← Book details Matar Taj Part 2 Complete Hausa Novel. Local reading mode
CHAPTER 51 OF 66

Chapter 104

Matar Taj Part 2 Complete Hausa Novel. · about 40 min read

Tuni ta dane gadon jikinta na karkarwa babu damar guduwa don hanyar gudu na gabanshi,ta soma yin baya baya yana biye da ita daga jikinta har bakinta ko’ina rawar dari yake, idanunta suka ciciko da hawaye, “dan allah karkayi min komai, dan allah..”
Ta soma magana cikin tashin hankali, abun saiya bashi dariya sosai daman yasan abunda ke running mind dinta kenan, tunanin da take kenan, kuma zai nuna mata hakan ne…..
Saida yazo dab da ita sosai bai tabata ba kamar zai afka mata ya dan dakata, yana kallon yanda jikinta ke karkarwa, ga tsoro daya bayyana a jikinta gaba daya da fuskarta.
“Kin yarda ko baki yarda ba sainayi abunda zaisa ki yarda..”
Cikin sauri a bude idanunta tana hade jikinta guri daya a tsorace ta girgiza mashi kai, tana jin nunfashinsa mai fita hade da kamshinsa akan fuskanta tayi saurin girgiza kanta, babu bakin yin magana, bai taba tunanin matsoraciya ce ba sosai kamar haka, duk stubborness din saiya tafi lokaci guda ta sauya ta koma asalin fatiman daya sani a saudi.
Kara matso da fuskanshi yayi har hancinsu na gogan na juna yana jin wani irin urge din kasancewa da ita, kamar ana rura wutar sha’awar tabata, yanda ya taba yi a saudi, he can still recall yanda boobs dinta are so soft and fluffy, kullum da abun ban yake kwana kuma dashi yake tashi, tun bayan tafiyarta,
saurin rufe idanunta data bude tayi tana jira kawai taji me zaiyi don harta saddakar kawai tabata zaiyi don ya saba ba tun yanxu ba.

Tsayawa yayi yana kallon innocent fuskanta,yana danne wannan urge din tausayinta na kara mamaye zuciyansa, yana sashi karaya sosai.
Wayarshi daman dayayi niyar dauka data soma yin baya batasan cewa akai ta zauna ba ya dauka sannan ya matsa daga jikinta ya sauka daga kan gadon.
Jin babu inuwarsa da nunfashunsa a gabanta yasa ta soma bude idanunta,har zuwa lokacin hannunta bai bar karkarwa ba tana son bude idanunta amma tsoro takeji.
Dialing number yayi ko magana baiba ana dauka ya saka a mute sannan ya dubeta yace “open your eyes”
Cikin sauri ta bude idanun nata ya mata wani irin naughty kallo irin you’re a bad girl dinnan, “what where you thinking??”
Sai a lokacin ta lura da abunda take tunani bashi bane tayi saurin kauda kanta ta hade rai, wayar ya miqa mata bayan ya cire mute din ya saka a silent yace “khaal is on the line”
Juyo da kanta tayi ta kalli wayar tare da sa hannayenta biyu ta karba wayar shi kuma ya juya ya wuce bathroom.
Yana shiga ya juyo yana kallonta don kamar yanda nace bathroom din glass ne zagaye dashi, na waje na kallon na ciki haka zalika na ciki na hango na waje, ta zubama wayar idanu batakai kunneta ba haka zalika bata ce komai ba.
Wani abu ya danna take rabin glass din ya rufe ta kasa ya zamana ana hango iya kirjinsa kawai banda kasansa.
Ya dade a tsaye rike da kugunshi ya rufe idanunshi daga bisani kuma ya soma cire inners din nashi har wata ni’ima ya soma ji don ji yayi kamar ya takure **k dinsa ya saki shower.

Sallama akayi daga wayar mutallib ya bama khaal wayar bayan ya fada mashi ko wacece akan layin.
Cikin murna da farinciki khaal ya soma magana, “fatima??? Fatima??”
Tana jin muryar ta tabbatar khaal ne, khaal yana raye? Allahu akbar sai kawai taji hawaye na neman sauka akan fuskanta.
Ya cigaba da cewa “hello..fatima?? How are you my dear? How have you been??”
“Khaal???” Ta kira sunansa a hankali kuka ya kubce mata.
“Daman kana raye khaal? Baka mutu ba?”
“Yes my dear, ina raye ban mutu ba, mutuwa sai idan lokacin mutun yayi”
“Amma khaal sunce ka mutu, munga gawarka, me sukayi maka?”
Nunfasawa khaal yayi cikin dattako yace
“Dogon labari ne mai tsayi fatima, komai ya faru akwai karshensa kamar yanda Allah ya bayyana komai ta hanyar da bamu taba tsammani ba, a yau nafi kowa farin ciki, kullum fatana allah yasa kina cikin koshin lafiya, ina mai baki hkurin komai fatima,kinsha wahala sosai kuma duk nine sanadi,tunda ni na kawo ki ta hanyar leken asiri,on behalf of duk abubuwan da suka faru dake kiyi hkuri ki yafe min.
Tana kuka tace “dama chan allah ya rubuta duk abunda zai faru, kuma haka ya kaddara,”
Sun dade suna waya kafin suyi sallama ta kashe wayar,Ba karamin dadi taji ba da khaal ke raye, kamar yanda yace daman duk abunda ya faru akwai karshensa”
Har zata aje wayar ta dakata da mamaki tana kallon screen din wayar nashi, wani tsohon hotantane data tabayi a saudi cikin wayar da khaal ya saya mata, tayi smiling braces dinta sun fito, ba karamin kyau tayi ba, fararen idanunta suka fito darr gashi tayi wani smiling mai kayatarwa, iya fuskanta ne kawai akan screen din,
Mamaki ta dunga yi yanda akayi ya samu hoton, meysa yasa shi kan screen wallpaper dinshi, bashida reasons nayi hakan, Dagowa tayi idanunta ya sauka ga bathroom din, take ta zaro ido ganinshi tsaye yana wankansa hankali kwance ruwan nan na sauka kan a gashinsa masu silki, sai faman shafa gashin yake, gashi ya juya mata baya don bata hango fuskanshi sai huge attractive bayanshi kwata kwata baisan ana kallonshi ba.
“Wannan wani irin bandaki ne haka…”
Ta furta ahankali tana kallon glass din, thankfully ba’a hango wasu guraren daya shafi jikin dan adam, amma indai itace ta shiga bathroom din dole za a ga jikinta, don kasan ne kawai a rufe banda saman.

