama san sanda ta soma fidsa nunfashi ba “uhmmm uhmm”
Ahnkali ya daidaici bakinsa wajen kunenta ya hura mata iska ahankali dayasa ta saki jikinta harda sauke ajiyar zuciya.
Ahankali ya soma magana kamar haka “heyyysss” ya karashe hade da sakin mata nunfashin mai zafi.
Surprisingly yaji tace
“Uhmmm” Kamar idanunta biyu, nanko shes fast asleep.
“I missed you hun..” ya karashe in a sexy tone da baima san yanayi, kai baima san me yake ba gaba daya don kanshi ya gama kuncewa tunda ya ganta a haka.
“Uhmmmmmm” ta sake moaning ahankali tana gyara kwanciyarta don jinta tayi a takure gaba daya ayko hakan ya bashi damar sanya hannunshi wajen kirjinta, sai da ya runtse idanunshi tsabar yanayin dayaji shi a ciki ya sake sauke ajiyar zuciya mai zafi, ahankali ya soma shafa wajen dukda bai samu full access ba, yanajin wajen so soft and fluffy, shafawan da yake shi kadai yasan irin dadin da yakeji.
Matsowa ya sakeyi jikinta sosai fatar kirjinsa da bayanta na gogan na juna ya soma mata whispering wasu nasty words to her ears “can i move my hand a little bit in???”
Kamar fa tana jinshi tayi responding da “uhmm” ta wani jaa shi sosai
itafa mafarkinta take kuma dake tana da magagin barci wannan yasa take jin abun sama sama ammafa a ganinta duk mafarki ne.
Ahankali ya soma yawo da hannayenshi deeply tsakanin boobies ya sake shfo su tayi wani irin nishi tayi gasping breath dinta alamun abun dadi yake mata, “uhmmmmm…” ta sake fada ahankali, fuskanshi na wajen wuyanta ya cigaba da shafa mata wajen “tell me to stop if you dont want me to…….I’ll stop” ya fada arously.
Aiko ta sake gyara kwanciya shiko ya cigaba da abunda yake hannunshi na yawo a jikinta tundaga kirjinta har zuwa flat tummy dinta, ya shafi wajen cibinta,yana sauke ajiyar zuciya da zafi da zafi heart dinshi na beating sosai.
Tunda hannunshi ya fara kaiwa kasa kasan nan gangar jikinta ya fara amsawa, ta fara sensing abun kamar a zahiri ke faruwa ba a mafarki ba,
“Your heart ia beating fast….it feels so good huh…”
Ay take kawai ta bude idanunta tarrrrrrr, ta wani juyo da sauri tana arba da fuskarsa ta kwala kara yayi saurin janye hannunshi dake wajen cikinta zuwa ga bakinta ya toshe mata su “shiiiiii”
zaro ido tayi jin gaba daya kirjinta a waje ya raba hanya da towel, take hawaye ya soma zubi mata jikinta ya soma rawa, shiko me zaiyi banda kallonta, juyowan nan datayi ay access ya bashi sosai yanda zai ganta da kyau, ya wani hadiye miyau, cikin saurin ta janyo duvet tare da kokarin jawo towel zuwa kirjinta, sannan ta cire hannusa daga bakinta ta soma hawaye.
“What is the meaning if this? What right do you have da zaka shugo min dakina uncle taj without my consent kuma kazo kana taba jikina…meysaaa”
Dan murmushi yayi ganin yanda ranta ya baci taba wani turo baki, “asking of right again?? What right do i have???? Have you forgotten that I’m still your legally husband and i have right over you even tho we shared relations ayanxu haka”
Ay tana jin haka ta miqe zaune, yasa hannu daya ya maidata ta harzuka zata tashi “wai menene haka, idan aka shugo aka ganmu fa? Idan aka yi mana mumunan fahimta fa? Kai fa uncle dina ne yanxu”
“I don’t care…idan kin manta kuma I’m still your husband fatima”
“Stop it please stop…”
ta karashe tana haki ta sake miqewa zaune, ta soma kokarin sauka daga kan gado ya kama habar hannunta, “ka sakeni…”
Bai saurareta ba ya fuzgota ga gadon sannan ya hau kanta ya mata runfa, ya bankare hanyaenta biyu, yana kallonta da jajayen idanunshi tuni cikinta ya duri ruwa, tashin hankalin da ba a saka mashi rana, a take jikinta ya soma bari jin yanda yake nunfashi da sauri da sauri, “kina wasa dani, shin kin ma san hakkin aure?”
“Hakkin aure?? Wani auren? Auren da bashi da wata fa’ida? Shin ka manta dalilin auren? It’s because of me to take care of you lokacin da baka cikin hayyacinka,which i considered my past, do you even know the pain i go through at that time? And by the way da kanka ka sallameni daga rayiwarka, kamar yanda kace kafi karfin maid dinka, you couldn’t even brought your self to accept that ni matarka ce, and nasan baka taba sona ba, yama za a ayi ka taba sona? I wasn’t no one, banida gata, bani da kowa…duk inda tunani yaso yaje ga dalilin dayasa kake min wannan abun na gaza ganewa”
Ta dan dakata gabanta na faduwa hawaye ya soma sauko mata kafin ta cigaba with serious tone, don harga allah bata fatan kowa yasan abunda ke tsakaninta dashi, bashida right din yin yanda yaga dama da ita, taj is just one of her past datake fatan memories din rayuwarsu ya dishashe mata kamar yanda tayi experiencing trauma din rayuwa da hadiza
“I do not wish to continue this…kana cikin past dina da nake fatan banyi experiencing ba, ban taba tunanin cewa zan kasance inada muamalar yan uwantaka ta jini dakai ba,lets face the reality, kai uncle dina ne ayanxu, dan allah mu aje sanayyar mu a junan mu, lets end it here, i do not wish no one to feel the pain of my past,..i want to be free, i want to have my own life, the life that was stolen from me.. saboda haka inason ka mance fatiman dakayi rayuwa da ita abaya wadda ta kula dakai a lokacin da baka cikin hayyacinka wanda, wadda aka aura maka bada hayyacin ka ba please…”
Kallonta kawai yake amma ya rasa dalilin dayasa zuciyarsa ke tafasa, ya rasa me ke masa dadi, ya kure ta da idanu yanda take kallonsa da nata da sukayi jaa sosai babu kiftawa.
Ganin irin kallon da yake mata yasa taji a jikinta wasa zai yi mata da hankalinta yanda ya dunga threatening dinta da wannan auren, a lokacin daman tana tsoron hadiza ne ta sani yanxu kuwa duk wani abu da zai tuna mata da rayuwar datayi a baya baso take ba, and its going to be so complicated tunda batasan takamaimain wani matsayi take dashi aranshi ba, bayan wannan ma bataji shes ready to open her heart, wallahi ta goge babin rayuwar da sukayi a baya, kuma bata fatan tunawa, kamar yanda tace he’s her past that she doesn’t wish to be attach to.
“Let go of me please…taj..”
“Why???? Why do you choose to include me to your darkest past dat you do not wish to remember?? Do you hate me that much?”
“Menene ribar wannan auren???? Menene? Baka sona bana sonka, bashida wani amfani, tunda dalilinsa ya wuce, free me saboda na samu salama, saboda na bama wanda zai so ni dama for who i was not for who i am now…”
Ya sake runtse idanunshi bai budeba yaji maganganunta na karshe dayasa yanayinsa ya kara tsananta sosai.
Ya bude jajayen idanunshi ya kalleta, magana ma kasa yinta yayi don wani irin zafi da bacin rai ne kunshe cikin bakinsa which he feels magana bazaisa ya fidda bacin ran ba, ya rasa dalilin dayasa ransa ke baci sosai ba da zarar ta kawo maganar su rabu, abunda yayi alkawarin zaiyi da zarar ya nemo iyayenta ya kasa.
