Sashe 8
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Alhaji abubukhar dollars yayi murmushin dake karawa fuskar sa kyawu duk da shekarun sa Amma tamkar dan karamin matashi haka yake da kyawu da cikar zatin haibar halittar ta fulanij usul..
"Allah ya miki albarka matata uwar yaya na. Allah ya cigaba da faranta miki kinji?"
"Tare da kai nawan.."
"Uhm uhm dan Kara fada banji ba?" Ya Kai hannun sa kan kunnen sa yana karasawa da kunen dede saitin bakin ta .
Ta Saka labbanta ta kamo kasan kunnen nasa, Ta cize shi ya janye da sauri suka saka dariya gaba daya
"A kawo abinci ko wanka ne farko?"
"Toh dika biyun ciki dai sai zuwa anjima inshaa Allah..."
Duban sa tayi taga ya nata lankwasa yatsun sa ya hade su waje daya. Hakan yake yi idan yanada damuwar da bayaso ya bayyana ko ta masa nauyi a harshen sa.
Saka hannu tayi ta juyar da fuskar sa gareta tana duban sa sosai.
"Baban su .... Meke faruwa? Dan Allah kada ka boye mun. Wani abun ne ya faru?"
Duban ta yayi sai Kuma ya juya gefe yana sauke numfashi yace,
"Ba wai wani abun damuwa bane can. Kawai dai lamarin ne na kasa ganewa. "
"Ina sauraon ka. Matsalar ka tawa ce. Damuwar ka damuwa tache. Ina sauraron ka. Idan shawarace sai na baka idan yadda zamu bullowa lamarin ne nanma sai muyi. Nima daka ganni anan inata sake sake ne kan iyalan marigayiya Hindu Mai aikin nan namu data rasu ne. Na kikkira wayar dan nata da nake samun su bata shiga gaba daya. Dan Allah kada ka bari koma menene ya dake ka. Ka sanar dani abunda ya shige maka duhu"
Alhaji abubukhar dollars ya daga kansa saman pop kafin ya sauke yana duban ta sosai yace,
"Kawai kira na gani daga share holders .. Plazas dinnan nawa na kudi na hakki na fa, kinji wai an duba accounts whatsoever dai wai banawa bane sun futa daga cikin kadarori na. Harda estates din mejesa da guzare dana Gpo da na bayan Maduki."
Hajia Qibdiyya na zaune sai ta mike dauke da hannuwanta ta Kara a kirji idanuwanta a waje sun firfito cikin tsabar dimbin mamakin ta dube shi cike da fargaba Mai tartare da tsoron ban mamakin dauke da tu'ajjabi da karsashin muryar da ke nuna ta hau mizanin damuwa sosai tace da shi,
"What? Ban ban bangane me kake nufi ba Abubakhar?" Ta karasa cikin in'ina da karin fadin sunansa cikin dimuwa..
Duban ta yayi ya girgiza Kai ya janyo hannunta ya dawo da ita kusa da shi ya zaunar da ita yana tallabe habar sa yace,
"Akwai Wanda ke cin dunduniya ta Mariyah... Akwai wadanda ke bibiyar al'amurana ta karkaashin kasa Mariyah. Ina tare da makiyan dana kewa kallon masoyane. A zagayen nake cikin kuraye masu son ganin bayana Mariya. To Amma matsalar itace, wanene? Su wanene daga Ina suke? Taya zan bullowa lamarin? Shin menene zai biyo baya? Ya lamarin ya ke ne? Duka wadannan dama wasu tarin tambayoyin baki daya bansan yadda zan ba. Baki daya komai ya dawo square one. Sai na biyo ta baya na gane komai sannan zan iya cinma nasara ta na dawo da hakkokina, Amma ta yaya? Kai hasbun Allahu Wa ni'imal wakil. Allah kasa mu dace"
"Aameen Alhaji. Tabbss akwai wadanda suke maka zagon kasan masu cin dunduniyar ka ko suwa nene Allahu a'alam. Amma dik wani dan Adam daya bi bayan wannan makirci aka salwantar da wadannan kadarori da yardar Allah tasu tazo karshe. Inshaa Allahu komai naka zai dawo hannun ka da izinin rabbana. To bakasan su waye ba kenan ba wani dan hint da zaka gane?"