Kasa dauke idanunta tayi daga gareshi ta kare mashi kallo sosai, shidai ya gama haduwa, namiji ne cikakke kuma ingarma don allah ya bashi komai da kowacce ya mace zata mace akanshi, probably shiyasa maya ke hauka akanshi, ga kyau ga aji, ga arziki ga class, kai komai ya hada shi kadai, such a charismatic man.
Ta shagala sosai tana kallonsa unexpectedly ya juyo charaf ya kamata, gaba daya hankalinta yayi nisa da wani tunani daban, ko me take qissawa aranta allah kadai ne ya sani, don kwata kwata batasan ya ganta ba.
Murmushi yayi kasa kasa ya basar kamar bai ganta ba shima ya juyo yana fuskantarta, har wani irin shafa kirjinshi yakeyi ruwan na sauka a jikinshi, hakan nan dayayi saida yasa ta hadiye wani irin saliva daya zo mata harda kifta idanu, hannayeshin ya aza ga wuyanshi tana hango yanda ruwan ke sauka kan damtsensa, ay batasan haka yake jibegege ba sai yanxu, kwanciyar hankali tasa ya kara wani irin habaka yayi kyau sosai.
Saida ya barta tayi kallonta ma’ishi kafin ya danna wannan button din, take glass din ya soma dishashe ya koma fari tarr kamar an cire tint din wajen, kuma a daudai lokacin ta gane ya kamata tana kallonshi, hankali tashe cikin sauri ta kauda kanta tana wani rarraba idanu, koda wasa bata bari ta sake juyowa ba harya futo daga bathroom din.
Kugunshi nade da towel sai kuma left hand dinshi rike da hand towel da yake share kanshi dashi.
Kallonta ya farayi yana dan murmushi kasa kasa itako sai faman kakkauda kai take kamar rakuma.
Shi ko ko a jikinsa namiji dai baisan wani abu waishi kunya ba kwata kwata ya samu waje gefwn gadon inda take zaune yayi zamansa.
Hannunshi yakai gabanta yace “my phone”
Ba tare data waiwayesa ba ta juyo da hannunta tana kokarin mika masa ya hado da hannayen nata gaba daya da wayar ya matsota jikin sa.
“Are done looking?”
Kame kame ta soma yi tana wani harhade rai tace “ga wayar nan”
Muryanshi kamar mai rada rada yace “I’m not talking’ of the phone, ina magana ne akan kallona da kikeyi? Are you done or should i go back? Naughty girl”
Zumburo dan cute bakinta tayi tace “da wani idon kasan ina kallonka? Please idan ka gama maganar dakace zakayi ka maidani school i have things that are important for me to do”

“This is more important than whatever you’re going to do at school,”
Yana fadin haka yayi kwanciyarsa tare da rufe idanunshi, da mamaki take kallonsa, wai me yake nufi ne? Ta tambayi kanta, saurin miqewa tayi daga gadon ta matsa gefe.
“Dan allah ka maidani school i have things to do,”
Idanunshi na rufe ya sanya hannunshi ga bakinsa yace “shiiiiiii…”
Kaga wani karfin hali, ta fada aranta, da tanada yanda zatayi wallahi guduwa zatayi, ta kai waien rabin awa a tsaye kamar soja bata motsa ba, ta cika tayi famm gashi tanajin wani irin futsari da tun da suka shugo ta soma jinshi.
Kallonshi tayi ganin barcin sa yake hankali kwance, kamar ta dora hannu aka som takaici, gashi ko da wasa bata tunanin yin gigin shiga wannan bandakin da sunan yin futsari, koda wasa.
Dataga go no go kawai ta samu waje bakin kujera ta zauna ta doka uban tagumi abun tausayi.
Barcinsa yake cikin kwnaciyar hankali, peaceful kamar wani jariri.
Ya dauka wajen 2hrs kafin ya bude idanunshi, wasu yan addu’oi yayi kafin ya tashi zaune, lokacin wajen karfe biyu.
Tashi zaune yayi ya ganta zaune jikin kujera tana bar inta hankali kwance, daga gani ka a takure tayi shi.
Mikewa yayi ya wuce bathroom ya danyi abunda zaiyi kafin ya futo, a gaggauce ya saka kayanshi sannan ya tunkari inda take, so yake ya tasheta amma ganin barcin ya mata dadi yasa ya kyaleta, ya nufi wajen da akayi providing for sallah.
Hawa kan sallayan yayi ya tada kabbara daidai nan ta Tashi firgigi, mararta ta cika pamm da futsari, batasan sanda tace “innalillahi wayyo allah na”
Ta wani irin miqe zubbur, sallama yayi ya juyo ya kalleta ganin yanda ta kama doguwar rigarta, ga zufa dake keto mata dukda ac dakin, wani irin mafarki tayi mai tada hankali, akanshi da ita, yana mata wasu abubuwa daya kulle mata kai har tana neman yin futsari, ashe dai futsarin a zahiri take jinshi kiris ya rage bata sakeshi ba a mafarkin don dadi.😂yarinya da kinyi abun kunya.
Karasowa yayi inda take yace “are you okay? What wrong?”
Girgiza mashi kai tayi ta kasa cewa komai sai kama gaban rigarta take, “hey!!!what wrong ya fada yana kai hannunsa ga inda inda nata hannun yake tayi wani baya, kadan ya rage bata saki futsarin ba, tace “i’m pressed”
Hannayenshi ya nade ga kirjinshi, idan futsari takeji batasan ind abathroom yake bane ta tsaya.
Nuni ya mata ga bathroom, cikin sauri tace “gaskia bazan shiga nan ba”
“Why????” Ya jefo mata tambaya ta kalli bandaki ta kalleshi, arabta tace “haka kawai na dage rigata na hau kan wc kana hangoni a wannan bandaki? Inaa bazai yuwu ba”
Girgiza kanta ta soma yi, “ana hango mutun daga waje fa”
“And so what?” Ya jefo mata tambaya.
“Gaskia bazan shiga ba..”
Hade rai yayi soaai yace “you’re not really pressed, idan har ya matseki sosai bazaki tsaya ba”
Zai juya kenan ta kamo hannun rigarsa tace “dan allah ka rufe min toilet din gaba daya saina shiga”
Kallonta yayi yana nazari, wato bazata iya shiga ba ya ganta kenan?.
“Okay!!” Yace tare da nufar toilet din tabi bayanshi.
Suna shiga ya danna wani abu take glass din ya koma baki,”there you go, “
Juyawa yayi zai futa ya dan dakata tare da cewa “ki gyara jikinki”
Yana fadin haka ya futa.
Yana futa ta leka don tabbatar da ko’ina a rufe yake kafin ta soma kokarin dage rigar jikinta, kafafunta har rawa sukeyi tsabar a matse take.
Saida ta rage mararta taji wani irin dadi kamar an cire mata komai, waige waige ta somayi na neman abunda zatayi tsarki dashi babu, kwata kwata batasan automatic smart wc ne ba wanda yake fidda ruwa daga jiki ya maka tsarki, gashi batasan ta yanda zatayi flusging ba don madannan sunada yawa sosai, “toh kodai ta futa ta kirashi? Ta tambayi kanta, wannan abun kunya haka ta wuce gaban faucet din shower ta kunna ruwa ya zubo ta tsugunna tayi tsarki, tana gamawa mistakenly ta dago garin danne dannen ta ta danno wajen shower ruwan ya zubi mata, cikin sauri tayi baya allah yaso bai jiqata sosai ba.
Sauke ajiyar zuciya tayi tana kallon bandakin yanda ya hadu ba karya, inda ya danna ya zuge glasa dinnan ta duba aranta tace “ko waye yayi inventing wannan bandakin oho? Kana wanka na waje na hangoka ay iskanci ne wannan”
Juyawa tayi ta futa daga bandakin, hangoshi tayi yana sujjada, ta dan tsaya harya sallame.
Daidai lokacin akayi knocking, miqewa yayi yaje bakin kofar ya danna wani abu kofar ta bude wata mata ta shugo da hanger jibge da kaya a jiki kala kala, rarraba idanu sabeeha ta somayi har matar ta shugo ta gaisheta sannan tace “this is all of our boutique collections sir”
Kallon hanger din yayi yace “thanks”
Matar ta futa ya juyo ya kalli sabeeha yace “ki shiga kiyi wanka kizo kiyi sallah”
Wanka? Ni zanje nayi wanka?” Ta fada aranta, “lallai ma, saboda me zatayi wanka don zatayi sallah?” Ta sake fada aranta