Sakin hannunta dataga yayi yasa ta sauke ajiyar zuciya a tunaninta tashi zaiyi sai kawai taga yana kokarin cire rigan jikinshi har yayi nasarar cirewa tuni gabanta ya soma faduwa bakinta ya fara rawa a daidai lokacin da ya afka mata kawai, ya tattaro hannnayen nata yanda ya masu dazu ya shammaceta ya hadesu har zuwa lokacin yanayinsa ba daidai ba, gaba daya taji wani irin tsoronsa da bata taba ji ba ya durar mata, ta zama kamar wawuya, yakai fuskanshi ga wuyanta unexpectedly taji danshin harshensa a wajen baiyi wata wata ba ya soma lashe wuyanta da sauri da sauri a zafafe, yana sauka kasa zuwa kirjinta kamar ana fusgarshi,kirjinta na bugu kamar zuciyarta zata futo ta soma “innalillahi wa inna ilaihi rajin,” jikinta ya fara rawa sosai hawayenta ya tsananta kwaranyowa yanxu idan wani abu ya shiga taakaninta dashi kuma ba a san da aure tsakaninsu ba ay ta shiga uku innalillahi wa inna ialaihi rajiun..
Take ta fara harbe harbe tana neman tsira “uncle taj dan allah ka bari, this is not right… bai dace ba,”
yana nishi kamar zaki ya kalleta da jajayen idnaunshi yace “you’re late…and nothing can stop me this time around”
Yana fadin haka ya soma yin kasa kasa yana jaye towel din jikinta da bakinsa at the same time yana tafiya da lebensa gaba daya sassan jikinta har yayi nasarar sauke towel din zuwa belly button dinta ya dago ya sake arba dasu….
Ta fara kokarin jujuya kanta, yau shine akanta kuka idanunshi akan kirjinta nakedly yana kallonsu physically innalilillahi wa inna ilaihi rajiu,
Ganin dai komai zai iya faruwa yasa ta fara kokarin kokawa dashi zata kwace hannunta amma ina yayi mata wani mumunan riko sosai,
Ay baiga abunda zai dakatar dashi ba yau dinan, kawai ya janye hannunshi daya daya danneta dashi zuwaga boobies dinta, yayi pucking hard nipples dinta da tabasu kawai yayi they became very hard like a rock, touching munching and squeezing them to his satisfaction, take ta wani bankare, jikinta ya soma rawa sosai tana hawaye tana tureshi, daya jaa nipples din saita banqare saboda wani irin zugi da takeji, duk tabi ta burkice babu abunda take sai kuka tana rokonshi allah da annabi ya bari amma abanza, shesheka take sosai ba kadan ba tana kiransa “uncle taj dan allah kayi hkuri ba dan halina ba, karka rabani da mutunci na a daidai wannan gabar da babu wanda yasan da aure tsakaninmu, karkayi min haka, dont force your self on me please… bazan iya ba dan allah ka rabu dani please…”
Ay fa tanayi shi bayama jin kalaman nata kwata kwata, har zuwa lokacin hannayenta yana rike dasu da hannunshi daya, dayan kuma yana kan booby dinta ya soma yin kasa wajen mararta yana aika mata wasu kisses masu zafi da tayar da hankali, tana jinshi a kasan nan ya dora hannunshi daya kan towel din wajen lower abdomen dinta ta sandare, ta dakata da harbe harben da take “karka min haka.. ka tuna yanda na maka halarci karka sakamin da butulci, uncle taj idan kayi bazan taba yafe maka ba, i will hate you for the rest of my life”
Chak ya tsaya kamar wanda aka tutulawa kalamanta na karshe a kunnensa maganganunta ya soma yawo akanshi, sai kawai ta saki jikinta ta runtse idanu don harta saddakar kawai yayi duk abunda yakeso, take yaji wani abu na yawo aranshi, “what I’m i trying to do?forcing my self on a young girl?will i be happy idan akayima wani bare balle kuma ni nayi ma yar uwata?and my wife?????what was I thinking???? Why? Why? What pushes me to this limit?”
Ya tambayi kansa wata zuciyar ta bashi amsa “cause you love her, you want her, and bazaka taba iya rabuwa da ita ba”
A daidai wannan lokacin yayi admitting tabbas son sabeeha yake, so mahaukacin so, sonda baisan iyakarshi ba, sonda yake denying tun lokacin daya dawo hayyacinshi kuma ya gane matarsa ce unconditional love without measures. Son da ya sashi loosing kanshi to extend da zaiyi forcing kanshi akanta, duk dan saboda bayason maganar rabuwa da ita kuma ya kasa admit his hundred percent into her deeppy without measures
Ya soma subhanallah subhanallah aranshi, zuciyanshi tayi nauyi sosai.
Tuni ya tashi daga jikinta cikin sauri ya matsa, jiri ya Debesa kamar zai fadi,ya fara laluben takalmsa sannan ya nemi futa ko seconda bai kara ba, sabeeh naji ya tashi daga jikinta amma taqi yarda ta bude idanunta, hawaye na yawo akan fuskanta har zuwa lokacin gabanta baibar faduwa ba, harya fuce daga dakin tana kwance jikin ta duk a mace, abubuwa dayawa na yawo aranta, this has to come to an end.
Gaba daya ya fuce mata arai, musamman yanxu dayayi attempting forcing kanshi gareta.
Abunda ta kasa ganewa shine, na farko dai tasan ba sonta yake ba,haka zalika itama,na biyu kuma a ganinta yana mata abubuwan nan ne saboda bata da gata yanxu ko tana shi, kuma she will put an end to this, wannan alakar tasu.
Haka dai aka kwana a zaune, ita tana kuka shi yanachan yana regretting abunda ya kusa yi.
Bashine ya samu rintsawa ba sai wajen bayan sallar subh, daga nan kuma bai farka ba sai wajen karfe tara da rabi inda vibration din wayarsa ya sashi farkawa, yana ganin mai kiran sa yasa ya dauka tare da yin sallama suka gaisa da nanna, ta tambayeshi dalilin rashin halartarsa yin breakfast don kullum yana zuwa kan lokaci ayi kari dashi wani sa’in kuma idan bazai samu zuwa ba zai sanar da ita koda kuwa ya futa ne da sassafiya, nan ya shiada mata ya dan kwana ne da zazzabi, ta mashi sannu sannan ta shaida masa haka fatima ma ta tashi dashi yau, saida aka kira female doctor ta dubata.
Jin haka yasa hankalinsa ya dan tashi, ya tambayi ya jikin nata nannan ta shaida mashi da sauqi shima ya shirya yaje asibiti a dubashi.
Da haka dai sukayi sallama ya kashe wayar ya tashi zaune yana mai dafe kanshi dake mashi wani irin ciwo sosai.
Chan bangaren sabeeha, dakin nan nata daga wannan ya shugo sai wannan ya futa, duk sun damu da ita tunda sukaji batajin dadi, anne tasa family doctor su ya turo female doctor ya duba ta aka mata allurai zazzabin ya sauka.
Bahijja na zaune tare da ita, baiwar Allah duk tabi ta damu, duk wani motsinta zata tambayeta ko akwai abunda take buqata, tunda ta shigo part din bata motsa ba har wajen la’asar tana tare da sabeehar.
Maya ko ana chan abun duniya ya isheta tunda taji cewa sabewha bata da lafiya, daman ta shugo part din anan ne laila ke fada mata, ganin yanda kowa ya damu yasa ta kara jin tsanar sabeehar a zuviyarta kai harma mutanen gidan suda saboda ita datake rashin lafiya haka basu nuna irin damuwar nan ba,gaba daya saita manta da alkairin da mummy ta mata da yanda take da ita, tama manta irin son da take mata a baya taja comparing da yanda sukema sabeeha.
Jiki a mace ta futo daga part din ganin kamarma babu wanda ya damu da ita nanko ba haka bane, ta koyo isolating kanta which kowa ya bata space.
Tana futowa tana kumbure kumbure taci karo da hamad, wanda ya dawo gidan hannunshi rike da pack din cold stone da other jungs, tundaga nesa ya hangita tana hade fuska, ganin ta ganshi tayi mashi wani irin izgilin kallo ta kauda ido yasa shima ya kauda nashi don inda sabo ya saba,tun sanin da yayi mata daman yasan ta iya wannan, har zqi wuce ta gabanta ya dan dakata, baiyi niyar mata magana ba karta kawo mashi raini amma kuma ya danne yace “are you okay?” Ya fada cikin sanyi.
Kamar jira take a harziqe ta dubeshi, “do i look like I’m not?”
Ta kafeshi da idanunta da suka soma jaa, full of hatred, ganin haka yasa ya kauda nashi zai wuce abunshi ta dakatar dashi.
“Wajen wannan munafukar kaima zakaje ko?”
Chak ya dakata tare da waigowa ya kalleta da mamakin who shes referring to as munafuka.