Daga kai yayi sama yana jijigawa kafin ya sunkuyar dashi kasa yana duban ta yace,
"Yanzu zan fara Saka ido akan komai. Amman zan nuna ni baibai ne, Kuma kurma ne, Sannan makaho ne kuma soko ne gaula da baya gane komai ..Kingane?"
"Ban fahince ka ba Alhaji?"
"Ina nufin zan zama baibai ko kurma maana zan nuna maganganun duk basu tabani ba, Bana tasu, Na shafe su ko ana yin zancen bazansa baki ba."
"Meyasa kace haka?"
"Sai ka taka sahun barowa kake zama daidai dashi Mariyah. Idan na nuna na fito da makaman yaki na to hawa Kai na zasiyi kila su illata nima. Maso abin ka ya fika dabara Mariyah, Amma idan nayi biris da zancen na shafe shi tamkar na manta na nuna baya damuna. To sannu ahankali gaskia zata biyo baya"
"Dakace zaka nuna baka gani fa?"
"Magana ce hausa cikin hausa..abun nufi ba zan nuna inabganin su ba ko Ina Saka ido ganin na gano su wanene aciki ba, Zan nuna tamkar makaho maana zanyi watsi da lamarin bana ganinsa bana sauraron sa"
"Mashaa Allah. Kana ganin hakan mafita ce?"
"Da yardar Allah komai zai bayyana kansa. Amman sai munyi hakuri. Sai Kun lura sosai. Muna nan dake gaskiya zata fito Kuma koma wajen ko su waye Allah bazai bar su haka ba"
"Kayi magana da Alhaji sambaso?"
"Eh yakirani dazun har yake cewa zai zo office ya same ni nace masa ba damuwa ay nii maganar ma abarta kawai zan iya hakura"
"Meyasa kache masa haka bayan aminin ka ne?"
Kallonta ya yi, yayi murmushin yake yace,
"A wannan tafiyar da ake ciki. Inshaa Allah daga ke ke sai yaran mu kadai zan aminta dasu. Amman kowa sai naga yadda lamarin zai fito tukunna. Kede muci gabaa da addua kawai"
"Toh Allah ya amince Alhaju Allah yabaka nasara. Amin"
"Aamin ya rabbi. Bari nayi wankan ko?"
Mikewa tayi jikinta a sanyaye. Shima ya mike yana lakuce mata kumatu,
"Haba Mariri. Bansan damuar ki fa, Zan daina gaya miki komai Allah
"Na dai na Alhaji. Kayi hakuri"
Yana rike da hannunta suka nufi bandaki ta tanadar masa komai. Tukun sannan ta koma wajen dinning tana zuzzuba masa dukkanin abunda ya dache Wanda zai iya ci..
Wunin ranar haka suka wuni a atare suna tattauna yadda zasu bullowa lamarin.
:::::::::
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[5/1, 7:03 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_12_
:::::::::
Yana karasa parker motar sa a wajen adana motoci na dalibai dake department din nasu. Ya fito daga cikin motar tasa. Sanye yake cikin riga da wando na shadda kalar sararin samaniya.
Ya dora pcap akan sa datayi matukar dacewa da aikin dake jikin shaddar. Hannun sa na dama dauke da ruwan roba guda daya da wani littafi da pencil aciki da biro.
Ya murzawa motar key ya nufi cikin department din. Baki daya ya gauraye ko'ina da kamshin turarukan dake tashi daga jiki da kayan sa. Kai kache a kamfanin turaren Tom Ford ne.
Daga wajen wani dan karamin garden dake cikin department din nasu ya hangosu kamar ko da yaushe itada yar uwarta suna zaune a garden din da ake cswa da shi "love garden"
Ya samu kansa da zama a kujerun cikin wajen bana garden din ba. Ya seta su . Kwayar idanun sa baki daya akanta suke kamar koda yahse. Duk wani motsinta yana tare da shi..