“Basai nayi wanka ba, bana buqatar yin haka” ta fada tana kauda kanta

“Yes you have too, ga kaya nan, saiki dauka wanda kikeso ki sauya”
“Bana buqata, na jikina ma ya isheni”…
Ya lura batasan cewa ta soma bata jikinta ba kuma bazai yuwu tayi sallah a haka ba.
Take ya sauya kamar bashi ba yace “don’t make me repeat my self, go…in there…and take a bath…indai baso kike ki kwana anan ba, this is a command”
Lallai ma, meysa yake wasu abubuwa kamar ya ajiyeta? Ta tambayi zuciyarta, ay ya ajiye kin ne tunda da alamu ya karbi aurenki dashi, wata zuciyar ta bata amsa
badai yana tunanin zai karbi auren dayake maganar akwai shi ba? Ay maganar aure ita dashi babu, dama chan yafi karfinta, bazama ta taba hada kanta dashi ba, menene amfanin auren? Daman dalilin tun a saudi ne abubuwan da suka faru a baya, yanxu ko daya gano komai ya dawo hayyacinsa ay babu wannan maganar.

Kallonshi tayi bayan ta gama wannan tunane tunanen nata, da maganar da sukayi da khaal kafin tace “i am here only because kace min zamuyi wata magana, kuma mun gama yinta, maganar aurenmu dakake cewa baka sakeni ba babu shi, tunda tun farko daman kasan dalilin auren badan komai baneba saboda halin da kake ciki, kuma i stand by you, i protected you daga yan uwanka kafin ka koreni, koda ka dawo hayyacinka dama chan baka karbi wannan auren ba, yama za ayi ace kamar kai ka auri yar aiki,mara galihu sannan wadda bata da gata kamar ni kaskantacciya? Hanyar jirgi daban ta mota daban, idan auren namu yana nan then what next?? Are we going to be real couples or what?….”
Ta tambayeshi tana kallon cikin idanunsa, “lets end it here,divorce me, yanda baka buqatata a rayuwarka haka zalika nima bana buqatarka, ni ba kowa bace face yarinyar data taba kula dakai a baya sanadiyar hakan kuma aure ya shiga tsakanina dakai,yanxu tunda bashida wani amfani sai a rabu”,
Tunda ta soma magana ya kafeta da idanu, bai taba shiga bacin rai kamar yau ba, ya rasa ta inda maganganunta ke dosa ita ko tayi hakan ne don ta gane inda ya nufa, mey yake nufi da ita?
Saurin controlling kanshi yayi, he’s not ready to open up, yadai san fatima is already part of him which he can never let go of, but he’s not sure of his true feelings, what he has for her.

“Ban rabu dake ba achan baya i will not do so now, cause you’re part of me,idan kina tunanin bana buqatarki, toh ayanxu ne nake kan buqatarki the most, i will never let go of you”

“Why??? Why?? Zakayi forcing dina ne? Why are you selfish, duk abunda na maka a baya? Ko danshi bazaka rabu dani ba? I have endured so much saboda kai, why cant we just part-ways kamar bamu san juna ba? Meysa”

Ta karashe tana hawaye, harga allah tunda yace mata akwai aurensu bai saketa ba take cikin tashin hankali, idan hadiza ta gano ta gama yawo, duk yanda zatayi saitasan yanda tayi suka rabu tun kafin a gano ma.

Daga yanda take magana ya gane a tsorace take da almarinsu shida ita kamar tana tsoron kar a gano cewa akwai aure tsakaninsu.

Aranshi yanaji wani irin zafi sosai, bazai iya abunda take so, batada kowa yanxu daya wuce shi, yasama ranshi wannan tun lokacin daya gano bata tare da asalin iyayenta kuma bata sani ba.
“Idan har bakiyi abunda nace ba ko abunda nakeso, you will leave me with no other option but to tell everyone cewa we are married…,“
Yana karashewa ya zauna tare da jawo wayanshi yana dannawa.
Tunda ya gano he can threaten her da haka yasan zatayi duk abunda yace, daman abu na farko dayasan zaisha wahala daga wajenta shine yanda zata karbesa bayan abunda ya mata a baya, kuma yasan cewa dama chan ga dalilin auren su.
Tanajin abunda ya fada ta tabbatar he just wants to use her, yanda yake tabata da yanda yake mata wasu abubuwa yasa tayi concluding hakan ne ma, daman waye gatanta da zai tsaya mata, haka rayuwarta ta taso sai yanda akayi da ita batada ta cewa, batada mai tsaya mata, gashi ta tabbatar bawai zai taba sonta bane, yama za ayi tayi tunanin haka?.
Jiki a mace ta juya bathroom din tana share hawayenta abubuwa da dama na yawo akanta, Allah kadai yasan irin tunanin da takeyi a wannan lokacin, ta soma rage kayan jikinta.

Yana ankare da ita har ta shuga bathroom din tana hawaye, kai itama dai kamar wata yarinya koda yake yarinyar ce mara wayo.
Gaba daya shiko ya damu da ita sosai, Yanda take kafiyar nan baiyi tunanin zatayi wankan dayace tayi ba wannan yasa ya dauoa smart remote din suite din wanda har labule yana kullewa kana daga kwance zaka iya operating komai na dakin.
So yake yaga mai takeyi, ko kuka takeyi?
Without second thoughts ya danna glass din bathroom din.
Take ya soma dishewa ahankali, qiqam ya tsaya yana kallonta, idanunsa kamar zasu zazzago har wani ruwa ruwa yakeyi.
Chan kasan maqoshinsa ya furta “damn…..”

Tana gama wanka ta daura towel a jikinta ta juyo bakin kofar ta kasa futowa, knocking din kofar da akayi yasa ta dago daga waje yace “i will out for a minute”
Ya fadi hakan ne don ya bata damar shiryawa duk wani tunani da take ya fita ranta.
Bude kofar tayi ta leko ganin baya nan yasa ta futo gaba daya ta wuce gaban hanger dinnan hannunta rike da sauran kayanta data cire, bin hanger din tayi da kallo ganin hadaddun abaya’s masu shegen kyau, guda daya ta zaro ta aje gefen gado sannan ta soma shiryawa a gurguje, tana gamawa ta zauna ta doka uban tagumi.
Cikin abunda bai wuce minti biyu da zamanta ba sai gashi ya dawo, kiri kiri taki yarda ta hada ido dashi shima sai kakkaucewa kallonta yake saboda abunda idanunshi suka gane masa, he cant stop imagining the way he saw her earlier naked, he felt so erouse kuma yasan idanda bai fita ba daxu anything can happen, the way he imagine her shes above beyond that, yana mata kallon yarinya karama, ashe tafi haka ba kadan ba, she’s a grown ass woman in full physically.
“lets go” ya fada yana hana kanshi kallonta.

Kamar jira take ta miqe da sauri tasa takalminta suka futo a tare.
Lift din da suka shiga kowannensu yayi tsit babu wanda yace da dan uwansa qala shi danna waya ma yakeyi har suka fito suka shiga mota.

