Sashe 43
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tiraren wutar nan ya hadu fiye da yadda alkalami zai rubuta. Sunan sa mukammaria ne. Ya bade dika gidan da kamshi..
Gashi ita kanta nawraahn. Kamshi ne yake tashi daga nata jikin da kayanta data turara ta shafa hair khumrahs da kullaccam ta jiki ta Kuma shafa khumrahs na aljaab, tayi tsugunno Dana turaren sa.
Agogo ta kalla ta mike ta dauki turaren parlor na kamfanin Yerwa ta feshe ko'ina. Ta shiga daki nanma ta tarar beedsheet din ya gama turaruwa da turaren kayan gado, nan ma ta shimfide gadon dashi ta feshe turaren bed spray da labulaye.. ko'ina sai kamshi ne ke tashi
Taci kaya cikin doguwar riga bubu ta atamfa gaban rigar an yanka shi v style . Sannan daga karshe ma aabude shi. Dinki yaci sunan dauke hankalin Mai gidah. Hakama ta ci parking tayi dauri gashinta ya tullo ta kasa.
Ga abinci nan akan dinning ta jere komai ta kamalla. Door bell ce tayi kara. Ta mike da sauri tana gyara rigarta da tafiyarta.
Tana bude kofa yayi sallama ta amsa. Ya duaketa Chak bai direba sai kan babbar kujera...
Ta dube shi tana murmushi. Ya sakar mata sumba agefen fuskarta da jan labbanta. Ta dauki brief case dinsa kenan ya hanata ta hanyar rike hannunta ya ajiye brife case din..
"Kinji kamshin da ke tashi daga jikin ki? Gashin ki? Kayan ki? Dama gidan baki daya?"
Nawraah tayi murmushi kanta a kasa Anees ya dago habarta yana tsosan lebanta kamar alawa ahankali cikin kwarewa yace,
"Habibty...Ba zan iya musalta adadin yadda sonki yake lunkuwa a zuciya ta ba a cikin kowace rana. Ina son ki matata. Babu wani abinci da yake yi min dad’i a baki na matu’kar ba ke kika girka shi ba. Ina kaunar ki Ina kaunar ki Ina kau ...
Ya Kai bakinsa kan ababen dayafu kauna ajikinta. Nawraah tashiga sauke numfashi tana shafa kansa...ahankali tache
"Zakaci abinci ko wanka Wanne zaka fara? Sannu da dawowa habiby.. fatan kaje kalau ka dawo kalau? Allah yabada albarka akan abunda akaje nema. Allah Kuma ya cigaba da shiga lamuran ka ya iya maka..."
Anees ya daga kansa yana dubanta yana murmushi tache,
"Aameen baby tah, Bari na gama wannan tukunna sai na dora da sauran ..".
Nawraah bata Kara cewa komai ba saboda jitayi yana kokarin mayarda
Ita wata duniya sai surutai yake shi kadai yache,
"Da zaki iya ganin irin halittar da ubangiji yayi maki, da kin gane cewa ke ta daban ce a cikin mata hadaddu. Kyawun ki ba irin nasu ba ne habibty"
Ya Kai sumba gefen kunnenta da kofar kunnenta... Yana dubanta idanuwa a shanye yache,
"Gobe ne tafiyar mu fa "
"Haba dai?" Nawraah ta fada cikeda mamaki
Ya kada kai alamun eh cikin tabbatarwa yace da ita,
'idan na gaya miki caza kiyina sake bada lokaci. Ni Kuma so nake mu tafi"
"Ina alfahari da samun ka Habibi. Allah yasa komawar mu can dinne mafi alkhairi.. hasken idanu na, annurin rai na. Miji na, uban ‘ya’ya na inshaa Allah...Tabbas samun miji irinka shi ne abun da mata da yawa suke fata. Na same ka hakan ya sanya nake jin tamkar na fi kowace mace sa’a a duniya. Ina kaunar ka sosai"
Anees ya sake sumbatar labbanta yana rungumeta tsam a jikinsa sai daya rungumeta sosai sannan ya sake kissing goshinta. Ya daga fuskarta yana dubanta yache,
"Ina abincin?"