Ya janyo gilashin ya Saka ya maze fuska Kai kache wata uwar abun daban yake yi. Littafinsa ya bude ya janyo pencil din yana satar kallon ta yana cigaba da zanata. Koda yaushe cikin zanata yake, a tafe take, a zaune take, a tsaye take, abu take ci ko sha. Komai dai da takeyi akan motsin sa ne.
Ba kadan ba tayi masa kyau cikin wata atamfa me zanen baka da ja na katuwar kujera. Ta yafa wadataccen mayafin daya amshi kalar atamfarr. Tayi kyau sosai duk kuwa da ba kwalliyaa take ba. Zallar natural beauty din da take da shi ya gauraye masa rai, zuciya da Kuma gangar jiki.
Cigaba da zanata yake sosai. Har sanda ta daga biro tana nunawa Layla wani diagram ajikin handout din da suke karatu. Yayi murmushi shi kadai yana gyara wajen tsintsiyar hannun ta da zanen da yake yi.
Ya sake daga idanun sa ta cikin glass ya dora akanta sun tashi tsaye itada Layla da alamar musu sukeyi akan wani abu na daga cikin handout din,
"Taya zan sanar dake abunda ke cikin rai na? Ta yaya?.... " ya sake tambayar kansa ahankali yana runtse idanun sa.
Kamar koda yaushe duk zanen daya mata sai ya rubuta kalamai ajikin sa, sai kache gani zatai ta karanta,
"Nawraah, Tunanin ki na dawainiya da ni a koda yaushe.. Ashe haka so yake? Ya zanyi da rai na ne? Nawraah Ina kaunar ki, kaunar da baki yayi nauyi wajen bayyanawa. Duk da nasan Ina shirirtia ne kawai domin tuni dan uwana ya riga ni shiga wajen ki.. my Nawraah, When thoughts of you cross my mind, my heart races, bakiji yadda bugun zugiyata yake ba and a smile finds its way to my lips. Ganin ki kadai ko da waiwaye ne yana samun nutsuwa sosai, It’s time to confess that you are the reason behind these joyful moments in my life... Hakika kin kawomun babban farin ciki acikin rayuwata. Duk kuwa da bakisan inayi ba. Amman tunanin ki kadai ya gamsar dani farin cikin rayuwata. " yana karasa rubutawa ya sake daga kai ya dora akanta.
"Allah ya miki albarka matata uwar yaya na. Allah ya cigaba da faranta miki kinji?"
"Tare da kai nawan.."
"Uhm uhm dan Kara fada banji ba?" Ya Kai hannun sa kan kunnen sa yana karasawa da kunen dede saitin bakin ta .
Ta Saka labbanta ta kamo kasan kunnen nasa, Ta cize shi ya janye da sauri suka saka dariya gaba daya
"A kawo abinci ko wanka ne farko?"
"Toh dika biyun ciki dai sai zuwa anjima inshaa Allah..."
Duban sa tayi taga ya nata lankwasa yatsun sa ya hade su waje daya. Hakan yake yi idan yanada damuwar da bayaso ya bayyana ko ta masa nauyi a harshen sa.
Saka hannu tayi ta juyar da fuskar sa gareta tana duban sa sosai.
"Baban su .... Meke faruwa? Dan Allah kada ka boye mun. Wani abun ne ya faru?"
Duban ta yayi sai Kuma ya juya gefe yana sauke numfashi yace,
"Ba wai wani abun damuwa bane can. Kawai dai lamarin ne na kasa ganewa. "
"Ina sauraon ka. Matsalar ka tawa ce. Damuwar ka damuwa tache. Ina sauraron ka. Idan shawarace sai na baka idan yadda zamu bullowa lamarin ne nanma sai muyi. Nima daka ganni anan inata sake sake ne kan iyalan marigayiya Hindu Mai aikin nan namu data rasu ne. Na kikkira wayar dan nata da nake samun su bata shiga gaba daya. Dan Allah kada ka bari koma menene ya dake ka. Ka sanar dani abunda ya shige maka duhu"
Alhaji abubukhar dollars ya daga kansa saman pop kafin ya sauke yana duban ta sosai yace,
"Kawai kira na gani daga share holders .. Plazas dinnan nawa na kudi na hakki na fa, kinji wai an duba accounts whatsoever dai wai banawa bane sun futa daga cikin kadarori na. Harda estates din mejesa da guzare dana Gpo da na bayan Maduki."