“Dama chan nasan ba kowa ke sona ba a gidan nan,babu wanda ya taba damuwa da rashin lafiya na, amma da yake munafukar nan ce….” Ta cije lebe ta kasa karasawa, magana take cikin bacin rai da futsara idanunta ya rufe, shiko sai yanxu ya dauko inda ta dosa, ya zama vwry speechless, baiga dalilin da zaisa ta fara wannan magnagnun ba, amma ya mata uzuri tunda it will be very hard for her to move on.
Matsowa yayi har inda take ya fuskanceta sannan yace “babu wanda ya tsaneki a baya haka zalika babu wanda zai tsaneki a yanxu, sannan babu abunda ya sauya, be mindful maya and this should be the last time zakiyi pointing dinta as munafuka,”
Yana kaiwa nan ya wuce zuwa main house ya barta tsaye, tana jin wani abu a maqoshinta, tunda gaskiyar ko ita wacece ya bayyana babu wanda ya kasance stands by her kamarshi, kullum saiyazo part din ya dubata, sannan ya bata baki akan karta saka damuwa aranta, koda kuwa zaizo sau goma bazata ce mashi tak ba saidai taita hawaye, da aka kwantar da ita asibiti ma lokacin data suma data gane hadiza ce uwarta shike zuwa koda yaushe harta farfado, yanxu kuwa data ganshi rike da abubuwa a hannunahi zai shiga part din tasan shima wajen sabeehar zaije, gashi yanda ya maida mata magana akan kawai ta cema sabeeha munafuka ya nuna alamun ta fita mahimmanci yanxu, kowa ta sabeeha yake saboda itace yarsu ta asali,
Arantaa tanajin yanda ta tsani gaba dayansu kowa ma, aikin sharrin shaidan kenan, babu abunda bata saqawa a ranta na rashin alkairi wanda shike tunzurata.
Jan kafafunta ta soma yi zuwaga part din mutuniyarta wato anty laila, dake su suna daga chan kasa kasa apartment dinsu, tunda daman tasan anty laila ce tafi kowa sonta amma tayi mamakin da tunda abun nan ya faru bata nemata ba, yawanci idan bata leka gidanta ba kwana biyu ita ke kiranta a waya, don duk wani hirar nan cikin main house maya ke kai mata.
Tana knocking mai aikin gidan ta bude kofar, sannan ta dubeta sama da kasa, abunka da maganar cikin gidan kowa yasan da zanjen cewa ita ba yar gidan bace yar mai aiki ce hadiza, daman yawanci a junansu suma yan aikin suna yan gulmammakin nan, basa kaunarta kwata kwata saboda bata da mutunci ko kadan, ga wulaqanci ga tozarta na kasa da ita, sau nawa basira zata kawo masu labarin yanda takema sabeehar data kasance ashe itace asalin yar masu gida.
“Kallonna na uban ke kikeyi? Munafuka” maya ta fada rai a bace
Kauda idanu yar aikin tayi sannan ta tabe baki tace “bari a fada ma hajiya tukunna saiko shugo”
Ran maya idan yayi dubu ya gama baci, yau itace za ace sai an shiga an tambaya kafin ta shugo, lallai saita koyama yar iskar yarinyar nan hankalo.
Mardiya na kokarin rufo kofa maya ta bangajeta zata shiga daga ciki mardiya ta tsare gabanta tace “cewa nayi ki tsaya na tambayo hajiya tukunna kafin ki shugo”
Maya batayi wata wata ba ta daga hannu ta kwasheta da mari, mardiya ta dago rai a bace tace “kutmar ubanchan, ni kika mara????”
“An marekin, shegiya yar matsiyata, ke kina yar aiki har kin isa kice na jira a kofa ki shiga ki tambayo izinin shugowata, kamar baki san koni wacece ba??”
Mardiya ta daga hannu kenan zata rama anty laila dake zaune parlor tace
“Mardiya waye ne?”
“Wannan mayar ce”
Maya ji tayi kamar ta sake watsa mata mari, yar aikin nan ce ke mata haka?
Wani irin kallo mardiya ta mata kafin ta yi kwafa ta barta tsaye, ta kara gaba abunta.
Duk sanda maya zata shigo bata taba mata haka ba sai yanxu hasalima yana shugowa suke rufe kofar ko amsa gaisuwar su bata yi, yau ko mutunci gaisuwar ma bata samu ba kowa a wuya yake da ita.
Rai a bace ta tako zuwa parlorn tana huci takaici babu ko sallama ta karaso anty laila na zaune kan kujera ta dora kafarta datasha lalle kan kujerar.
Kamar dai yanda ta saba idan ta shigo ta tadda anty laila kan kujera zama take gefenta haka wannan karan ma ba tare da wani tunani ba ta nemi zama anty laila ta dakatar da ita.
“Ke baki iya sallama ba? Sannan kuma saboda rashin kunya kin shugo min parlor kai tsaye zaki zauna kan kujera? Waya baki izinin yin haka?”
Mamaki baisa maya ta karasa zama ba tunda ta dan duka zata zauna din, nuni anty laila ta mata da carpet tace “zauna nan bana son rawar kai,ki tsaya a matsayinki, ki fadi abunda ya kawoki”
Maya was in total shock, shock din face impression dinta ya gaza boyuwa.
“Kin tsaya kin kafeni da idanu?”
Cikin tsiwa maya tace “nafi karfin na zauna akan carpet wallahi”
“Toh sannu yar masu gida, futsararriya”
Mamakin da maya ke ciki bazai misaltu ba, kallon anty lailan kawai take da mamaki,
“Anty laila nice fa? Maya?” Maya ta fada jiki a mace kamar zatayi kuka dan takaici.
“Wannan wani irin maganan banza ne? Bansan ke din bace? Rashin kunya zakimin?Idan bakisan matsayinki ba yanxu ki sani, karki sake shugo min part babu sallama ko kuma kai tsaye haka sannan kiyi tunanin zama inda kikaga dama,”
Tana kaiwa nan ta dubi hanyar kitchen ta kwalama mardiya kira tana zuwa tace “inta futa maza ki rufen kofa” tana kaiwa nan ta tashi ta wuce sama.
Maya batasan sanda wani siririn hawaye ya soma sauko mata ba don takaici, lallai yau to her face taga wani abu da ake kira sa wulaqanci karara, wato matsayinta baikai ta zauna kan kunera ba saboda yanxu ita ba yar gidan bace, saita tuna yanda anty laila ke mata a baya, har tana fatan dama itace maminta yanda take barinta tayi abunda taga dama, yanxu kuwa saboda ba itace asalin yar masu gidan ba sabeeha ce shi kenan yanxu ta fara ganin wulaqanci, “sabeehaa sabeehaa sabeehaaa kai ta tsani sabeeha tsana mafi tsanani.
Mardiya ta kalleta irin kallon wulaqancin nan tace “malama zan rufe kofa,”
Wani irin kallo maya ta mata wanda yasa mardiyya cewa “karki sake min kallon banza wallahi, bawai kinfi karfina bane ko kin fini daraja a gidan nan, duk tushe daya ne mteww” tana kaiwa nan tayi slamming kofar akan fuskar mayar da shock bai barta ba, yau yar aiki ta zageta, sannan ta nuna mata cewa duk daya suke tunda itama yar aiki ce, duk wannan abun baisa tayi nadama ba ko kuka tayi learning lesson dinta na wulaqanta sabeeha datayi, babu cin fuska da gori da batayi mata ba, yan aikin gidan kuwa babu wanda bata zaga ba ta uwa ta uba, ashe ashe itama dai ba asalin kirki ne da ita ba, dole ta nema ma kanta mafita dole ne wannan.
MATAR TAJ (destined with you)
Written by
Queenmarh
Book2
PAID
Su sabeeha na zaune suna packaging abubuwan makaranta na yara wanda za akai gidan marayun sunata hira abunsu sallamar maya da shigowarta yasa duk suka dago suka bita da ido, tana sanye da plain abaya baka, wadda ta saje da skin dinta saboda rashin kulawa da bata bashi cikin kwanakin, kai tun lokacin da gaskiar ala’amarin nan ya bayyana ta ta rasa natsuwarta gaba daya, fuskarta duk ta rame ta fada sosai kamar wadda tayi jinyar shekara guda, kusan gaba dayansu sai yau suke ganinta, kullum tana daki bata futowa, nanna ce ma dai idan ta shiga part din bahijjar take ganinta, fadila ko bazata taba tako kafarta don zuwa ganin yar hadiza ba, danne abunda ke ranta kawai take game da mayar.
