Sashe 12
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[5/3, 10:46 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_16_
:::::::::
*Dimmmm* naura taji baki daya rassan jikinta sun amsa, Idanuwanta suka dauke ganin su na yan wasu dak'ik'ai. Yayinda jinta ma ya dauke dif. Kafafunta suka gaza daukar nauyin gangar jikin ta.
Sunan marigayiya ummy su data kira yasa kwakwalwarta tuno mata baya. Alokacin da suke zuri'ah daya suna raye dukkanin su. Abbieyn su marigayi junaidu da ummyn dinsu malama Hindu. Da babban wansu mai kaunar su marigayi Hamma Ashir.
Wasu hawaye ne masu dumi suka shiga yi mata reto akan kyakkyawar fuskar ta. Hajia Qibdiyya ta sanya hannu ta janyo Nawraah jikinta ta rungumeta tana bubbuga bayanta,
"Kuka? Dan Allah kibar kuka Nawraah. Wallahi kullum Allah ne shahidi cikin neman ku nake. Na rasa samun lambar wayar ku. Idan na kira akashe. Na tura ance mun kunbar gidan nan. Yanzu Ina yayyun ki biyun? Ashir da ...
"Hamma Ashfeef" Amnah ta karasa mata itama tana duban yayarta Nawraah
"Eh Ashir da Ashfeef suna Ina? Mahaifin ku da baki daya dai ina kowa yake? Meya sa kuka dawo gidan marayu Nawraah? " ta daga fuskar Nawraah dake zubar da hawaye sosai. Jijiyoyin kanta sun futo radau radau agaban goshin ta..
"Eh Nawraah? Meyasa? Kiyi magana kinji?"
Nawraah ta shiga girgiza Kai tana janye jikinta daga na hajia Qibdiyya ta kifa kanta a bango tana kuka sosai
Hajia Qibdiyya ta dubi su Raudah da shugabar gidan marayun tache,
"Nasan su. Mahaufiyar su munyi zaman mutinci da ita sosai. Tafiyar da mukai kasar waje lokacin Banda lafiya naje haihuwa. Allah beyi zan dawo mu ganaa ba d'an dana haifa ya rasu acan na hadu da cuta babba. Sai da muka kara sabon zama na wartsake tukun sannan muka dawo ake shedamun ta rasu. Daga haka Kuma dif nadaina jun komai, ko yaushe da tunanin yaran nan nake kwana nake tashi. Kai subhan Allah. Mai rai ba abakin komai yake ba. Alhamdulillah babban burin da nake fata ya cika. Yau gani ga iyalan marigayiya Hindu. Allah ubangiji ya jikan mahaifiyar ku. Allah ya baku hakurin rashinta Allah ya muku albarka ya buda muku kofofin alkkhairinsa Amin"
"Aameen Aameen" suka amsa baki daya
Shugabar orphanage din ta kada kai cike da rudani da tausayin Nawraah ya sake kamata gaba daya tace,
"Nan tazo itada wannan kanwar tata, Kann dan Allah sunaso su dawo nan gidan marayun basuda kowa su kadai ne nace Ina yan uwan ta tache babu. Sai yayanta daya nace taje ta taho dashi suka cike komai suka zauna anan din. Amman ta shedamun cewar wata mata ta basu tallafinn karatu kyauta a jami'ar nan ta kudi ta naduka. Don haka zasu fara zuwa. Haka din kuwa akayi. Ko masu zuwa musu visiting dinnan ziyarar duk sati ko ta litininn wani mutumine yake zuwa nan din haka ya manyanta shine kadai nasan yake zuwa wajen su su gaysa ya tafi. Allahu Akbar rayuwa kenan. To ubangiji Allah ya jikan musumalmai baki daya. Allah Kuma ya kyauatata namu zuwan amin"
"Aameen Yaa Rabbi. Aameen. Amnah sannu Amnah Ina hamman ku?"
"Hamma ashfeef? Iya gareji"
"Bashi ba dayan hamma"
Nawraah da ta samu nutsuwa kukan da tayi ta sharce da kasan mayafin jikinta ta juya tana duban hajia Qibdiyya tache,
"Ummy ta rasu, abbiey ya rasu, hamma Ashir babban wanmu ko? "
"Eh shi, shi yana Ina? Inata Kiran wayaar sa a akashe"
"Ya rasu shima" ta amsa mata a sanyaye
"Ya rasu?" Hajia Qibdiyya ta tanbayeta dafe da hannuwa a kirji yayinda idanuwanta suka furfito waje. Baki daya al'amarin ya girgiza ta, Ta dubeta tache,
"Meya faru da shi innalillahi Wa inna ilaihi rajiun"
"Ya rasu..."
"Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun... Ina kawunan naku suke Nawraah?"
Nawraah tayi murmushin yake tache,
"Suna nan kalau"
"Duk ba Wanda ya dauke ku acikin su?"
"Babu "
"Kai rayuwa. Wato zumunci ya zama sai ana raye ake dakai da iyalan Ka, idan ka rasu kuma mantawa ake da babin ka, yanzu zumunci sai bare ya maka abu na jininka ya guje ka. Rayuwar nan gaba daya sai du'ai ubangiji Allah yasa mu dache kawai"
Baki daya jikin yan wajen sai yayi la'asar. Kwarai matukaa rayuwar su Nawraah abun tausayawa ne. Sai dai kowane dan Adam lullube yake cikin rigar mutuwa. Babu Wanda zai tubeta kuwa duk tsananin mulkinsa ko sarautar sa bare nasabar Sa.
Hajia Qibdiyya ta share hawayen ta da tissue din data zaro daga cikin jakarta ta sake nannado wata ta nufi wajen Nawraah ta kama hannun ta ta sanya tissue din tana goge mata fuska tache,
"Kiyi hakuri kinji? Wannan babban rashi ba ku kadai ya taba ba har da mu baki daya Allah. Mahaifan ki yan albarka ne Kuma da yardar Allah dukkanin su harda hamma Ashir din aljannatul firdaws ce makoma agare su, ki bar kuka kinji? Adduoin ku kawai suke bukata. Kinji Nawraah? Allah ya miki albarka. Kin sheda ni kuwa? Lokacin dana fara ganin ku baki zama yammata haka ba tubark Allah kin tuno wadda kuka sayowa lemo da ruwa kuka kawo mun ummyn ku tasa kuka karbo?"
Nawraah ta daga kai da sauri tana murmushi tache,
"Inda ummy ta fara aiki"
"Kwarai kin tuno.. alhamdulillah! Allah ya karba kukana . Kullum sai na roki Allah ya bayyana mun ku. Gashi alhamdulillah cikin sauki na hadu da ku"
Nawraah tayi murmushi kawai tana sadda kanta kasa.
Hajia Qibdiyya ta dauki sunayen su Raudah gaba daya tace ranar Monday su fara zuwa jami'ar Alharamein din su fara daukar darasi. Komai da komai zata saka a musu kyauta kar su damu ta Kuma ce zaa sauyawa Amnah makaranta a sakata ata kudi dake nan kusada jami'ar.
Sun mata godia sosai. Sun Kuma ji dadin babban abun alkairin da tayi musu. Ta Kuma yi alkawarin kara dakunan kwana a gidan marayun da sauran kayayyakin da ake bukata.
Sai data tabbatar ta kammala komai tukun sannan tabar cikin gidan marayun ta koma nata gidan cike da farin cikin ganin su Nawraah. Sai dai wani bangare na zuciyar ta na mata radadi ciwon rasa rayuwar Ashir. Ta tausaya musu kwarai matuka. Domin ba sau daya ba lokacin da malama Hindu na raye tana gaya mata yadda yaron nata ke tsaya akan yan uwan nasa dukan su .
=====
Sannu ahankali haka rayuwar taci gaba da garawa. Hajia Qibdiyya taso ta dawo da su Nawraah gabanta. Amman Nawraah taki fafur tace zaman su agidan marayun ma yayi Allah ya Saka da alkhairi
Amman duk da haka hajia Qibdiyya bata hakura ba sai data sauya musu gadaje aka Kara ac ta tsaye da fanka.
Kuma kullum sai an kaiwa gidan marayun lafiyayyan abinci mai rai da lafiya, tana basu kulawa sosai ta inda basa zato ..
A haka rayuwar taci gaba da tafiya. Har su Amnah suka kammala level one suka shiga two, two dinma sunyi nisa sosai sun shiga three mashaa Allah sunada matukar kokari da kwazo baki dayan su...
Gefe daya soyayya ce tacacciya marwaan da Nawraah suke ginata akan gaskia da lumana.