Ta juya fuskanta ga window, tafiya sukayi mai dan tsayi kadan har suka iso shopping mall, suna isowa ya bude kofar expecting her to be out, baice komai ba kuwa ta futo yayi gaba ta bishi a baya.
Ciki suka shiga suna zagaye har suka iso floor din clothings da sauran accessories, sai a lokacin ya kalleta yace “pick abunda kike buqata”
“Bana buqatar komai” ta bashi amsa kai tsaye, baibi ta kanta ba ya shiga zarah cikin abunda bai wuce 10mins ba ya fito ya taddata tsaye hannunshi rike da paper bags sannan suka sauka kasa suka tsaya ga apple store, nanma dai qin shiga tayi sai shine ya shiga, abunka da masu hannu da shuri, babu lokacin yin wani negotiation ko minti goma baiba, ya fito da paper bag din apple da macbook laptop, other accessories da dai sauransu.
Inda take ya nufa ta wani hade rai sosai, kanar bata taba dariya ba, ya danyi smirking yace “lets go..”
Binshi tayi kamar jela har suka shiga motarsa, yaja motar suka futa daga harabar wajen, lokacin wajen karfe hudu harta wuce, time din duakansu ya shiga, kai tsaye gida ya wuce, suna karyo kwana gabanta ya soma faduwa, ta dubeshi tace “idan aka gane fa?..ka maidani school dan allah ya hamad zaizo daukanmu”
Banza yayi da ita har aka bude gate din entrance, ya shiga da motar ciki, sabeeha kamar tayi kuma tsabar tashin hankali, shiko ko ajikinsa.
Yana parking ya dubeta “talking of hamad, bana son na sake ganinki dashi a zaune kuna magana, ba magana kadai ba he’s not your muharram so be careful..”
Yana gama fadin haka ya miko mata jakkunan daya saya mata abubuwa ya aje akan cinyanta, sai faman rarraba idanu take, kamar baisan me take ciki ba, gaba daya hankalinta a tashe yake, bata sani bana ko an dauko su maya, ko basu dawo ba, idan sun dawo me zata ce idan an tambayeta? Sannan idan basu dawo ba waye zatace ya dawo da ita.
Ita bama ta abubuwan daya saya mata take ba ta dubeshi tace “ka ajesu a wajenka, bansan me zance ma mama ba idan ta ganni da abubuwan nan”
Tana fadin haka ta maidasu inda ya daukosu bayan kujerar sannan ta bude kofar hannunta na karkarwa.
Yana kallonta harta shige cikin gida ta kofar baya.
Babu kowa a kitchen din wannan yasa ta lallaba ta shige ciki da sauri.
Dakinsu ta bude daidai nan hadiza ta futo daga daki.
Jiki na rawa sabeeha ta duka kasa tace “ina wuni mama…”
Wani irin kallo hadiza ta mata, ji take kamar ta kashe yarinyar nan ta huta, yarinyar ta zame mata babbar barazana, yanxu taka hakura da batun barinta ta gama makaranta daman kwadayin dan abunda zata samu ne yasa ta dakatar da ita amma yanxu so take kawai ta rabata da gidan nan gaba daya bama nan kadai ba abujar gaba daya.
Gashi shegen dahirun nan yaqi daukan wayarsu ita da jamila, don hartayi planning kawaj ta dauketa ta tafi da ita dutsen habuja achan kawai a daura auren jamilu ya zama waliyyinta, daga nan kawai dahiru ya kara gaba ita.
Toh gashi dan iskan nan yana neman raina masu hankali, wayarshi ma a kulle take.
Ko mutunci amsa ta bata samu ba balle ta tambayi ko ya makarata irin dai ta nuna ta damu da ita, saima wucewa datayi daman allah allah take maya ta dawo tasan yanda zatayi ta ganta, kwana biyu kenan rabonta da ganinta, ko tanacin abunci kuwa? Shin tana buqatar wani abu da gaggawa ne?.

Chan bangaren su maya ko sai wajen 5 driver yazo ya daukesu, tana ta murna don a tunaninta taj ne zaizo harta fada ma friends dinta.
Salim yaso ta fito su hadu amma fitik taki yarda saboda kwata kwata batasan ya hada yanda da taj.
Her personal life should be kept personal yanda babu wanda yasan da irin rayuwar datake yi.
Koda akazo daukansu suna fitowa suka shiga mota suka kamo hanya, laila har zatayi maganar sabeeha saitaja bakinta tayi shuru gudun kar maya taji haushinta don batason tana maganar sabeeha kwata kwata tun lokacin nan da hamad yace ta sauka daga mota ta kullaci maya da hamad din akan sabeeha.
A gajiya ta shiga part dinsu, da basira taci karo data dawo nan bangaren don taimakawa maman maya da aiki.
“Sannu da zuwa”
Ko kallonta maya batayi ba tace “hado min green smoothie ki kawo min sama”
Tana fadun haka wuce sama sai dakin mummynta direct tana shiga ta taddada bahijja zaune da laptop kan cinyarta suna yin wani emergency meetung da team dinta.
“Mummy…” maya ta fada, dagowa tayi ta kalleta kafin tace “excuse me for a minute. Tayi mutung call din, maya ta karaso inda take tare da ture laptop din ta zauna kanta tace “mummy na gaji”
“Sorry Baby meeting nakeyi, go to your room”
Tashi tayi kamar zatayi kuka ta futa daga dakin a fusace.
Girgiza kai bahijja tayi, ta koma ga meeting dinta, maya ko tana futowa daidai nan basira ta hauro sama da smoothie din, maya ta kalleta kafin ta karba tasa a baki, kurba daya tayi ta watso shi fuskar basirar tare da sakin cup din ya fashe tace “mey wannan?” Ta soma balbale basira kamar zata duketa, duk takaicin rashin dawowar taj ne yasa take wannan masifar.
Futa tayi daga part din gaba daya ta wuce main part, tana shiga ta wuce kitchen daidai nan ta hango sabeeha dake tsaye, da mamaki take kallonta don tasan ba tare suka dawo ba, yaushe ta dawo?
“Keeee!!!” Ta kira sabeeha, sabeeha tayi banza da ita
“Keeeee!!!” Sai a lokacin sabeeha ta juyo ta nufi hanyar futa da abuncinta a hannu, maya na ganin haka ta watsar da plate din nata “ba dake nake magana ba? Ke wai jin kanki kike wata shegiya ko?”
Rai a bace sabee tace “mey haka ya zaki zubar kin da abunci na? Wannan almabazaranci ne”
“Abuncin na ubanki ne ko ubanki ya say? Mutun bai iya samun waje ba mteww”
“Karki sake zakin ubana, ki zageni son ranki amma karki sake ambaron ubana”
“Me zaki iya yi? Na zagi uban naki idan kina dashi fa kenan”
Hannu saveeha ya daga zata sauke mata hadiza tayi ha zari karasowa ta wanketa da maruka, har uku, “ko da wasa karki sake kiyi tunanin taba ta dan ubanki, ta zagekin idan ta zagekin zai futo ne a jikinki? Kunada uban ne da zagin nasa zai maki zafi? Shegiya???”
Sabeeha bata taba ganin hadiza cikin wannan yanayin ba sai yanxu, gaba daya rayuwarta,
Juyowa hadiza tayi tana kallon maya tace “yi hkuri hajiya karama,dan allah kar ranki ya baci saboda yarinyar nan”
Tabe baki maya tayi tace “da kin barta ta tabani wallahi da bazaku kwana gidan nan ba dagake har ita”
Hadiza taji abu ya doki ranta tace “ko a mafarki bata isa ta bata maki rai ba ta sha, kiyi hkuri kinji, bana son ranki ya baci, da naki ya baci gwara nawa ya baci sau dubu”
“Hadamin abu mai sanyi insha ina sama”
Cikin jin dadi hadiza tace “toh” jikinta na rawa, maya na futa hadiza ta kalli sabeeha, wata iriyar tsantsar tsana takema yarinyar.
“Futa kafin na kasheki na huta” hadiza ta fada da karfi, jiki na rawa sabeeha ta futa, rabi dake labe jikinta duk yayi sanyi.
A gabanta sabeeha ta wuce daki da sauri ta hau kan gado tana kuka rabi tabi bayanta cikin lallami ta soma bata hakuri.