Hajia Qibdiyya na zaune sai ta mike dauke da hannuwanta ta Kara a kirji idanuwanta a waje sun firfito cikin tsabar dimbin mamakin ta dube shi cike da fargaba Mai tartare da tsoron ban mamakin dauke da tu'ajjabi da karsashin muryar da ke nuna ta hau mizanin damuwa sosai tace da shi,
"What? Ban ban bangane me kake nufi ba Abubakhar?" Ta karasa cikin in'ina da karin fadin sunansa cikin dimuwa..
Duban ta yayi ya girgiza Kai ya janyo hannunta ya dawo da ita kusa da shi ya zaunar da ita yana tallabe habar sa yace,
"Akwai Wanda ke cin dunduniya ta Mariyah... Akwai wadanda ke bibiyar al'amurana ta karkaashin kasa Mariyah. Ina tare da makiyan dana kewa kallon masoyane. A zagayen nake cikin kuraye masu son ganin bayana Mariya. To Amma matsalar itace, wanene? Su wanene daga Ina suke? Taya zan bullowa lamarin? Shin menene zai biyo baya? Ya lamarin ya ke ne? Duka wadannan dama wasu tarin tambayoyin baki daya bansan yadda zan ba. Baki daya komai ya dawo square one. Sai na biyo ta baya na gane komai sannan zan iya cinma nasara ta na dawo da hakkokina, Amma ta yaya? Kai hasbun Allahu Wa ni'imal wakil. Allah kasa mu dace"
"Aameen Alhaji. Tabbss akwai wadanda suke maka zagon kasan masu cin dunduniyar ka ko suwa nene Allahu a'alam. Amma dik wani dan Adam daya bi bayan wannan makirci aka salwantar da wadannan kadarori da yardar Allah tasu tazo karshe. Inshaa Allahu komai naka zai dawo hannun ka da izinin rabbana. To bakasan su waye ba kenan ba wani dan hint da zaka gane?"
Daga kai yayi sama yana jijigawa kafin ya sunkuyar dashi kasa yana duban ta yace,
"Yanzu zan fara Saka ido akan komai. Amman zan nuna ni baibai ne, Kuma kurma ne, Sannan makaho ne kuma soko ne gaula da baya gane komai ..Kingane?"
"Ban fahince ka ba Alhaji?"
"Ina nufin zan zama baibai ko kurma maana zan nuna maganganun duk basu tabani ba, Bana tasu, Na shafe su ko ana yin zancen bazansa baki ba."
"Meyasa kace haka?"
"Sai ka taka sahun barowa kake zama daidai dashi Mariyah. Idan na nuna na fito da makaman yaki na to hawa Kai na zasiyi kila su illata nima. Maso abin ka ya fika dabara Mariyah, Amma idan nayi biris da zancen na shafe shi tamkar na manta na nuna baya damuna. To sannu ahankali gaskia zata biyo baya"
"Dakace zaka nuna baka gani fa?"
"Magana ce hausa cikin hausa..abun nufi ba zan nuna inabganin su ba ko Ina Saka ido ganin na gano su wanene aciki ba, Zan nuna tamkar makaho maana zanyi watsi da lamarin bana ganinsa bana sauraron sa"
"Mashaa Allah. Kana ganin hakan mafita ce?"
"Da yardar Allah komai zai bayyana kansa. Amman sai munyi hakuri. Sai Kun lura sosai. Muna nan dake gaskiya zata fito Kuma koma wajen ko su waye Allah bazai bar su haka ba"
"Kayi magana da Alhaji sambaso?"
"Eh yakirani dazun har yake cewa zai zo office ya same ni nace masa ba damuwa ay nii maganar ma abarta kawai zan iya hakura"
"Meyasa kache masa haka bayan aminin ka ne?"
Kallonta ya yi, yayi murmushin yake yace,
"A wannan tafiyar da ake ciki. Inshaa Allah daga ke ke sai yaran mu kadai zan aminta dasu. Amman kowa sai naga yadda lamarin zai fito tukunna. Kede muci gabaa da addua kawai"
"Toh Allah ya amince Alhaju Allah yabaka nasara. Amin"
"Aamin ya rabbi. Bari nayi wankan ko?"