Marwaan nata kokarin samun iyayen sa don gaya musu shi fa ya tsayar da matar aure tun da yanzu shi da su Anees suna ajin karshe na kammala jami'ar gaba daya. Dama sun 'dara su Nawraah da aji daya...
:::
Tana zaune bayan ta kammala karanta alQur'anin da ke gabanta ta ajiye shi.
Wayarta ta janyo dake kusa da ita. Tayi murmushi tana tuno sanda hamman su Ashir ya bata ita yana ce mata,
"Ba nisa zanyi ba yanzu zan dawo inshaa Allah. Ungo rike wayar nan taki ce. Ki dinga browsing na assignment da ita idan kin fara jami'a..duk rintsi duk wuya kada ki bari wayar nan ta subule daga hannun ki. Kar ki bawa kowa, Na roke ki da girman Allah kuma recordings din wayar nan kada ki jisu har sai kin shiga aji na biyu zaki shiga na uku, sai na hudun kammala jamia kinji ko? Allah yabada saa"
"Hamma meye haka kamar Wanda zaiyi tafiya ba dawowa? Nagode Allah ya saka da alkhairi Amin"
"Aameen ya Hayyu waayum. Sai na dawo."
Wasu hawaye ne sirara suka shiga kwarara daga idanuwan ta. Ta sanya bayan hannunta tana share su. Zuciyar ta na mata zugi da rada'di...
"Su waye suka kashe ummy........? Da me zan fara?" Ta tanbayi kanta a kasan zuciyar ta tana sauke gwauron numfashi mai tafiyar harshen damo!!!
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[5/4, 8:55 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_17_
:::::::::
Agogon wayar ta ta kalla. Ranar ne bikin 'yayan hajia Qibdiyya mace da namiji da zata aurar.
Baki daya batason halartar taron, sai dai kuma hajia Qibdiyya ta taka muhimmiyar rawa acikin rayuwar su.
Su Raudah tuni sukayi gaba su da Amnah. Itace kawai tace zata zo daga baya kanta na dan sara mata.
Badan taso ba ta mike tsaye tana rage kayan jikinta hadi da daura zani ta shige bandaki bakin ta dauke da addua.
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[5/3, 10:46 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_16_
:::::::::
*Dimmmm* naura taji baki daya rassan jikinta sun amsa, Idanuwanta suka dauke ganin su na yan wasu dak'ik'ai. Yayinda jinta ma ya dauke dif. Kafafunta suka gaza daukar nauyin gangar jikin ta.
Sunan marigayiya ummy su data kira yasa kwakwalwarta tuno mata baya. Alokacin da suke zuri'ah daya suna raye dukkanin su. Abbieyn su marigayi junaidu da ummyn dinsu malama Hindu. Da babban wansu mai kaunar su marigayi Hamma Ashir.
Wasu hawaye ne masu dumi suka shiga yi mata reto akan kyakkyawar fuskar ta. Hajia Qibdiyya ta sanya hannu ta janyo Nawraah jikinta ta rungumeta tana bubbuga bayanta,
"Kuka? Dan Allah kibar kuka Nawraah. Wallahi kullum Allah ne shahidi cikin neman ku nake. Na rasa samun lambar wayar ku. Idan na kira akashe. Na tura ance mun kunbar gidan nan. Yanzu Ina yayyun ki biyun? Ashir da ...
"Hamma Ashfeef" Amnah ta karasa mata itama tana duban yayarta Nawraah
"Eh Ashir da Ashfeef suna Ina? Mahaifin ku da baki daya dai ina kowa yake? Meya sa kuka dawo gidan marayu Nawraah? " ta daga fuskar Nawraah dake zubar da hawaye sosai. Jijiyoyin kanta sun futo radau radau agaban goshin ta..
"Eh Nawraah? Meyasa? Kiyi magana kinji?"