"Yana dinning ko a kawo nan?"
"No muje..." Ya daga ta yakai dinning din yaja kujera ya ajiyeta akan kujera. Sannan yaja shima tasa ya zauna
Nawraah tayi murmushi kawai tana kallonsa tache,
"Habjby ka bude ciki sosai zakaci abinci yau baka isa ba"
"Komai naki ai bana kin yi habibty tuni dankwali yaja hula...."
Abinciin ta zuba masa mandi rice da chicken sai patoosh salad da mango juice. Sai cake da milkshake daga gefe da dabino....
Anees ya gyara zama. Taja kujera ta koma kusa dashi. Ya matsar da tasa kamar zasu shiga cikin juna...
Tana diba tana bashi a baki da cokali. Kazar ma tana gutsira tana Saka masa a baki haka dai sai daya cinye komai tas.
Daga nan ta debe kwanukan takai kitchen nan da nan ta tattare komai . Kafin ta koma tuni har Anees ya shige dakinsa.
Ta nufi dakin tana sallama. Yana bandaki ta kwankwasa tana tanbayarsa ko da akwai wani abun da yake bukata?
Hannunta ya janyo cikin bandakin . Daman tasan wayo ze mata. A dole yasata sake sabon wani wankan..
Don a bandakin suka baza sharholiyar su Anees yasa ta masa wankan shima ya mata suka dauro tsarki. Sannan suka fito ..
Daman tuni kowannen su yayi sallah..don haka Anees ya sanya hannu ya kashe futulin dakin
Ya sunkuci Nawraah bai dureta ba sai tsakiyar gadon. nan labari ya canza. Tanata kokarin kwacewa ya hanata
"Yarinya kullum ciki matsi da dadi kike meye sirrin?" Ya tambayeta yana dubanta
"Nima bansani ba Habibi. Istighfari ne. "
"Lalle fa malamata kenan. To sai me Kuma dan akwai wani lamarin gaskia. Ki gaya mun "
"Ai ba wani abu bane kayan turaren matar nanne"
"Wai wannan ne dai Yerwa incense..Kai Mami nasan turaren ta..."
"Ya sunan su?...uhm" ya sake magana ya na yawo da harshen sa kan cibiyarta
Nawraah da baki daya ya burkita Mata lissafi har wani zillo take tache,
"Na tsugunno ne turaren da na shafawarsa...
"
"Uhm.lalle fa..dadi kan dadi..Allah daiili ya kara albarka Nawraah"
'amiin"
Haka suka sha soyayyar su kamar cin kwan makauniya.
Washegari suka kintsaa, Kai tsaye suka nufi gidan mami, da bappah Auwalu da gidan Layla... Ko'ina dai..
Mami kamar zatayi kuka bataso tayi nesa dasu. Dakyar aka iya banbareta daga jikin su..
Suka shiga mota suka daga airport sai kasar england wato garin Manchester..
ENGLAND/MANCHESTER
Abun shaawa dama already Anees yasan garin. Don haka yasan komai na kasar
Ya kaisu gidan su nacan . Amnah sai farin ciki take tana duban koina..
A ranar da suka koma meyakwan su huta sai da Anees ya faki idanun Amnah sannan yaja nawraahn suka nufi daki. Ya samu nutsuwa yanata murmushi. Nawraahn ta girgiza Kai kawai tana mamakin Anees sam ba zakace yanada halaye haka ba.... Soyayya ma tsaf zakace baisan tana amfani ba..
Haka rayuwata cigaba da garawa Anees ya samu babban aiki anan kasar Manchester na architectures, yayinda Nawraah ta samu a wani company kusa da gidah..
Rayuwar tasu gwanin ban shaawa... Rayuwa taci gaba da tafiya yadda take. Lamarin sai hamdalah kawai ..