Yaqe ta dan soma yi tana susune kai kamar wata ta allah ta kasa hada idanu da kowa, “ya kika tsaya shugo baby” bahijja tayi magana tana dan murmusawa, fadila ko tana dagowa ta mata kallo daya ta kauda kanta.
kamar ana jan kafarta haka ta soma takowa ahanakli ta karaso inda suke ta zauna a kujera dake gefensu ta dan rakube kanta a kasa kamar wata ta allah cikin natsuwa tace “good morning nannan, good morning anne”
Duk suka amsa a tare, fuskansu a sake, juyawa tayi ga anty fadila ta gaisheta, toh dai ciki ciki ta amsa ta ta maida hankalinta ga abunda take, bahijja tayi mirmushi ganin mayar ta futo itama,kuma ta fara sakewa yanxu, it was very hard for her to accept the fact, da yanda abubuwa ya sauya cikin kankanin lokaci, tana tausaya mata sosai har cikin zuciyarta kuma bata blaming dinta da komai, tana kaunar maya har cikin zuciyarta tsakani da allah dukda bata haifeta ba amma ta taso da soyayyar ta matsayin yarta ta cikinta.
Duk sai kowa yaga tayi sanyi ta natsu sosai, kuma badan komai bane saidan wannan gaskiar alamarin,duk sai kowa ya fara tausayinta.
Kallon inda laila ke zaune tare da sabeeha tayi kafin ta kauda idanunta, laila data lura da hakan tayi saurin miqewa ta karasa inda take sannan tace “happy birthday maya”
Duk kowa ya dago, basu ce dai komai ba, abun ko yayi ma maya zafi soaai, sai kawia tayi yaqe tace “thank you”
Fadila ta kalli laila ta galla mata hararar dayasa ta maida hankalinta ga abunda take, anne tayi gyaran murya suka cigaba da hirar da suke da nanna.
Ganin yanda kowa yayi reacting da laila tayi wishing dinta yasa taji wani irin abu ya yokare mata a zuviyarta, ta soma jin wani abu kamar Kwalla amma tayi saurin hadiyewa tayi shuru.
Zaman nan datayi tana dagowa tana kallonsu sabeeha ta gefen idanu abubuwa da yawa na yawo a mind dinta chan kuma kawai ta miqe ta nufi inda suke zaune, aiko duk suka bita da ido suna jiran ganin abunda za tayi, ta kafe sabeeha da idanu chan kuma saita zauna kawai tana fuskantar sabeehar kafin tace “happy birthday to you too sabeeha,zan iya tayaku??”
Bahijja me zatayi banda murmushi, haka kawai taji wani irin dadi aranta, haka zalika su anne ma da nannan ay basu san maya nada hankali ba sai yanxu, wato ko wani irin situation na rayiwa yakan iya saka mutun shiga taitayinsa😂
Ta rungumi kaddara ta sauke kanta cikin ruwan sanyi kamar babu komai aranta.
Sabeeha ko baiwar Allah dama chan bawai ta kullaceta bane ko kuma tana jin haushinta saboda madadinta data zamo wannan yasa ta mata murmushi sannan ta miqa mata paper bags din da suke saka pencil da littafai da takalma a ciki tace “thank you and happy birthday to you too”
Murmushi maya ta mata kafin ta karba abun ta zauna, aka cigaba da hira, suna janta da hira tana amsa su sama sama,.
Kay abun burgewa wallahi idan ka gansu, saida suka gama harhada komai sannan aka futa da kayyyayin kowa ya shirya aka futa zuwa orphanage.
Wannan abu yayima sabeeha dadi soaai, sanadiyar ta an farantawa marasa karfi da masu cikin mawuyacin hali abun ya mata dadi sosai ba kadan ba.
Daga nan fa basu sake zama ba aka wuce restaurant akayi kayataccen dinner, sai faman haba haba ake da sabeeha, sai abunda takeso akeyi, minti kadan ka ganta da bahijja, tana tambayarta if she’s satisfied with everything, ko kuma idan tana buqatar wani abu, wannan abun duk akan idanun maya, kafin bahijja ta tambayi sabeeha saita tambayi maya amma duk da haka maya ji take kuka gani take gaba daya ba ayi mata komai, kuma sonda ake mata an rage shi infact bata qaunar ganin tayi sharing komai da kowa musamman sabeeha data kasance bata kaunarta ayanxu.
Basu ne suka koma gida ba sai wajen 8 suna dawowa kowa ya tafi part dinshi, a lokacin kuma taj bai dawo ba daga futar dayayi, don tundaga lokacin hoton nan ana gamawa ya fucewarsa, gaba daya yau mood dinshi babu dadi.
Sabeeha na shugowa daki ta soma rage kayan jikinta sannan ta wuce bathroom, don tayi wanka.
Tana shiga ta tsaya gaban mirror tana karema kanta kallon, ita kanta tasan ta chanza sosai,ahankali ta sauqe ajiyar zuciya tace alhamdulillah…
Kallon bathroom din nata ta sake yi yanda kullum inta shiga saitayi irin wannan tunanin, “bata taba tunanin zata mallaki irin wannan jin dadin rayuwar ba kwata kwata, sai ayanxu ne take kravtabbatar da ni’imar da allah ya mata, cikin lokaci kankani, on a blink of an eye allah ya sauya rayuwarta gaba daya, kai shes the most happiest on earth alhamdulullah…
Wanka ta feso mai tsada, da mayukan wanka hadaddu luxurious irinsu la prairie, tana gamawa ta nade gashinta da shower ya jiqa, har zata futo ta sake komawa ta wanke gashin luwai luwai sannan ta futo tana tsanewa da towel.
Tana futowa daure da alwala daidai lokacin akayi kncking dakin, bama a jira ta bada izinin shugowa ba aka shugo, haka kawai tana ganin maya gabanta ya fadi amma ta dake kawai ta sauke mata murmushi, “zan iya shugowa???”
“Ai kinma shugo” sabeeha ta bata amsa kai taaye tana murmushi.
“Hmm” maya ta fada tana cije lebe sannan ta tako har cikin dakin tanabin ko’ina da kallo, daga kan setting din dakin zuwaga abubuwan da aka qawata dakin dashi, wallahi ko quarter shi baikai ya dakinta ba, take wani irin jealousy ya turniqeta, lallai tabbas yau ta kara shaida cewa ita ba yarsu bace, kuma soyayyar da suke ma sabeeha yanxu bata isa ta nuna isa ba
“hmmmm…dan talaka bai iya samun waje ba..”
Sarai sabeeha ta jita amma ta nuna kamar bata jita ba tace “sorry…”
“Fada min how do you feel???”
Wani irin kallo sabeeha ta mata mai tattare da tambayoyi irin “Ban gane me kike nufi ba????” har zuwa lokacin yanayinta bai sauya ba amma fa ranta ya soma baci, cause mamaki take yanda gaba daya mayar ta sauya ba kamar yanda ta dunga mata ba dazu.
Daidai gabanta maya ta tsaya tana kallon cikin idanunta da sukayi jaa sosai, “are you happy??! kina cikin farun ciki ko? While ina cikin bakin ciki, while I’m in pain,“
“What are you talking about maya?…”
“I hate you, na tsaneki, i wish you never exist, sanadiyarki na rasa komai on a blink of an eye, kin rabani da iyayena, kin rabani da komai, rana mafi baqin muni a cikin rayuwata shine ranar da kika bayyana a cikin gidan nan keda…”
Sabeeha bata bari ta karasa ba ta dakatar da ita… “mahaifiyarki????? You mean you wish bamuzo gidan nan ba har gaskiyar madadi na da kika kasance ya bayyana???You enjoyed the life i never had?? While i was living a world that babu abunda na tsinta cikinta sai ukubar rayuwa?, aka sheganta ni aka kirani mara uba duk a madadi ki? In place of you? If thats your wish then na fiki fatan hakan ta kasance da gaggawa”
Tuni hawaye ya soma saukowa maya jiniyoyin kanta suka futo rudu rudu hannunata har rawa yake, wani irin yanayi ne ya bayyana akan fuskarta wanda zan alakantashi da tsantsanar tsana mafi tsanani da qiyayya a cikin idanunta, ji take kamar ta raba sabeeha da duniyar gaba daya yanda take jin kiyayyarta, ta daga hannu da niyar ta sauke akan fuskar sabeeha, sabeeha ko gizau batayi ba saima zaro mata ido datayi yanayinta itama ya sauya sosai, sai yanxu ta kara tabbatar da maya baqar makira ce, wato daxu yanda tayi agaban kowa zakace babu komai aranta, yanxu haka ma allah kadai ne yasan dalilin dayasa ta bayyana ainahin abunda ke cikin zuciyarta a gabanta, idan kowa baisan maya ba ita zata shaide ta saboda abubuwan datayi mata tunda tazo gidan nan, saidai kuma ta manta cewa yanxu komai ya chanza.