Maya na kwance hadiz ata kawo mata abu mai sanyi, “bude wardrop dina a kasa zakiga wani kwali dauko min”
Maya tayi magana.
Budewa tayi ta zaro mata kwalin, lbatasan kwalin menene ba amma tana kallo maya ta bude ta zaro guda daya wata yar takarda ta nannade ta zuba a juice din sannan ta kai bakinta ta shanye tass, hadiza tace “hajiya jarama menene wannan?”
“Ina ruwanki? Idan gulmq zaki dunga yimin zan hanaki shugowa inda nake wallahi”
“Ah ah yi hkuri, bari na making tausa naga kin gaji”
Ta karashe tana danna mata kafafunta, cikin abunda hai wuce minti biyu ba kawai ta mangare sai barci.
Hadiza na lura da tayi barci ta tashi taaye ta nufi bakin gado ta zauna tana kallon fuskarta tana murmushi, a hankali ta soma magana “diyata….kinfi kowa, zan iya komai akanki, zan baki duk gatan duniyar nan, bazaki taba wahala ba indai ina raye, zan juri ganinki daga nesa indai zaki samu komai na duniyar nan, gata da dukiya, kuma bazanyi kasa a gwiwa ba saina tabbatar kin dawwama cikin arziki har karshen nunfashina, banida kowa saike…“
Toh fah…..

Ta dade tana tare da maya har ana gab da sallar magrib, kafin ta futa daga dakin.
Bahijja na gama meeting ta wuce dakin maya, ganin batanan yasa ta suako kasa basira ta shuada mata ay ta futa, tasan duk inda zataje bazai wuce part din su laila ba ko main house wannan yas ata tsaya domin daura dinner.

Bayan futar rabi daga dakin ta kawo mata wani abuncin taci tasha panadol kafin ta futo suka daura sanwar dare ita da rabi.
Dake hannayen taimakon gyaran gidan da girki ya ragu saboda basira ta tafi dayan bangaren yasa suka fara da wuri kuma cikin ikon allah suka gama da wuri.
Ta koma daki ta dauro alwala tayi sallah, tana idarwa ta tashi ta futa zuwa kitchen, tun kafin rabi ta idar da sallah ta futo ta deba dinner dinshi a tray ta futo ta backyard.
Anatse take tafiya kamar wadda kwai ya fashema, gaba daya jikinta ya gama mutuwa da alamarin taj, bayan ya mata maganar hamad kan cewa wai ta daina kulasa ya dora da yanda ta faro gyaran part dinshi dole ta dawo yi, abuncinsa breakfast lunch dinner shima dole saita kawo mashi wannan yasa ta hado ta fito.
Tana gab da wuce apartment din dake gaba da nashi bahijja ta futo sanye da lullubinta.
Macece kyakyawa, sai kamshi takeyi, tundaga nesa ta hango sabeehar, dake akwai haske a compound din wanna yasa tana ganinta ta ganeta.
Gaba daya hankalin sabeeha yayi nisa kwata kwata bata lura da ita ba saida tazo dab da zata wuceta ta dago suka hada ido cikin sauri ta sauke nata idanun ta dan duqa cikin biyayya tace “ina wuni hajiya”
Ba yabi ba fallasa bahijja tace “lafiya!!” Sannan ta wuce
Sabeeha ma ta wuce har zuwa part dinshi, dan dakatawa bahijja tayi tare da juyowa ta ganta ta shige part dinsa.
Dan jimmm bahijja tayi na yan mintuna kafin ta maida hankalinta zuwa cikin main house.
Da sallama sabeeha ta bude kofar, babu kowa akasan kuma ko’ina fess fess babu datti sai kamshi da sanyi.
Aje abuncin tayi bayan ta jera har ta juya zata futa sai kuma ta dan dakata tare da wucewa sama, tana karasowa tayi knocking, shuru daga ciki ta sake knocking, shuru nanma saitayi tunanin koya futa ne wannan yasa ta dan bude kofar ahankali, ko’ina duhu babu haske wannan yasa juya har zata rufe kofar ta soma jin nunfashi sama sama, dan dakatawa tayi don tabbatarwa aiko taji nunfashin na hauhauwa, cikin sauri ta kunna fitilar bedroom din, take hasken ya bade ko’ina ta jefa idanunta ga bedroom din, a kwance ta taddashi amma jingine jikin board din gadon ya rufe idanunshi yana fidda nunfashi kamar wanda ke zazzabi, tundaga nesa ta soma dola sallama, yaji shugowarta amma ya kasa bude idanunshi saida ta doka sallama.
Dan karasowa tayi cikin dakin ta budeshi daga nesa nesa tace “na kawo dinner yana kasa”
Baice komai ba saida ya dauka wajen 2 minute kafin yace “okay thanks”
Harta juya zata futa taji wani irin aranta, alamunshi kamar baida lafiya tace “are you okay?”
Baice mata komai ba yayi shuru, ta sake cewa “bakada lafiya?”
Sai a lokacin ya sake bude idanunshi yace “zaki iya futa”
Ya fada a hankali, saitaji wani iri, daga yanda yake magana zakasan bashida lafiya don idan ta tuna yawanci haka yake idan yana zazzabi, saboda tsabar yanada strong blood yasa yake shan wahala.
Abunda yafi bata mamaki dazu fa suka rabu? Kuma bataga alamun rashin lafiya a tattare dashi ba.

Kokarin tashi ya somayi, sai taga kamar zai fadi ya koma ya zuwna tayi saurin takowa inda yake ta tsaya gabanshi tace “ka fadamin idan wani abun ne ke damunka zanje na fadi ma nanna”
Dagowa yayi ya kalleta yace “please step out..”
Jin haka yasa ta dakatar da zuciyarta ga avubda take raya mata, “tsayuwar me kikeyi? Ki fita kawai, ina ruwanki dashi? Idan kika nuna kin damu dashi shine zai bashi damar yi maki abunda yaga dama.
Aiko tana gama shawara da zuciyarta tayi fucewata kawai bata waiwayeshi ba.
Taba futowa daga part din nashi daidai nan kuwa bahijja ta sake fitowa, for the second time suka sake haduwa, data shiga ta ganta da tray saita dauka abunci zata kai ta futo immediately amma daga ganin lokacin data futo ya wuce ace abunci kawai ta ajiye, don daga shigarta zuwa main house har ta shiga dakin maya anyi wajen 20mins, saitaji gaba daya yarinyar ta kara fuce mata akai, daman what did she expect jinin hadiza?? Hmm”
Fuska anty bahijja tayi kamar baga ganta ba ta wuce part dinsu.
Tana shugowa ata tadda dady harya dawo, ya tambayeta ina maya ta shaida mashi taba main house achan zata kwana.

Chan bangaren oga taj kwana akayi a zaune, anata fama da abu daya, zazzabi ya rikeshi wanda urge dinshi ya jawo mashi.