°°°°°
Nawraah ta fara wani azabbban zazzabi kullum rashin lafiya. Anees yayi yayi suje asibiti taki.. Tache ai da yamma yana lafawa.
Dayaga abun nata bana kare ba shi kuwa ya kira babban likita tazo gidan. Likitan tayi gwaje gwajenta tatafi tace zata dawo, bayan awanni ta dawo dauke da murmushi tache ai Nawraah na dauke da juna biyu
Sheda muku yadda lamarin ya kasance ma sai mu kwana ana labari. Anees yayi farin cikin dabai tabayi ba. Harda kuka, Nawraah na tayai kukan..
Ya kira gidah ya gaya musu, da sauran yan uwan yanata fada harda su ashfeef su Layla su bappah Auwalu kowa sai da ya sani
Nawraah nata mamaki. Tundaga ranar ya dena bari ko wanke kofi tayi. Maaikata ya dakko har biyu suke musu komai.
Amnah na zuwa makaranta idan lokacin tashi yayi ya dakkota ya dawo da ita.
Bayan cikin ya tsufa nema. Mami tazo itada Layla. Da suka mata passport itama da komai suka zauna da Nawraah
Nawraah ta sha wahalar nakuda kafin ta haihu. Don da zaa mata cs ma acire cikin. Dakyar cikin qudurar Allah ta haife yayan ta biyu mace da namiji..
Alhamdulillah nan da nan aka musu huduba.. Anees yanata kuka yasanya musu sunan namijin yaci marwaan macen taci sunan marigayiya Hindu.
Dan da bappah junaid zai sakama Mami tache asa bappah Auwalu tunda an Saka junaid layla tayi. Sai bappah Auwalu da sukayi waya yace a'a asaka dai mahaifin Anees din wato Abubakhar. Dr dollars yace a'a a sanya sunan marigayi marwaan. Hakan kuwa akayi.
tubarkAllah gata iya gata don su Mami basu har kasar ba sai da Nawraah tayi wata biyu da haihuwan abbiey da ummy. Don haka take Kiran su shine nicknames dinsu takance tana tuno mahaifanta. Sunan kuwa ya bi su.
Babbar babysitter aka dakko personal ta babies din take kula dasu..jin dadi na duniya sun samu Alhamdulillah
Shekarar su daya tif kafin sukaje hutu gidah. Mami ta dauki yan biyu tatafi dasu gidanta.
Anees daman abunda yake so kenan daga shi sai Nawraah don Amnah ma tana gidan ashfeef sun kammala karatu sun yi kamfani shida Ahmad sun dawo gidah..
Ahmad ya ginawa bappah Auwalu babban gidah shida matarsa. Ya Kuma yi wani babban a yankin bunza ya sanya nusaiba . Wadda ta sakko Kai ta nemi gafarar su Nawraah da bappah Auwalu .. da ahmad din kansa da layla data kyamaci wadanda suka aura a baya...
Ashfeef ya sayi katon shago anayin abinci ana kaiwa gidajen marayu. Ya Kuma yi rijiyiyo da masallatai kan Allah yakai ladan wajen mahaifan su marigayi junaidu (abbiey) da marigayiya Hindu (ummy).
Matar sa na haihuwa ta samu da namiji ya sanya masa suna ashfeef suna Kiran sa da Hamma...
Rayuwa tayi dadi.... Alhamdulillah..
THE ANEE'S A DOLLARS AVE..