“karki kuskura ……karkiyi gangancin nan, sannan inaso ki bude kunenki da kyau ki jini,”
Ta dan sauke muryanta ahankali.
“ban rabaki da kowa ba hasalima ni ce aka rabani da iyayena, kika zamo replacement of me, Ni…ce asalin biological daughtern mummy da daddy so stick that to your brain,..”
Ta karashe tana mata nuni da kanta, tunawa da wasu abubuwan na sata jin hawaye amma ta dake sannan ta cigaba “na taso bansan wani abu waishi soyayyar iyaye ba, na taso babu gata, idan har magana za ayi nice ya kamata na tsaneki saboda sanadiyarki na taso ba tare da iyayena na asali ba, na juri wulaqantacciyar rayuwa, rayuwarsa ko asalin shekaru na ban sani ba kuma tunda gaskiyar hakan ta bayyana ban taba tunanin tsanarki ba ko kuma jin zafin kasancewar ki cikin rayuwarda ni ce ya kamata nayi ta,”
Maya ji tayi kamar sabeehar ta dauki wuka ta daba mata a kirjinta, the reality hit her so well, dayasa ta runtse idanunta ta bude, yau sabeeha har cikin idanunta ta kalleta sannan tayi spiiting gaskiyar identity dinta to her face, she couldn’t believe it, ta kai wajen minti biyu a haka kafin ta bude idanunta tana kallon sabeehar sannan ta nunata da yatsa.
“you take everything away from me kuma wallahi wallahi saikin dandana pain din da kikasani nayi going through, kin tarwatsa min rayuwata, its all because if you komai ya sauya ma rayuwata, dukda kin kasance kece yarsu ta asali, ina fatan da kin mutu tun kafin a kai ga wannan baqar ranar da sanadiyarki komai ya sauya a rayuwata…i wish you were deadddd…and i promise you wallahi wallahi saina rabaki da komai, saina rabaki da wannan farin cikin, mark my wordss..kuma zan iyayin komai don ganin hakan ta faru”….tana kaiwa nan ta juya a fusace ta futa.
Tunda ta soma maganarta ta karashe jikin sabeeha yayi sanyi, take wata fargaba ta durar mata haka kawai, tabi mayar da kallo harta fuce daga dakin
saurin dafe kirjinta tayi gabanta na faduwa tana maimaita maganganun da sukayi da mayar musamman maganarta ta karshe, tana hango tsantsar tsana akan fuskarta, irin unbearable hatred dinan da zata iya komai.
Kan sabeeha ya gama daurewa, itace ya kamata ta tsani mayar saboda itace taci moriyar rayuwarta da iyayenta na asali, amma kwata kwata tunda gaskiyar nan ta futo bata taba jin taanar mayar ba saima tausayinta dataji.
Ahankali ta soma jin wani irin ciwon kai yana durar mata tayi saurin zama bakin gado ta kasa motsawa, gabanta na faduwa ta soma innalillahi…takai har wajen karfe goma a haka kafin ta miqe ko saka kaya batayi ba ta dauka jilabab dinta dake har kasa ya rufe kafafunta ta tada kabbara, ta dade a sujjada tana addua kafin ta sallame, tana sallama ta tashi zaune ta cire jilbab din sannan ta hau kan gado.
**
Bashine ya shugo gidan ba sai wajen karfe goma da rabi na dare, kwata kwata rabonshi da abunci tun na safe da sukayi breakfast,aikin da ya fita yi baisashi ya nemi abunci ba don bai wani cika ci soaai ba sai da dare yayi yaji cikinsa is empty and he noticed coffee wont do gashi sabeeha yanxu kam babu ita babu shiga part dinshi,duk wani hidimar part dinshi kuma ta tashi daga wajenta.
Wannan yasa ya sanarma da nanna zaizo yayi dinner wannan yasa tasa a shirya mashi anan part dinta.
Yana isowa kuwa da kanta ta zuba mashi yaci ya koshi sannan suka dan taba hira, bashine ya tashi ba daga wajen nanna sai wajen 11 ta gifta ma.
Sallama yayi mata sannan ya futo, yana futowa idanunshi ya suka kan part din sabeeha, kamar ana fusganshi haka yaji, ya soma takawa zuwa part din nata, yana isowa ya sanya hannunahi ga kofar yajita a bude wannan ya bashi damar shugowa kai tsaye, da dan miny sitting room dinta yaci karo dayayi kyan gaske ko ina fess fess sai kamshin dadi ne ke kaduwa, karasawa yayi ga bedroom din ya saka hannuahi ga handle din ya soma budewa ahankali, yana shiga yaga haske ya gauraye dakin gaba daya, take idanunshi ya suaka ga sabewha dake kwance tayi wani irin kwanciya sa baisan a wani category zaisa kwanciyar ba but she looks so sexy cikin dan mini towel din jikinta pink, karasowa yayi har zuwa ga inda take kwance ya kare mata kallo shes fast asleep deeply sosai don har sautin nunfashinta yanaji sosai,
Bin jikinta ya somayi da wani irin mayen kallo yanda take kyalli skin dinta na glowing, gata fara tass babu wani tabo ko spot, fuskanta kadai ma abun kalloce balle ga jikinta.
Wani irin juyawa tayi da yasa towel din ya nemi rabuwa da jikinta yayi saurin kauda idanunshi ya juya don take yanayinshi ya soma sauyawa, sake juyowa yayi idanunshi ya sauka ga cleavages dinta daya bayyan sosai mula mulan kirjinta ya futo kiris ya rage nipple dinta bai futo ba, ga tudunsu nan ya futo farare sharr, wannan ganin daya masu saida gabanshi ya harba, tashin farko yaji d* dinshi arouses ya zama so hard, yayi saurin dafe wajen yana gyara tsayuwarshi daurewa kawai yayi ya danne abunda ke taso mashi da zummar ya gyara mata towel din ko kuma ya tasheta, bai kaiga sanya hannunshi ga towel dinba ta sake wani irin murginawa take din ya waye gaba daya, idanunahi ya sauka kan abun tunii yaji wani irin zugi ya taho mashi tundaga kan yatsunsa na kafa har zuwa taakiyar kanshi, ya kafesu da idanu while they pivk him suna tsole mashi idanu, shiko ya zuba masu idanun shima ya kasa koda kiftawa ne, yana bala’in son kirji wato boobies, kuma nata, cause da nata ya taba arba kaf rayuwarshi physically kuma naked, kuma a lokacin da baya cikin hayyacinshi ma fa kenan yaji yana sonsu kuma yana sha’awar taba su balle kuma yanxu?.
A tsayuwar nan da yayi abubuwa da dama na yawo aranshi na farko dai maganar aurensu sai kuam yanda yakeji game da ita, daman yayi alkawarin duk sanda ta nemi da asalin iyayenta zai rabu da ita tund aba sonta yake ba, amma kuma fa ta wani bangaren zuciyar nashi yanajin bazai iya rabuwa da ita ba he cant,cause he’s obsessed with her, dazu ganinta da yayi hamad shi kadai yasan yanda yaji aranshi, kuma yaqi accepting cewa sonta yake so ba karami ba.
Ahankali ya fara kashe light din bedroom din ya rage sai hasken bedside lamp ya zagayo other side of the bed ya zauna sannan ya soma cire bedroom sleepers dake kafanshi sannan ya hau kan gado ahankali tare da jawo duvet dinta,bai kaiga luluba masu ba ta gangaro har zuwa inda yake, yanajin hannunta akan cikinsa tun bai kwanta ba yaji wani abu na yawo a kwakqalwarsa, kamar an balbala mashi wutar sha’awa, ya kafe innocent fuskarta da idanu, ya dade sosai a haka garin juye juyenta ta fara jaye jaye jin sanyi harta janyo duvet din ta lulubama kanta,wannan ya bashi damar shima kwanciya sannan ya jawo duvet din da kyau sosai ya luluba masu.