Washe gari da safe duk suka fito, suka tadda driver ne zai kaisu, su maya suka shiga baya while sabeeha ta wuce gaba.
Suna isowa kowacce ta wuce class dinta banda maya data tsaya tayi bolt, ride dinta na isowa ta kira salim ya tura mata address dinshi ta kara gaba.
Ba itace tabar wajen salim ba sai ana gab da tashinsu ta dawo, tana dawowa kuwa driver yazo ya daukesu.
Rabuwarta da salim yasha tambayoyi akan taj, ya akayi yasan taj, menen relation dinsu da take ganinsu tare kuma tayaya suka san juya, dukda ya fada mata tun farko amma haka ta tado da maganar, yanda yaga tanayi yasashi suspecting ko sonshi takeyi, don gaskia hes a big catch overall all kuma relative dinta ne.
Suna dawowa gida kowacce ta kama gabanta.
Sabewha da tunanin taj ta wuni dukda tana kanta, tabbasa karya ne tace bata damu dashi ba, karya ne.
Suna dawowa gida she use the opportunity if gyaran part dinshi taje, sai kuma ya kasance a lokacin shi kuma baya gidan, haka ta gyara part dinshi sannan ta futo tana ta tunanin yanda ta taddashi jiya da daddare.
Shikam a asibiti ya wuni ma, yaje shima doctor ya dubashi, to his greatest surprise doctor ya tambayeshi if yaga abunda ya sashi jin urge din having intimate interaction, don daga yanda yake mashi bayanin yanda yakeji ya gano kamun zaren, nan ya shaida mashi mace yake buqata a rayuwanshi tunda namiji ne mai lafiya, he’s healthy above all samun irinsu akwai wahala, shi bai taba experiencing wannan abun ba sai yanxu.


The very next day..
Duk suka fito gaba dayansu, shima ya fito walking majestically just like always, tunda hanad ya tafi nanna tasashi ya dunga kaisu tunda shi hes less busy, abunda ya danganci kaisu makaranta ba tun yanxu ba anne tace banda drivers saboda yaro zai iya hada baki da driver ya tafi inda ba a sani ba agida.
Daga maya har laila binshi suke da ido bare maya kamar zata cinyeshi suka hada baki wajen cewa “good morning uncle taj”
“Morning” ya amsa su kai tsaye, sabeeha ta sauke kanta kasa tace “good morning..”
“Morning ya amsata calmly, motar ya bude maya ta nufi gidan gaba ya dakatar ta ita.
“Let her seat in the front, u go back”
Da mamaki maya ke kallonshi yana kallon sabeeha kuma ta tabvatar ita yake nufi,take taji wani abu ya daki zuciyarta kamar ta tsala ihu, saitaji ta kara tsanar sabeeha sau miliyan.
“But uncle taj… ya za ayi ace wannan yar aikin ce zata zauna a gaba tare dakai?”
“Dont you dare make me repeat my self” ya fada rai a bace coldly, maya felt so embarrassed, she felt so bad, haka nan ta juya ta koma baya, da hamad ne data mashi rashin kunya taj ko ina zata iya.
Sabeeha dai sai yanda akayi da ita, ammafa hankalinta a tashe yake, tana tuna maganganun hadiza, idan har ran maya ya baci babu zaman lafiya.
Fatanta suna sauka ta bata hkuri kawai karta kullaceta.
Aiko suna shiga motar bini bini yake kallonta jwfi jefi, yana kokarin hana kanshi kallon surarta don akwai damuwa inyayi haka.
Suna isowa school duk auka bude kofar, laila tace “thank you uncle taj,”
Maya dai ta kasa cewa komai ya dubi sabeeha da batace komai ba, jira yake yaji me zatace tayi saurin cewa “thank you”
Har wata ijjiyar zuciya ya suake jin muryarta, muryanta ma yanxu junta yake so sexy.
Har zata bude kofa yace “seat for a minute”
Aiko ta rufo kofar, ya dago da kanshi ga maya suna hada ido tayi saurin bude motar kirjinta na bugawa, meysa uncle taj ke kallon yarinyar nan haka, badai sonta yake ba? Badai ya fara sonta ba? Menene tsakaninsu??? Haka ta dunga jefoma kanta tanbayoyin daga karshe ma dai kasa tafiya class tayi ta tsaya tana kallon motarshi.
Bayan futarsu ya dubi sabeeha sannan ya miqa mata wayar daya saya mata yace “when will your first ends?”
“In an hour or 2”
Ta bashi amsa kai tsaye, “your phone, i will call you after then”
Kallon wayar tayi gabanta na faduwa zatayi magana yace “take the phone…..”
Haka nan ta karba ta rike a hannunta, brand new Iphone 15 ne sak irin nashi, saidai banbancin color don nashi black ne nata kuma titanium color.
Futa yayi daga motar ya zagayo inda take ya bude kofar datake zaune, ta sauko ahankali gaba daya wani iri takeji ga idanu a wajen, sunkuyar da kanta tayi ta wuce department dinsu shi kuma ya shiga motar ya bar school din.
Duk wannan abun akan idanun maya, idanunta har wani jaja yakeyi tsabar bala’i,jikinta na rawa ta lalubo wayarta tama rasa wa zata kira, abunda take fargaba yana shirin faruwa akan idanunta.
After 2hours kuwa daidai saiga call dinshi ya shugo taqi dagawa saida ya sake kira ta dauka, ya tambayeta what time zaau gama tace mashi sai wajen 4 na yamma
4 nayi kuwa yazo ya daukesu, yanxu ma mayan ce tayi gigin shiga gaba ya sake ce mata daga yanxu karta sake zama a gaba fatima ce zata zauna a gaba,
Laila ko mamaki baisa tace uppan ba, ai ba komai bane don sabewha ta zauna gaba saboda idan hamad yana nan agaba take zama amma kuma saboda maya nason taj sosai yasa bata ce tak ba.
Suna isowa gida daidai nan mummy ta futo zasu fita tare da daddy zasuje dubo anne a asibiti don ana shirin dawowa da ita gida, cikin yan kwanakin.
Tana sanye da kaya na alfarma tayi kyau masha allah, tun daga nesa ta hangosu suna fitowa daga mota, ga mamakinta taga harda yar hadiza data futo daga gidan gaba, aranta tace lallai samun guri.
Ganin sabeehar datayi tare dasu laila saitaji kawai abun baiyi ba, gashi taj ya futo shima daga motar.
Maya na ganinta ta taho da sauri idanunta yayi jaa sosai kamar zatayi kuka tace “mummy…lets talk”
Ko gaisheta batayi ba ma, bahijja tace “baby…”