Kwance suke suna duban juna akan gado shi da ita.. ya matseta ajikinsa gam. Ya Kai labbansa yana tsotsar bakinta yace,
"Dafatan kintashi lafiya my baby.. jiya ina cikin damuwa da kika wani dade awajen mamia, amma ganin ki ya kawar mun da duk damuwar dake zuciya ta yanzu. Ya rayuwa ta zata kasance ba tare da ke ba? Gaskiya nayi sa’ar samun ki a rayuwa ta.I can't tell you what a privilege it is to fall asleep next to such a strong, stunning, and intelligent woman. It only took one look for me to know we belong together. I'm so happy you're mine, sweetheart. Habibty, The more years go by, the more I learn new things to love about you. You are the most amazing woman to me.... KWANKWASON JIMINA tahh.... MAI WUYAR SHAFAWA"
Ya sake kamo labbanta yana tsotsa. Hannunsa daya na yawo akan ilahirin jikinta... Nawraah tayi murmushi tana dubansa tache,
Gashi ita kanta nawraahn. Kamshi ne yake tashi daga nata jikin da kayanta data turara ta shafa hair khumrahs da kullaccam ta jiki ta Kuma shafa khumrahs na aljaab, tayi tsugunno Dana turaren sa.
Agogo ta kalla ta mike ta dauki turaren parlor na kamfanin Yerwa ta feshe ko'ina. Ta shiga daki nanma ta tarar beedsheet din ya gama turaruwa da turaren kayan gado, nan ma ta shimfide gadon dashi ta feshe turaren bed spray da labulaye.. ko'ina sai kamshi ne ke tashi
Taci kaya cikin doguwar riga bubu ta atamfa gaban rigar an yanka shi v style . Sannan daga karshe ma aabude shi. Dinki yaci sunan dauke hankalin Mai gidah. Hakama ta ci parking tayi dauri gashinta ya tullo ta kasa.
Ga abinci nan akan dinning ta jere komai ta kamalla. Door bell ce tayi kara. Ta mike da sauri tana gyara rigarta da tafiyarta.
Tana bude kofa yayi sallama ta amsa. Ya duaketa Chak bai direba sai kan babbar kujera...
Ta dube shi tana murmushi. Ya sakar mata sumba agefen fuskarta da jan labbanta. Ta dauki brief case dinsa kenan ya hanata ta hanyar rike hannunta ya ajiye brife case din..
"Kinji kamshin da ke tashi daga jikin ki? Gashin ki? Kayan ki? Dama gidan baki daya?"
Nawraah tayi murmushi kanta a kasa Anees ya dago habarta yana tsosan lebanta kamar alawa ahankali cikin kwarewa yace,
"Habibty...Ba zan iya musalta adadin yadda sonki yake lunkuwa a zuciya ta ba a cikin kowace rana. Ina son ki matata. Babu wani abinci da yake yi min dad’i a baki na matu’kar ba ke kika girka shi ba. Ina kaunar ki Ina kaunar ki Ina kau ...
Ya Kai bakinsa kan ababen dayafu kauna ajikinta. Nawraah tashiga sauke numfashi tana shafa kansa...ahankali tache
"Zakaci abinci ko wanka Wanne zaka fara? Sannu da dawowa habiby.. fatan kaje kalau ka dawo kalau? Allah yabada albarka akan abunda akaje nema. Allah Kuma ya cigaba da shiga lamuran ka ya iya maka..."
Anees ya daga kansa yana dubanta yana murmushi tache,
"Aameen baby tah, Bari na gama wannan tukunna sai na dora da sauran ..".
Nawraah bata Kara cewa komai ba saboda jitayi yana kokarin mayarda
Ita wata duniya sai surutai yake shi kadai yache,
"Da zaki iya ganin irin halittar da ubangiji yayi maki, da kin gane cewa ke ta daban ce a cikin mata hadaddu. Kyawun ki ba irin nasu ba ne habibty"
Ya Kai sumba gefen kunnenta da kofar kunnenta... Yana dubanta idanuwa a shanye yache,
"Gobe ne tafiyar mu fa "
"Haba dai?" Nawraah ta fada cikeda mamaki
Ya kada kai alamun eh cikin tabbatarwa yace da ita,
'idan na gaya miki caza kiyina sake bada lokaci. Ni Kuma so nake mu tafi"
"Ina alfahari da samun ka Habibi. Allah yasa komawar mu can dinne mafi alkhairi.. hasken idanu na, annurin rai na. Miji na, uban ‘ya’ya na inshaa Allah...Tabbas samun miji irinka shi ne abun da mata da yawa suke fata. Na same ka hakan ya sanya nake jin tamkar na fi kowace mace sa’a a duniya. Ina kaunar ka sosai"
Anees ya sake sumbatar labbanta yana rungumeta tsam a jikinsa sai daya rungumeta sosai sannan ya sake kissing goshinta. Ya daga fuskarta yana dubanta yache,
"Ina abincin?"