Saboda yanayin height dinsu yasa kanshi na daidai tsakiyan kanta wanda hakan ya bashi access to ganin gashinta dake baje kan gado, ahankali ya soma kai hancinsa ga gashin yana shakar kamshin dake futa daga kanta mai dadin gaske, at the same time yana unbuttoning rigarshi, wanda hakan saida ya sashi rufe idanunshi mixed feelings na running through his mind, ahanakli ya sake matsowa jikinta ya kasance kirjinshi na hade da bayanta, har zuwa lokacin kuwa towel dinan na ga wajen kugunta bai sauka ba saidai kuma kirjinta kan a bayyane suke saima dan takuresu datayi da hannunta wanda hakan yasa bai samu access to them ba, ahankali yayi placing hannayenshi ga wajen hannunta data kare kirjinta dashi, wannan dan pressure din daya saka mata yaaa ta dan yatsine fuska batama san sanda ta soma fidsa nunfashi ba “uhmmm uhmm”
Ahnkali ya daidaici bakinsa wajen kunenta ya hura mata iska ahankali dayasa ta saki jikinta harda sauke ajiyar zuciya.
Ahankali ya soma magana kamar haka “heyyysss” ya karashe hade da sakin mata nunfashin mai zafi.
Surprisingly yaji tace
“Uhmmm” Kamar idanunta biyu, nanko shes fast asleep.
“I missed you hun..” ya karashe in a sexy tone da baima san yanayi, kai baima san me yake ba gaba daya don kanshi ya gama kuncewa tunda ya ganta a haka.
“Uhmmmmmm” ta sake moaning ahankali tana gyara kwanciyarta don jinta tayi a takure gaba daya ayko hakan ya bashi damar sanya hannunshi wajen kirjinta, sai da ya runtse idanunshi tsabar yanayin dayaji shi a ciki ya sake sauke ajiyar zuciya mai zafi, ahankali ya soma shafa wajen dukda bai samu full access ba, yanajin wajen so soft and fluffy, shafawan da yake shi kadai yasan irin dadin da yakeji.
Matsowa ya sakeyi jikinta sosai fatar kirjinsa da bayanta na gogan na juna ya soma mata whispering wasu nasty words to her ears “can i move my hand a little bit in???”
Kamar fa tana jinshi tayi responding da “uhmm” ta wani jaa shi sosai
itafa mafarkinta take kuma dake tana da magagin barci wannan yasa take jin abun sama sama ammafa a ganinta duk mafarki ne.
Ahankali ya soma yawo da hannayenshi deeply tsakanin boobies ya sake shfo su tayi wani irin nishi tayi gasping breath dinta alamun abun dadi yake mata, “uhmmmmm…” ta sake fada ahankali, fuskanshi na wajen wuyanta ya cigaba da shafa mata wajen “tell me to stop if you dont want me to…….I’ll stop” ya fada arously.
Aiko ta sake gyara kwanciya shiko ya cigaba da abunda yake hannunshi na yawo a jikinta tundaga kirjinta har zuwa flat tummy dinta, ya shafi wajen cibinta,yana sauke ajiyar zuciya da zafi da zafi heart dinshi na beating sosai.
Tunda hannunshi ya fara kaiwa kasa kasan nan gangar jikinta ya fara amsawa, ta fara sensing abun kamar a zahiri ke faruwa ba a mafarki ba,
“Your heart ia beating fast….it feels so good huh…”
Ay take kawai ta bude idanunta tarrrrrrr, ta wani juyo da sauri tana arba da fuskarsa ta kwala kara yayi saurin janye hannunshi dake wajen cikinta zuwa ga bakinta ya toshe mata su “shiiiiii”
zaro ido tayi jin gaba daya kirjinta a waje ya raba hanya da towel, take hawaye ya soma zubi mata jikinta ya soma rawa, shiko me zaiyi banda kallonta, juyowan nan datayi ay access ya bashi sosai yanda zai ganta da kyau, ya wani hadiye miyau, cikin saurin ta janyo duvet tare da kokarin jawo towel zuwa kirjinta, sannan ta cire hannusa daga bakinta ta soma hawaye.
“What is the meaning if this? What right do you have da zaka shugo min dakina uncle taj without my consent kuma kazo kana taba jikina…meysaaa”
Dan murmushi yayi ganin yanda ranta ya baci taba wani turo baki, “asking of right again?? What right do i have???? Have you forgotten that I’m still your legally husband and i have right over you even tho we shared relations ayanxu haka”
Ay tana jin haka ta miqe zaune, yasa hannu daya ya maidata ta harzuka zata tashi “wai menene haka, idan aka shugo aka ganmu fa? Idan aka yi mana mumunan fahimta fa? Kai fa uncle dina ne yanxu”
“I don’t care…idan kin manta kuma I’m still your husband fatima”
“Stop it please stop…”
ta karashe tana haki ta sake miqewa zaune, ta soma kokarin sauka daga kan gado ya kama habar hannunta, “ka sakeni…”
Bai saurareta ba ya fuzgota ga gadon sannan ya hau kanta ya mata runfa, ya bankare hanyaenta biyu, yana kallonta da jajayen idanunshi tuni cikinta ya duri ruwa, tashin hankalin da ba a saka mashi rana, a take jikinta ya soma bari jin yanda yake nunfashi da sauri da sauri, “kina wasa dani, shin kin ma san hakkin aure?”
“Hakkin aure?? Wani auren? Auren da bashi da wata fa’ida? Shin ka manta dalilin auren? It’s because of me to take care of you lokacin da baka cikin hayyacinka,which i considered my past, do you even know the pain i go through at that time? And by the way da kanka ka sallameni daga rayiwarka, kamar yanda kace kafi karfin maid dinka, you couldn’t even brought your self to accept that ni matarka ce, and nasan baka taba sona ba, yama za a ayi ka taba sona? I wasn’t no one, banida gata, bani da kowa…duk inda tunani yaso yaje ga dalilin dayasa kake min wannan abun na gaza ganewa”
Ta dan dakata gabanta na faduwa hawaye ya soma sauko mata kafin ta cigaba with serious tone, don harga allah bata fatan kowa yasan abunda ke tsakaninta dashi, bashida right din yin yanda yaga dama da ita, taj is just one of her past datake fatan memories din rayuwarsu ya dishashe mata kamar yanda tayi experiencing trauma din rayuwa da hadiza
“I do not wish to continue this…kana cikin past dina da nake fatan banyi experiencing ba, ban taba tunanin cewa zan kasance inada muamalar yan uwantaka ta jini dakai ba,lets face the reality, kai uncle dina ne ayanxu, dan allah mu aje sanayyar mu a junan mu, lets end it here, i do not wish no one to feel the pain of my past,..i want to be free, i want to have my own life, the life that was stolen from me.. saboda haka inason ka mance fatiman dakayi rayuwa da ita abaya wadda ta kula dakai a lokacin da baka cikin hayyacinka wanda, wadda aka aura maka bada hayyacin ka ba please…”
Kallonta kawai yake amma ya rasa dalilin dayasa zuciyarsa ke tafasa, ya rasa me ke masa dadi, ya kure ta da idanu yanda take kallonsa da nata da sukayi jaa sosai babu kiftawa.
Ganin irin kallon da yake mata yasa taji a jikinta wasa zai yi mata da hankalinta yanda ya dunga threatening dinta da wannan auren, a lokacin daman tana tsoron hadiza ne ta sani yanxu kuwa duk wani abu da zai tuna mata da rayuwar datayi a baya baso take ba, and its going to be so complicated tunda batasan takamaimain wani matsayi take dashi aranshi ba, bayan wannan ma bataji shes ready to open her heart, wallahi ta goge babin rayuwar da sukayi a baya, kuma bata fatan tunawa, kamar yanda tace he’s her past that she doesn’t wish to be attach to.
“Let go of me please…taj..”
“Why???? Why do you choose to include me to your darkest past dat you do not wish to remember?? Do you hate me that much?”
“Menene ribar wannan auren???? Menene? Baka sona bana sonka, bashida wani amfani, tunda dalilinsa ya wuce, free me saboda na samu salama, saboda na bama wanda zai so ni dama for who i was not for who i am now…”
Ya sake runtse idanunshi bai budeba yaji maganganunta na karshe dayasa yanayinsa ya kara tsananta sosai.