Nawraah ta shiga girgiza Kai tana janye jikinta daga na hajia Qibdiyya ta kifa kanta a bango tana kuka sosai
Hajia Qibdiyya ta dubi su Raudah da shugabar gidan marayun tache,
"Nasan su. Mahaufiyar su munyi zaman mutinci da ita sosai. Tafiyar da mukai kasar waje lokacin Banda lafiya naje haihuwa. Allah beyi zan dawo mu ganaa ba d'an dana haifa ya rasu acan na hadu da cuta babba. Sai da muka kara sabon zama na wartsake tukun sannan muka dawo ake shedamun ta rasu. Daga haka Kuma dif nadaina jun komai, ko yaushe da tunanin yaran nan nake kwana nake tashi. Kai subhan Allah. Mai rai ba abakin komai yake ba. Alhamdulillah babban burin da nake fata ya cika. Yau gani ga iyalan marigayiya Hindu. Allah ubangiji ya jikan mahaifiyar ku. Allah ya baku hakurin rashinta Allah ya muku albarka ya buda muku kofofin alkkhairinsa Amin"
"Aameen Aameen" suka amsa baki daya
Shugabar orphanage din ta kada kai cike da rudani da tausayin Nawraah ya sake kamata gaba daya tace,
"Nan tazo itada wannan kanwar tata, Kann dan Allah sunaso su dawo nan gidan marayun basuda kowa su kadai ne nace Ina yan uwan ta tache babu. Sai yayanta daya nace taje ta taho dashi suka cike komai suka zauna anan din. Amman ta shedamun cewar wata mata ta basu tallafinn karatu kyauta a jami'ar nan ta kudi ta naduka. Don haka zasu fara zuwa. Haka din kuwa akayi. Ko masu zuwa musu visiting dinnan ziyarar duk sati ko ta litininn wani mutumine yake zuwa nan din haka ya manyanta shine kadai nasan yake zuwa wajen su su gaysa ya tafi. Allahu Akbar rayuwa kenan. To ubangiji Allah ya jikan musumalmai baki daya. Allah Kuma ya kyauatata namu zuwan amin"
"Aameen Yaa Rabbi. Aameen. Amnah sannu Amnah Ina hamman ku?"
"Hamma ashfeef? Iya gareji"
"Bashi ba dayan hamma"
Nawraah da ta samu nutsuwa kukan da tayi ta sharce da kasan mayafin jikinta ta juya tana duban hajia Qibdiyya tache,
"Ummy ta rasu, abbiey ya rasu, hamma Ashir babban wanmu ko? "
"Eh shi, shi yana Ina? Inata Kiran wayaar sa a akashe"
"Ya rasu shima" ta amsa mata a sanyaye
"Ya rasu?" Hajia Qibdiyya ta tanbayeta dafe da hannuwa a kirji yayinda idanuwanta suka furfito waje. Baki daya al'amarin ya girgiza ta, Ta dubeta tache,
"Meya faru da shi innalillahi Wa inna ilaihi rajiun"
"Ya rasu..."
"Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun... Ina kawunan naku suke Nawraah?"
Nawraah tayi murmushin yake tache,
"Suna nan kalau"
"Duk ba Wanda ya dauke ku acikin su?"
"Babu "
"Kai rayuwa. Wato zumunci ya zama sai ana raye ake dakai da iyalan Ka, idan ka rasu kuma mantawa ake da babin ka, yanzu zumunci sai bare ya maka abu na jininka ya guje ka. Rayuwar nan gaba daya sai du'ai ubangiji Allah yasa mu dache kawai"
Baki daya jikin yan wajen sai yayi la'asar. Kwarai matukaa rayuwar su Nawraah abun tausayawa ne. Sai dai kowane dan Adam lullube yake cikin rigar mutuwa. Babu Wanda zai tubeta kuwa duk tsananin mulkinsa ko sarautar sa bare nasabar Sa.
Hajia Qibdiyya ta share hawayen ta da tissue din data zaro daga cikin jakarta ta sake nannado wata ta nufi wajen Nawraah ta kama hannun ta ta sanya tissue din tana goge mata fuska tache,
"Kiyi hakuri kinji? Wannan babban rashi ba ku kadai ya taba ba har da mu baki daya Allah. Mahaifan ki yan albarka ne Kuma da yardar Allah dukkanin su harda hamma Ashir din aljannatul firdaws ce makoma agare su, ki bar kuka kinji? Adduoin ku kawai suke bukata. Kinji Nawraah? Allah ya miki albarka. Kin sheda ni kuwa? Lokacin dana fara ganin ku baki zama yammata haka ba tubark Allah kin tuno wadda kuka sayowa lemo da ruwa kuka kawo mun ummyn ku tasa kuka karbo?"