Mikewa tayi jikinta a sanyaye. Shima ya mike yana lakuce mata kumatu,
"Haba Mariri. Bansan damuar ki fa, Zan daina gaya miki komai Allah
"Na dai na Alhaji. Kayi hakuri"
Yana rike da hannunta suka nufi bandaki ta tanadar masa komai. Tukun sannan ta koma wajen dinning tana zuzzuba masa dukkanin abunda ya dache Wanda zai iya ci..
Wunin ranar haka suka wuni a atare suna tattauna yadda zasu bullowa lamarin.
:::::::::
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[5/1, 7:03 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_12_
:::::::::
Yana karasa parker motar sa a wajen adana motoci na dalibai dake department din nasu. Ya fito daga cikin motar tasa. Sanye yake cikin riga da wando na shadda kalar sararin samaniya.
Ya dora pcap akan sa datayi matukar dacewa da aikin dake jikin shaddar. Hannun sa na dama dauke da ruwan roba guda daya da wani littafi da pencil aciki da biro.
Ya murzawa motar key ya nufi cikin department din. Baki daya ya gauraye ko'ina da kamshin turarukan dake tashi daga jiki da kayan sa. Kai kache a kamfanin turaren Tom Ford ne.
Daga wajen wani dan karamin garden dake cikin department din nasu ya hangosu kamar ko da yaushe itada yar uwarta suna zaune a garden din da ake cswa da shi "love garden"
Ya samu kansa da zama a kujerun cikin wajen bana garden din ba. Ya seta su . Kwayar idanun sa baki daya akanta suke kamar koda yahse. Duk wani motsinta yana tare da shi..
Ya janyo gilashin ya Saka ya maze fuska Kai kache wata uwar abun daban yake yi. Littafinsa ya bude ya janyo pencil din yana satar kallon ta yana cigaba da zanata. Koda yaushe cikin zanata yake, a tafe take, a zaune take, a tsaye take, abu take ci ko sha. Komai dai da takeyi akan motsin sa ne.
Ba kadan ba tayi masa kyau cikin wata atamfa me zanen baka da ja na katuwar kujera. Ta yafa wadataccen mayafin daya amshi kalar atamfarr. Tayi kyau sosai duk kuwa da ba kwalliyaa take ba. Zallar natural beauty din da take da shi ya gauraye masa rai, zuciya da Kuma gangar jiki.
Cigaba da zanata yake sosai. Har sanda ta daga biro tana nunawa Layla wani diagram ajikin handout din da suke karatu. Yayi murmushi shi kadai yana gyara wajen tsintsiyar hannun ta da zanen da yake yi.
Ya sake daga idanun sa ta cikin glass ya dora akanta sun tashi tsaye itada Layla da alamar musu sukeyi akan wani abu na daga cikin handout din,
"Taya zan sanar dake abunda ke cikin rai na? Ta yaya?.... " ya sake tambayar kansa ahankali yana runtse idanun sa.
Kamar koda yaushe duk zanen daya mata sai ya rubuta kalamai ajikin sa, sai kache gani zatai ta karanta,
"Nawraah, Tunanin ki na dawainiya da ni a koda yaushe.. Ashe haka so yake? Ya zanyi da rai na ne? Nawraah Ina kaunar ki, kaunar da baki yayi nauyi wajen bayyanawa. Duk da nasan Ina shirirtia ne kawai domin tuni dan uwana ya riga ni shiga wajen ki.. my Nawraah, When thoughts of you cross my mind, my heart races, bakiji yadda bugun zugiyata yake ba and a smile finds its way to my lips. Ganin ki kadai ko da waiwaye ne yana samun nutsuwa sosai, It’s time to confess that you are the reason behind these joyful moments in my life... Hakika kin kawomun babban farin ciki acikin rayuwata. Duk kuwa da bakisan inayi ba. Amman tunanin ki kadai ya gamsar dani farin cikin rayuwata. " yana karasa rubutawa ya sake daga kai ya dora akanta.