Ya bude jajayen idanunshi ya kalleta, magana ma kasa yinta yayi don wani irin zafi da bacin rai ne kunshe cikin bakinsa which he feels magana bazaisa ya fidda bacin ran ba, ya rasa dalilin dayasa ransa ke baci sosai ba da zarar ta kawo maganar su rabu, abunda yayi alkawarin zaiyi da zarar ya nemo iyayenta ya kasa.
Sakin hannunta dataga yayi yasa ta sauke ajiyar zuciya a tunaninta tashi zaiyi sai kawai taga yana kokarin cire rigan jikinshi har yayi nasarar cirewa tuni gabanta ya soma faduwa bakinta ya fara rawa a daidai lokacin da ya afka mata kawai, ya tattaro hannnayen nata yanda ya masu dazu ya shammaceta ya hadesu har zuwa lokacin yanayinsa ba daidai ba, gaba daya taji wani irin tsoronsa da bata taba ji ba ya durar mata, ta zama kamar wawuya, yakai fuskanshi ga wuyanta unexpectedly taji danshin harshensa a wajen baiyi wata wata ba ya soma lashe wuyanta da sauri da sauri a zafafe, yana sauka kasa zuwa kirjinta kamar ana fusgarshi,kirjinta na bugu kamar zuciyarta zata futo ta soma “innalillahi wa inna ilaihi rajin,” jikinta ya fara rawa sosai hawayenta ya tsananta kwaranyowa yanxu idan wani abu ya shiga taakaninta dashi kuma ba a san da aure tsakaninsu ba ay ta shiga uku innalillahi wa inna ialaihi rajiun..
Take ta fara harbe harbe tana neman tsira “uncle taj dan allah ka bari, this is not right… bai dace ba,”
yana nishi kamar zaki ya kalleta da jajayen idnaunshi yace “you’re late…and nothing can stop me this time around”
Yana fadin haka ya soma yin kasa kasa yana jaye towel din jikinta da bakinsa at the same time yana tafiya da lebensa gaba daya sassan jikinta har yayi nasarar sauke towel din zuwa belly button dinta ya dago ya sake arba dasu….
Ta fara kokarin jujuya kanta, yau shine akanta kuka idanunshi akan kirjinta nakedly yana kallonsu physically innalilillahi wa inna ilaihi rajiu,
Ganin dai komai zai iya faruwa yasa ta fara kokarin kokawa dashi zata kwace hannunta amma ina yayi mata wani mumunan riko sosai,
Ay baiga abunda zai dakatar dashi ba yau dinan, kawai ya janye hannunshi daya daya danneta dashi zuwaga boobies dinta, yayi pucking hard nipples dinta da tabasu kawai yayi they became very hard like a rock, touching munching and squeezing them to his satisfaction, take ta wani bankare, jikinta ya soma rawa sosai tana hawaye tana tureshi, daya jaa nipples din saita banqare saboda wani irin zugi da takeji, duk tabi ta burkice babu abunda take sai kuka tana rokonshi allah da annabi ya bari amma abanza, shesheka take sosai ba kadan ba tana kiransa “uncle taj dan allah kayi hkuri ba dan halina ba, karka rabani da mutunci na a daidai wannan gabar da babu wanda yasan da aure tsakaninmu, karkayi min haka, dont force your self on me please… bazan iya ba dan allah ka rabu dani please…”
Ay fa tanayi shi bayama jin kalaman nata kwata kwata, har zuwa lokacin hannayenta yana rike dasu da hannunshi daya, dayan kuma yana kan booby dinta ya soma yin kasa wajen mararta yana aika mata wasu kisses masu zafi da tayar da hankali, tana jinshi a kasan nan ya dora hannunshi daya kan towel din wajen lower abdomen dinta ta sandare, ta dakata da harbe harben da take “karka min haka.. ka tuna yanda na maka halarci karka sakamin da butulci, uncle taj idan kayi bazan taba yafe maka ba, i will hate you for the rest of my life”
Chak ya tsaya kamar wanda aka tutulawa kalamanta na karshe a kunnensa maganganunta ya soma yawo akanshi, sai kawai ta saki jikinta ta runtse idanu don harta saddakar kawai yayi duk abunda yakeso, take yaji wani abu na yawo aranshi, “what I’m i trying to do?forcing my self on a young girl?will i be happy idan akayima wani bare balle kuma ni nayi ma yar uwata?and my wife?????what was I thinking???? Why? Why? What pushes me to this limit?”
Ya tambayi kansa wata zuciyar ta bashi amsa “cause you love her, you want her, and bazaka taba iya rabuwa da ita ba”
A daidai wannan lokacin yayi admitting tabbas son sabeeha yake, so mahaukacin so, sonda baisan iyakarshi ba, sonda yake denying tun lokacin daya dawo hayyacinshi kuma ya gane matarsa ce unconditional love without measures. Son da ya sashi loosing kanshi to extend da zaiyi forcing kanshi akanta, duk dan saboda bayason maganar rabuwa da ita kuma ya kasa admit his hundred percent into her deeppy without measures
Ya soma subhanallah subhanallah aranshi, zuciyanshi tayi nauyi sosai.
Tuni ya tashi daga jikinta cikin sauri ya matsa, jiri ya Debesa kamar zai fadi,ya fara laluben takalmsa sannan ya nemi futa ko seconda bai kara ba, sabeeh naji ya tashi daga jikinta amma taqi yarda ta bude idanunta, hawaye na yawo akan fuskanta har zuwa lokacin gabanta baibar faduwa ba, harya fuce daga dakin tana kwance jikin ta duk a mace, abubuwa dayawa na yawo aranta, this has to come to an end.
Gaba daya ya fuce mata arai, musamman yanxu dayayi attempting forcing kanshi gareta.
Abunda ta kasa ganewa shine, na farko dai tasan ba sonta yake ba,haka zalika itama,na biyu kuma a ganinta yana mata abubuwan nan ne saboda bata da gata yanxu ko tana shi, kuma she will put an end to this, wannan alakar tasu.
Haka dai aka kwana a zaune, ita tana kuka shi yanachan yana regretting abunda ya kusa yi.
Bashine ya samu rintsawa ba sai wajen bayan sallar subh, daga nan kuma bai farka ba sai wajen karfe tara da rabi inda vibration din wayarsa ya sashi farkawa, yana ganin mai kiran sa yasa ya dauka tare da yin sallama suka gaisa da nanna, ta tambayeshi dalilin rashin halartarsa yin breakfast don kullum yana zuwa kan lokaci ayi kari dashi wani sa’in kuma idan bazai samu zuwa ba zai sanar da ita koda kuwa ya futa ne da sassafiya, nan ya shiada mata ya dan kwana ne da zazzabi, ta mashi sannu sannan ta shaida masa haka fatima ma ta tashi dashi yau, saida aka kira female doctor ta dubata.
Jin haka yasa hankalinsa ya dan tashi, ya tambayi ya jikin nata nannan ta shaida mashi da sauqi shima ya shirya yaje asibiti a dubashi.
Da haka dai sukayi sallama ya kashe wayar ya tashi zaune yana mai dafe kanshi dake mashi wani irin ciwo sosai.
Chan bangaren sabeeha, dakin nan nata daga wannan ya shugo sai wannan ya futa, duk sun damu da ita tunda sukaji batajin dadi, anne tasa family doctor su ya turo female doctor ya duba ta aka mata allurai zazzabin ya sauka.
Bahijja na zaune tare da ita, baiwar Allah duk tabi ta damu, duk wani motsinta zata tambayeta ko akwai abunda take buqata, tunda ta shigo part din bata motsa ba har wajen la’asar tana tare da sabeehar.
Maya ko ana chan abun duniya ya isheta tunda taji cewa sabewha bata da lafiya, daman ta shugo part din anan ne laila ke fada mata, ganin yanda kowa ya damu yasa ta kara jin tsanar sabeehar a zuviyarta kai harma mutanen gidan suda saboda ita datake rashin lafiya haka basu nuna irin damuwar nan ba,gaba daya saita manta da alkairin da mummy ta mata da yanda take da ita, tama manta irin son da take mata a baya taja comparing da yanda sukema sabeeha.
Jiki a mace ta futo daga part din ganin kamarma babu wanda ya damu da ita nanko ba haka bane, ta koyo isolating kanta which kowa ya bata space.