"Yana dinning ko a kawo nan?"
"No muje..." Ya daga ta yakai dinning din yaja kujera ya ajiyeta akan kujera. Sannan yaja shima tasa ya zauna
Nawraah tayi murmushi kawai tana kallonsa tache,
"Habjby ka bude ciki sosai zakaci abinci yau baka isa ba"
"Komai naki ai bana kin yi habibty tuni dankwali yaja hula...."
Abinciin ta zuba masa mandi rice da chicken sai patoosh salad da mango juice. Sai cake da milkshake daga gefe da dabino....
Anees ya gyara zama. Taja kujera ta koma kusa dashi. Ya matsar da tasa kamar zasu shiga cikin juna...
Tana diba tana bashi a baki da cokali. Kazar ma tana gutsira tana Saka masa a baki haka dai sai daya cinye komai tas.
Daga nan ta debe kwanukan takai kitchen nan da nan ta tattare komai . Kafin ta koma tuni har Anees ya shige dakinsa.
Ta nufi dakin tana sallama. Yana bandaki ta kwankwasa tana tanbayarsa ko da akwai wani abun da yake bukata?
Hannunta ya janyo cikin bandakin . Daman tasan wayo ze mata. A dole yasata sake sabon wani wankan..
Don a bandakin suka baza sharholiyar su Anees yasa ta masa wankan shima ya mata suka dauro tsarki. Sannan suka fito ..
Daman tuni kowannen su yayi sallah..don haka Anees ya sanya hannu ya kashe futulin dakin
Ya sunkuci Nawraah bai dureta ba sai tsakiyar gadon. nan labari ya canza. Tanata kokarin kwacewa ya hanata
"Yarinya kullum ciki matsi da dadi kike meye sirrin?" Ya tambayeta yana dubanta
"Nima bansani ba Habibi. Istighfari ne. "
"Lalle fa malamata kenan. To sai me Kuma dan akwai wani lamarin gaskia. Ki gaya mun "
"Ai ba wani abu bane kayan turaren matar nanne"
"Wai wannan ne dai Yerwa incense..Kai Mami nasan turaren ta..."
"Ya sunan su?...uhm" ya sake magana ya na yawo da harshen sa kan cibiyarta
Nawraah da baki daya ya burkita Mata lissafi har wani zillo take tache,
"Na tsugunno ne turaren da na shafawarsa...
"
"Uhm.lalle fa..dadi kan dadi..Allah daiili ya kara albarka Nawraah"
'amiin"
Haka suka sha soyayyar su kamar cin kwan makauniya.
Washegari suka kintsaa, Kai tsaye suka nufi gidan mami, da bappah Auwalu da gidan Layla... Ko'ina dai..
Mami kamar zatayi kuka bataso tayi nesa dasu. Dakyar aka iya banbareta daga jikin su..
Suka shiga mota suka daga airport sai kasar england wato garin Manchester..
ENGLAND/MANCHESTER
Abun shaawa dama already Anees yasan garin. Don haka yasan komai na kasar
Ya kaisu gidan su nacan . Amnah sai farin ciki take tana duban koina..
A ranar da suka koma meyakwan su huta sai da Anees ya faki idanun Amnah sannan yaja nawraahn suka nufi daki. Ya samu nutsuwa yanata murmushi. Nawraahn ta girgiza Kai kawai tana mamakin Anees sam ba zakace yanada halaye haka ba.... Soyayya ma tsaf zakace baisan tana amfani ba..