Laila ta karaso tace “mummy ina wuni”
“Lafiya lau laila ya school”
“Alhamdulillah”
“Me akayi ma baby ne taketa bata rai kamar zatayi kuka, kuje kuci abunci zamu fita da daddy dubo anne”
Rai a bace maya ta wuce ciki, laila tabi bayanta.
Bahijja saitaji babu dadi kamar tabita taji meke damunta amma ta kyaleta.
Karasowa tayi wajen motar dady daidai nan sabeeha ta karaso ta duka ta gaisheta, ta amsa ciki ciki, taj da futowanshi kenan shima ya karasa inda suke ya gaisheda bahijja da daddy kafin su wuce.
Already sabeeha tayi shigewarta don gaba daya taoron bahijja take tun ranar nan da wannan abun ya faru.
Maya na shiga gida ko zama batayi ba ta futo zuwa ga maim house, tana shugiwa ta antaya dakin hadiza, hadiza daketa zumundun ganinta kwana biyu, ganin yanda ta shugo yasa ahankalinta tashi sosai,
Tunda maya ta soma magana hadiza ta kasa zaune ta kasa tsaye,gaba daya ta rasa inda zancen mayar ya nufa.
Kawai dai tasan saboda sabeeha ne take wannan abun.
Zagi ko har hadizar saida ta hada ta zageta tass , tace “wallahi yafi karfinta, taj nawa ne ni kadai, yafi karfinta, i was so stupid for thinking kina bayana, ashe cin amanata kike kina tira yarki wajenshi ko kunga mai kudi, bari ku shugo cikin dangin mu, toh wallahi wallahi idan har na sake ganinta ta rabeshi saina kashe ta, saina illatata.”
Hadiza fa hankali ya tashi, ganin maya ta juya mata baya gani take kamar tana bayan sabeeha, “dan allah karki ce haka, duk abunda zaki mata kiyi mata, wallahi ni mai iya taimakon ki ne, bazata taba shugowa cikin danginnan ba ita da arziki har abada tayaya ma zanyi fatan ta shiga arziki ita da ba yata ba? Tsintota fa nayi a titi??? Yar sheggu ce, mara galihu, banida wata alaqa da ita wallahi ki yarda dani hajiya karama kinji, wallahi babu wanda yakaini son cigabanki, nafi kowa son nagnki cikin farin ciki”
“Wallahi sai kun bar gidannan nan dagake gar ita,… bana kaunar ganinta daman yanxu ay da kikaga asirinku ya tonu zakice ba yarki bace”
“Ki yarda dani, bakiga ko kamanni bamayi ba wallahi ba yata bace, ina riketa ne kawai don ta zame min kadara da zan dunga cida kaina”
Shuru maya tayi tana nazari,”idan har da gaske kike ba yarki bace ba to zaman uban me takeyi mana agida? ki futar da ita daga gidan nan bana kaunar ganinta”
“Wallahi na maki alkawari duk abunda kikeso shi za ayi, zan futar da ita cikin gaggawa”
Tsaki maya tayi ta futa daga dakin hadiza ta fara safa da marwa, ya zatayi ta futar da sabeeha daga gidan nan? Ta wace hanya zata futa da ita?
Ay batasan sanda ta zari mayafinta ta futo daga gidan, kusan karfe biyar ta dan gifta,ko takalmin arziki babu a kafarta, kwana biyu tana kiran jamila ma bata dauka.

Ba ita ce ta isa dutsen habuja ba sai wajen karfe shida, kamar daga sama jamila ta ganta shugi duk a burkice.
Tana gaban reshow tana girki, “lafiya dai hadiza kamar an wulloki? Da magariba? Mutuwa akayi?
“Jamila ba lafiya ba, inda mutuwa akayi da sauki, inna kira wayarki bata shiga.
“Ina zata shiga wayarce ta fada masai”
“Taso jamila”
Kashe reshow din jamila tayi suka shiga uwar daka, ko wuta babu saida ta kunna touch light tukunna suka samu haske.
Cire mayafin dake kanta tayi tace “jamila na shiga uku, akwai matsala”
“Mecece matsalar?an gano ne?”
“Ana dai gab da ganowa, jamila shegiyar yarinyar nan tana neman shiga tsakanina da yata,ji nake kamar na kasheta wallahi na huta, kullum cikin tashin hankali nake da fargaba,“
Shuru jamila tayi kafin tace “me ya faru kimin bayani mana”
Take hadiza ta kwashi komai ta fada ma tun tuni yanda maya tsani sabeeha gashi kuma su bahijja sun dawo harda majeed”
“Jamila na kasa natsuwa, ina inuwa daya dasu,gani nake kamar za a gano komai,”
Jamila tace gashi wannan shegen yama daina daukan wayata,wai muje muji da matsalarmu shi ya samu na hannu, ke har barazana yamim wai wallahi wani yazo yana tambayarsa batun yarinyar nan amma ya rufa mana asiri yace taintota mukayi kina ganin akwai wanda yasan sirrin mu kenan? Ko akwai wanda kika fadamawa? Ke nifa dalilin dayasa na ki daga wayar ki kenan don wallahi ba faduwa tayi ba tsoro nakeji, ina zaune gani da yaya idan aka gano ai mun shiga uku.
“Haba jamila bazakice haka ba, taakanin mu yafi haka, ke kadai ce kikasan sirri na, kuma kema kinsan nasan naki sirrin.
“Shiyasa ay har yanxu bakida wadda takaini hadiza, yanxu ya za ayi ko saceta zamusa ayi?”
“Toh tayaya za a sace ta? In kika koma kice masu menene?”
“Ya zanyi jamila toh??? Eh ya zanyi?”
“Ki bata fiya fiya kawai tasha ta mutu,”
Shuru hadiza tayi ta rasa ya zatayi, “in aka gane kuma fa?”
“Eh haka ne kuma, ke kodai mu koma wajen boka? Wanda ya maida maki ita kamar ba mutun ba? Ya kulle maki bakinta?”
“Kinsan fa na daina bin bokaye, shika wanchan rabona dashi harna manta shekaru nawa? Tunda ta fara tasowa fa?”
“Ai kuwa aikin boka ne kawai zai kar ta cikin sauki ba tare da sanin kowa ba”
Shuru jamila tayi kafin tace “akwai wani takaddiri, amma gaskia aikinsa na kudi ne zaki nemo kudi masu yawa?”
“Zan nemo wallahi, a kassarata kawai, tayi mutuwar wulaqanci jamila”
“Bakida case, hankalin kowa ya huta, asirinmu ya rufu da hujja”
Suka kyalkyale da dariya harda tafi, “dadina dake akwai nemowa mutun mafita jamila”
“Haba waa hadiza kece fa, menene bazan maki ba a duniyar nan, zan rufa maki asiri har lahira indai bazamu ci amanar juna ba”
“Ay babu cin amana tsakaninmu tunda kowa yasan sirrin kowa, kai jamila kefa hatsabibiya ce, allah sarki alhajiji, haka kika kashe tsohonnan kikayi fuska kamar ba a yi ba, kinfi iyalansa ma kuka lokacin zaman makoki”
Wata bazawarar dariya jamila tayi tace “ay gadon filinsa dana samu har yanxu yana nan kuwa sheggun yayansa sunata bala’i akanshi har yanxu danaje aka rufe bakin sheggu tsit kikeji”
Suka sake tafawa, gyaran murya da akayi ne yasa sukayi saurin yi shiru.
“Ah ah hadiza kece a gidan namu da dare haka?”
“Hmm jamilu ba dole ka ganni ba kasan idan matsalata ta ciyo ni banida abokiyar shawara sai jamila”
“A sani cikin hirar mana indai ta samun arziki ce”
“Jamila ta hade rai ganin zai zauna tace “ka shiga ka huta mana muna sirrin mu zaka zauna.
“Kya bari mu gaisa dai ko?”
“Haba jamy kyaleshi mana, ya kasuwa jamilun jamy” ta fara tana kanne mashi ido, jamila bata lura ba taba kokarin kashe touch light don an kawo wuta tace “bari kiga nasa sanwa karya kone” ta fada tana miqewa, ay kuwa tana futa jamilu matso kusa da hadiza yace “ina shugowa naji kamshinki, hadiza uwar ruwa”
“Kaifa dan iska ne?”
“Kin fini iskanci ne,kwana dai zakiyi ko?”
“Yanxu zan tafi”
“Dan allah karki tafi haka ki kwana”
Shugowar jamila yasa yadan gyara zama yace “wai tambayarta nake zata kwana ne tace ah ah ga dare yayi”
“Dama baka bata bakinka ba dole ta kwana ay ina zata samu motar cikin gari yanxu, an kira sallah ka tafi masalaci”
Miqewa yayi yana yaqe ya futa ya barsu zaune.