Tana futowa tana kumbure kumbure taci karo da hamad, wanda ya dawo gidan hannunshi rike da pack din cold stone da other jungs, tundaga nesa ya hangita tana hade fuska, ganin ta ganshi tayi mashi wani irin izgilin kallo ta kauda ido yasa shima ya kauda nashi don inda sabo ya saba,tun sanin da yayi mata daman yasan ta iya wannan, har zqi wuce ta gabanta ya dan dakata, baiyi niyar mata magana ba karta kawo mashi raini amma kuma ya danne yace “are you okay?” Ya fada cikin sanyi.
Kamar jira take a harziqe ta dubeshi, “do i look like I’m not?”
Ta kafeshi da idanunta da suka soma jaa, full of hatred, ganin haka yasa ya kauda nashi zai wuce abunshi ta dakatar dashi.
“Wajen wannan munafukar kaima zakaje ko?”
Chak ya dakata tare da waigowa ya kalleta da mamakin who shes referring to as munafuka.
“Dama chan nasan ba kowa ke sona ba a gidan nan,babu wanda ya taba damuwa da rashin lafiya na, amma da yake munafukar nan ce….” Ta cije lebe ta kasa karasawa, magana take cikin bacin rai da futsara idanunta ya rufe, shiko sai yanxu ya dauko inda ta dosa, ya zama vwry speechless, baiga dalilin da zaisa ta fara wannan magnagnun ba, amma ya mata uzuri tunda it will be very hard for her to move on.
Matsowa yayi har inda take ya fuskanceta sannan yace “babu wanda ya tsaneki a baya haka zalika babu wanda zai tsaneki a yanxu, sannan babu abunda ya sauya, be mindful maya and this should be the last time zakiyi pointing dinta as munafuka,”
Yana kaiwa nan ya wuce zuwa main house ya barta tsaye, tana jin wani abu a maqoshinta, tunda gaskiyar ko ita wacece ya bayyana babu wanda ya kasance stands by her kamarshi, kullum saiyazo part din ya dubata, sannan ya bata baki akan karta saka damuwa aranta, koda kuwa zaizo sau goma bazata ce mashi tak ba saidai taita hawaye, da aka kwantar da ita asibiti ma lokacin data suma data gane hadiza ce uwarta shike zuwa koda yaushe harta farfado, yanxu kuwa data ganshi rike da abubuwa a hannunahi zai shiga part din tasan shima wajen sabeehar zaije, gashi yanda ya maida mata magana akan kawai ta cema sabeeha munafuka ya nuna alamun ta fita mahimmanci yanxu, kowa ta sabeeha yake saboda itace yarsu ta asali,
Arantaa tanajin yanda ta tsani gaba dayansu kowa ma, aikin sharrin shaidan kenan, babu abunda bata saqawa a ranta na rashin alkairi wanda shike tunzurata.
Jan kafafunta ta soma yi zuwaga part din mutuniyarta wato anty laila, dake su suna daga chan kasa kasa apartment dinsu, tunda daman tasan anty laila ce tafi kowa sonta amma tayi mamakin da tunda abun nan ya faru bata nemata ba, yawanci idan bata leka gidanta ba kwana biyu ita ke kiranta a waya, don duk wani hirar nan cikin main house maya ke kai mata.
Tana knocking mai aikin gidan ta bude kofar, sannan ta dubeta sama da kasa, abunka da maganar cikin gidan kowa yasan da zanjen cewa ita ba yar gidan bace yar mai aiki ce hadiza, daman yawanci a junansu suma yan aikin suna yan gulmammakin nan, basa kaunarta kwata kwata saboda bata da mutunci ko kadan, ga wulaqanci ga tozarta na kasa da ita, sau nawa basira zata kawo masu labarin yanda takema sabeehar data kasance ashe itace asalin yar masu gida.
“Kallonna na uban ke kikeyi? Munafuka” maya ta fada rai a bace
Kauda idanu yar aikin tayi sannan ta tabe baki tace “bari a fada ma hajiya tukunna saiko shugo”
Ran maya idan yayi dubu ya gama baci, yau itace za ace sai an shiga an tambaya kafin ta shugo, lallai saita koyama yar iskar yarinyar nan hankalo.
Mardiya na kokarin rufo kofa maya ta bangajeta zata shiga daga ciki mardiya ta tsare gabanta tace “cewa nayi ki tsaya na tambayo hajiya tukunna kafin ki shugo”
Maya batayi wata wata ba ta daga hannu ta kwasheta da mari, mardiya ta dago rai a bace tace “kutmar ubanchan, ni kika mara????”
“An marekin, shegiya yar matsiyata, ke kina yar aiki har kin isa kice na jira a kofa ki shiga ki tambayo izinin shugowata, kamar baki san koni wacece ba??”
Mardiya ta daga hannu kenan zata rama anty laila dake zaune parlor tace
“Mardiya waye ne?”
“Wannan mayar ce”
Maya ji tayi kamar ta sake watsa mata mari, yar aikin nan ce ke mata haka?
Wani irin kallo mardiya ta mata kafin ta yi kwafa ta barta tsaye, ta kara gaba abunta.
Duk sanda maya zata shigo bata taba mata haka ba sai yanxu hasalima yana shugowa suke rufe kofar ko amsa gaisuwar su bata yi, yau ko mutunci gaisuwar ma bata samu ba kowa a wuya yake da ita.
Rai a bace ta tako zuwa parlorn tana huci takaici babu ko sallama ta karaso anty laila na zaune kan kujera ta dora kafarta datasha lalle kan kujerar.
Kamar dai yanda ta saba idan ta shigo ta tadda anty laila kan kujera zama take gefenta haka wannan karan ma ba tare da wani tunani ba ta nemi zama anty laila ta dakatar da ita.
“Ke baki iya sallama ba? Sannan kuma saboda rashin kunya kin shugo min parlor kai tsaye zaki zauna kan kujera? Waya baki izinin yin haka?”
Mamaki baisa maya ta karasa zama ba tunda ta dan duka zata zauna din, nuni anty laila ta mata da carpet tace “zauna nan bana son rawar kai,ki tsaya a matsayinki, ki fadi abunda ya kawoki”
Maya was in total shock, shock din face impression dinta ya gaza boyuwa.
“Kin tsaya kin kafeni da idanu?”
Cikin tsiwa maya tace “nafi karfin na zauna akan carpet wallahi”
“Toh sannu yar masu gida, futsararriya”
Mamakin da maya ke ciki bazai misaltu ba, kallon anty lailan kawai take da mamaki,
“Anty laila nice fa? Maya?” Maya ta fada jiki a mace kamar zatayi kuka dan takaici.
“Wannan wani irin maganan banza ne? Bansan ke din bace? Rashin kunya zakimin?Idan bakisan matsayinki ba yanxu ki sani, karki sake shugo min part babu sallama ko kuma kai tsaye haka sannan kiyi tunanin zama inda kikaga dama,”
Tana kaiwa nan ta dubi hanyar kitchen ta kwalama mardiya kira tana zuwa tace “inta futa maza ki rufen kofa” tana kaiwa nan ta tashi ta wuce sama.
Maya batasan sanda wani siririn hawaye ya soma sauko mata ba don takaici, lallai yau to her face taga wani abu da ake kira sa wulaqanci karara, wato matsayinta baikai ta zauna kan kunera ba saboda yanxu ita ba yar gidan bace, saita tuna yanda anty laila ke mata a baya, har tana fatan dama itace maminta yanda take barinta tayi abunda taga dama, yanxu kuwa saboda ba itace asalin yar masu gidan ba sabeeha ce shi kenan yanxu ta fara ganin wulaqanci, “sabeehaa sabeehaa sabeehaaa kai ta tsani sabeeha tsana mafi tsanani.
Mardiya ta kalleta irin kallon wulaqancin nan tace “malama zan rufe kofa,”
Wani irin kallo maya ta mata wanda yasa mardiyya cewa “karki sake min kallon banza wallahi, bawai kinfi karfina bane ko kin fini daraja a gidan nan, duk tushe daya ne mteww” tana kaiwa nan tayi slamming kofar akan fuskar mayar da shock bai barta ba, yau yar aiki ta zageta, sannan ta nuna mata cewa duk daya suke tunda itama yar aiki ce, duk wannan abun baisa tayi nadama ba ko kuka tayi learning lesson dinta na wulaqanta sabeeha datayi, babu cin fuska da gori da batayi mata ba, yan aikin gidan kuwa babu wanda bata zaga ba ta uwa ta uba, ashe ashe itama dai ba asalin kirki ne da ita ba, dole ta nema ma kanta mafita dole ne wannan.
MATAR TAJ (destined with you)
Written by
Queenmarh
Book2
PAID