Nawraah ta daga kai da sauri tana murmushi tache,
"Inda ummy ta fara aiki"
"Kwarai kin tuno.. alhamdulillah! Allah ya karba kukana . Kullum sai na roki Allah ya bayyana mun ku. Gashi alhamdulillah cikin sauki na hadu da ku"
Nawraah tayi murmushi kawai tana sadda kanta kasa.
Hajia Qibdiyya ta dauki sunayen su Raudah gaba daya tace ranar Monday su fara zuwa jami'ar Alharamein din su fara daukar darasi. Komai da komai zata saka a musu kyauta kar su damu ta Kuma ce zaa sauyawa Amnah makaranta a sakata ata kudi dake nan kusada jami'ar.
Sun mata godia sosai. Sun Kuma ji dadin babban abun alkairin da tayi musu. Ta Kuma yi alkawarin kara dakunan kwana a gidan marayun da sauran kayayyakin da ake bukata.
Sai data tabbatar ta kammala komai tukun sannan tabar cikin gidan marayun ta koma nata gidan cike da farin cikin ganin su Nawraah. Sai dai wani bangare na zuciyar ta na mata radadi ciwon rasa rayuwar Ashir. Ta tausaya musu kwarai matuka. Domin ba sau daya ba lokacin da malama Hindu na raye tana gaya mata yadda yaron nata ke tsaya akan yan uwan nasa dukan su .
=====
Sannu ahankali haka rayuwar taci gaba da garawa. Hajia Qibdiyya taso ta dawo da su Nawraah gabanta. Amman Nawraah taki fafur tace zaman su agidan marayun ma yayi Allah ya Saka da alkhairi
Amman duk da haka hajia Qibdiyya bata hakura ba sai data sauya musu gadaje aka Kara ac ta tsaye da fanka.
Kuma kullum sai an kaiwa gidan marayun lafiyayyan abinci mai rai da lafiya, tana basu kulawa sosai ta inda basa zato ..
A haka rayuwar taci gaba da tafiya. Har su Amnah suka kammala level one suka shiga two, two dinma sunyi nisa sosai sun shiga three mashaa Allah sunada matukar kokari da kwazo baki dayan su...
Gefe daya soyayya ce tacacciya marwaan da Nawraah suke ginata akan gaskia da lumana.
Marwaan nata kokarin samun iyayen sa don gaya musu shi fa ya tsayar da matar aure tun da yanzu shi da su Anees suna ajin karshe na kammala jami'ar gaba daya. Dama sun 'dara su Nawraah da aji daya...
:::
Tana zaune bayan ta kammala karanta alQur'anin da ke gabanta ta ajiye shi.
Wayarta ta janyo dake kusa da ita. Tayi murmushi tana tuno sanda hamman su Ashir ya bata ita yana ce mata,
"Ba nisa zanyi ba yanzu zan dawo inshaa Allah. Ungo rike wayar nan taki ce. Ki dinga browsing na assignment da ita idan kin fara jami'a..duk rintsi duk wuya kada ki bari wayar nan ta subule daga hannun ki. Kar ki bawa kowa, Na roke ki da girman Allah kuma recordings din wayar nan kada ki jisu har sai kin shiga aji na biyu zaki shiga na uku, sai na hudun kammala jamia kinji ko? Allah yabada saa"
"Hamma meye haka kamar Wanda zaiyi tafiya ba dawowa? Nagode Allah ya saka da alkhairi Amin"
"Aameen ya Hayyu waayum. Sai na dawo."
Wasu hawaye ne sirara suka shiga kwarara daga idanuwan ta. Ta sanya bayan hannunta tana share su. Zuciyar ta na mata zugi da rada'di...
"Su waye suka kashe ummy........? Da me zan fara?" Ta tanbayi kanta a kasan zuciyar ta tana sauke gwauron numfashi mai tafiyar harshen damo!!!
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[5/4, 8:55 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_17_
:::::::::
Agogon wayar ta ta kalla. Ranar ne bikin 'yayan hajia Qibdiyya mace da namiji da zata aurar.
Baki daya batason halartar taron, sai dai kuma hajia Qibdiyya ta taka muhimmiyar rawa acikin rayuwar su.
Su Raudah tuni sukayi gaba su da Amnah. Itace kawai tace zata zo daga baya kanta na dan sara mata.
Badan taso ba ta mike tsaye tana rage kayan jikinta hadi da daura zani ta shige bandaki bakin ta dauke da addua.