Wajen bayan isha’i saigashi da tsire, wai ya kawowa hadizq bakuwa, jamila bata kawo ranta ba wannan yasa tace “ an gode”
Kusan a tare ta zuba masu tuwo sukaci, suna hira, banda shi data sashi cin tuwon a daki, koda wasa jamila bata wasa da zanjen jamilu da wata macen koda kuwa hadiza ce, tasanshi da zalama, musamman da kwanaki taji yayi wata magana data tada mata hankali ba tare da sanin sa ba, kuma ba sau daya yayi mata haka ba amma bata kawo komai aranta ba.
Suna cikin kwanciyar aure kawai sai ya dunga kiran hadiza dije… kinyi ruwa dadi, tasha jinshi yana fadin haka data tambayeshi sai yace mata ay sunan uwarshi yake kira kuma dadinta ne yasa yake haka, kai namiji da yaudara😂😂batasan abunda yake shukawa ba.

Dare nayi jamila ta mata shimfidar kwana anan parlor, saboda dakin yaran akwai zarni saboda futsarin kwance da sukeyi.

Achan gida ko sai wajen tara su bahijja suka dawo, suna dawowa ta wuce dakin maya ta taddata kwance, tashin duniya ta mata maya kamar gawa ko motsawa take gabanta ya soma faduwa, juyawan da zatayi kuwa kawai taga kwayoyi jibge gefen gado, hannunta na karkarwa ta duba taga sleeping pills ne, jikinta gar rawa yakeyi, ne maya keyi da sleeping pills ay bata gama shiga tashin hankali ba saida taga wani maganin a gefe, tana dagawa taga family planning, wannan yafi rukitar da ita, daddy na knckimg dakin tayi saurin boyewa a bayan hannunta, “wifey… “
“Yes daddy, barci takeyi ashe muje karmu tasheta”
Ta fada tare da futowa tabi bayanshi.
Kwana bahijja tayi tana kuka, ay a daren tabtura letter din retire, akan yarta ta lalace ga hakura da aikin, daman fadan da sukeyi da dady kenan, yayi retirw already kuma ya kawo mata shawarar su dawo gida gaba daya ta nuna bazatayi hakan ba aikinta nada amfani.

Bangaren taj ko a wajen nanna yayi dinner sun dade tare kafin ya koma part dinshi da tunanin fatima.
Itako fatiman gaba daya bata cikin natsuwarta, ganin irin kallon da maya ta mata yasa duk ta fita hayyacinta, gashi hadiza tasha mata warning.

Toh bangarensu hadiza, sai wajen goma sha daya duk suka kwanta, jamilu da baya barcin wuri sai gashi ya kwanta tun tara, su jamila suka hirarsu kafin ta mata sallama ta wuce daki, har hadiza na mata tsiya, “dan allah karku tada mim da hankali ina kusa da kofar daki, nida ba aure ba shekara nawa banji dadin namiji ba”
“Shegiya badai kin tsaya kwadayin na mijin wata ba”
“Kwarai kuwa kuma wallahi nan bada jimawa ba zan mallakesa, bari wannan damuwar tawa ta wange kiga abunda zai faru” sukayi dariya jamila ta shige ciki ta karo kofa.

Chan wajen karfe biyu dare hadiza ta soma jin ana tabata, kamar da wasa taji ana jan zanin ta, tuni ta bude ido, ga mamakinta wa zata gani jamilu, yana mata wasu abubuwa.
“Dan girman allah ki barni na dan dana”
“Baka da hankali ne? Jamila fa na ciki?”
“Toh se me? Ke wallahi bana iya barci in banji ki luntsum ba hadiza, dan matso mana..”
Toh da haka dai duk yanda taso ya kyaleta yaki karshe dai tace mashi toh su fita bandaki suyi acahn kar ajiyo su yace to, yaja jela yabita har toilet.
Ahankali jamila ta soma laluben dare, ay maganar da hadiza tayi da ita ta kwana dama kwana biyu basuyi ba, jin wayam yasa ta bude ido, ta kunna fitila, ba jamilu ba labarin jamilu, tashi tayi zaune ta gyara daurin kirji datayi ta haske dakin tass babu jamilu, ta dauka bandaki ya shiga wannan yasa ta koam ta kwanta, ah ah minti goma ta wuce babu jamilu babu motsinsa, haka kawai jikinta ya bata ta tashi kawai, ta bude kofar dakin ahanakli ta futo, kallon katifar hadiza tayi ganin kamar mutun a kwance yasa ta sauke ajiyar zuciya da batasan tayi ba ta futa ahankali tana bude kofa, hanyar bandaki ta nufa daidai nan aka kawo wuta, hasken bandakin ya bayyana, takowa ta somayi tun bata kaiga kofar ba ta soma jin wani irin sauti, da nunfarfashi, sai kuma muryar jamilu data biyo baya ahankali ahanakli “wayyo hadiza dadi, kinfi jamila, wai zuma kike zubawa a wajen ne? Bude min dakyau, na shiga chan chan wayyo dadii wayyo”
Kafarta na rawa ta karaso bakin bandakin tana jin sautin muryar hadiza tana wasu abubuwa, “shiga jamilu wayyo dadi,alkah ya tsinewa jamila, ashe dadin da take ji kenan?”
Jikin jamila na karkarwa ta doso bandaki ga bakin kofar ta dan tura kofar taji a rufe, cikin sauri ta tafi wajen tagar bandaki tana bude daman akwai dan dutse a wajen ta hau kan dutse take ta hangosu tsirara turmi da tabarya sai faman kumi sukeyi, tuni jikin jamila ya fara rawa ta toshe bakinta tana kallonsu, har suka gama tasss akan idanunta, “Kai nayi missing dinka wallahi, rabona dakai tun ranar nan fa danazo, haka ka zazzage min ruwan dadi ka barni da juye juye da daddare”
“Kedai bari, dana hau kan jamila sainaji lamii shuru, gata a bushe wallahi babu kumarin arziki, yanxu nasan na ci wallahi, hadiza badai dadi ba”
“Ni din wasa ce, ka futa kaje wajen matar karta tashi tunda ka sallameni”
“Mu dan kara mana” ya fada yana juyata jamila ta sauka kan dutse, ta bude har kafarta na jini ta danyi yar kara bai futo sosai ba ta toshe bakinta ta arce zuwa daki, hadiza tayi zumbur tace “qara naji ko bakaji ba?”
“Ban jiba wallahi ina zanji ni jamilu ina kwasar dadi”
“Kaga jela duba jamilu”
Dole ya kyaleta ya futo yana gyaran wando ya shiga daki, yana shiga jamila tayi saurin jan barko ta rufe fuskarta yayi tsaki ta hau kan gadon.
Jamila na kuka cikin bargo tana zazzaga ruwan bala’i aranta.
“Bura uban chan, hadiza kin je inda bai kamata kije ba, ni nan jamila saina jawo maki masifarda saikin kwana dubu kina kuka, tunda har kikaci amanata wallahi saina tona asirinki shegiyasa asararriya”….


Toh mun kwana nan allah ya kaimu zuwa gobe😂drama iya dramaa akwai bala’i a gaba


✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊

MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍)
Written by
Queenmarh✍️
Book2
PAID
Chapter 51 · 0% Book details