Haka rayuwata cigaba da garawa Anees ya samu babban aiki anan kasar Manchester na architectures, yayinda Nawraah ta samu a wani company kusa da gidah..
Rayuwar tasu gwanin ban shaawa... Rayuwa taci gaba da tafiya yadda take. Lamarin sai hamdalah kawai ..
°°°°°
Nawraah ta fara wani azabbban zazzabi kullum rashin lafiya. Anees yayi yayi suje asibiti taki.. Tache ai da yamma yana lafawa.
Dayaga abun nata bana kare ba shi kuwa ya kira babban likita tazo gidan. Likitan tayi gwaje gwajenta tatafi tace zata dawo, bayan awanni ta dawo dauke da murmushi tache ai Nawraah na dauke da juna biyu
Sheda muku yadda lamarin ya kasance ma sai mu kwana ana labari. Anees yayi farin cikin dabai tabayi ba. Harda kuka, Nawraah na tayai kukan..
Ya kira gidah ya gaya musu, da sauran yan uwan yanata fada harda su ashfeef su Layla su bappah Auwalu kowa sai da ya sani
Nawraah nata mamaki. Tundaga ranar ya dena bari ko wanke kofi tayi. Maaikata ya dakko har biyu suke musu komai.
Amnah na zuwa makaranta idan lokacin tashi yayi ya dakkota ya dawo da ita.
Bayan cikin ya tsufa nema. Mami tazo itada Layla. Da suka mata passport itama da komai suka zauna da Nawraah
Nawraah ta sha wahalar nakuda kafin ta haihu. Don da zaa mata cs ma acire cikin. Dakyar cikin qudurar Allah ta haife yayan ta biyu mace da namiji..
Alhamdulillah nan da nan aka musu huduba.. Anees yanata kuka yasanya musu sunan namijin yaci marwaan macen taci sunan marigayiya Hindu.
Dan da bappah junaid zai sakama Mami tache asa bappah Auwalu tunda an Saka junaid layla tayi. Sai bappah Auwalu da sukayi waya yace a'a asaka dai mahaifin Anees din wato Abubakhar. Dr dollars yace a'a a sanya sunan marigayi marwaan. Hakan kuwa akayi.
tubarkAllah gata iya gata don su Mami basu har kasar ba sai da Nawraah tayi wata biyu da haihuwan abbiey da ummy. Don haka take Kiran su shine nicknames dinsu takance tana tuno mahaifanta. Sunan kuwa ya bi su.
Babbar babysitter aka dakko personal ta babies din take kula dasu..jin dadi na duniya sun samu Alhamdulillah
Shekarar su daya tif kafin sukaje hutu gidah. Mami ta dauki yan biyu tatafi dasu gidanta.
Anees daman abunda yake so kenan daga shi sai Nawraah don Amnah ma tana gidan ashfeef sun kammala karatu sun yi kamfani shida Ahmad sun dawo gidah..
Ahmad ya ginawa bappah Auwalu babban gidah shida matarsa. Ya Kuma yi wani babban a yankin bunza ya sanya nusaiba . Wadda ta sakko Kai ta nemi gafarar su Nawraah da bappah Auwalu .. da ahmad din kansa da layla data kyamaci wadanda suka aura a baya...
Ashfeef ya sayi katon shago anayin abinci ana kaiwa gidajen marayu. Ya Kuma yi rijiyiyo da masallatai kan Allah yakai ladan wajen mahaifan su marigayi junaidu (abbiey) da marigayiya Hindu (ummy).
Matar sa na haihuwa ta samu da namiji ya sanya masa suna ashfeef suna Kiran sa da Hamma...
Rayuwa tayi dadi.... Alhamdulillah..
THE ANEE'S A DOLLARS AVE..
Kwance suke suna duban juna akan gado shi da ita.. ya matseta ajikinsa gam. Ya Kai labbansa yana tsotsar bakinta yace,
"Dafatan kintashi lafiya my baby.. jiya ina cikin damuwa da kika wani dade awajen mamia, amma ganin ki ya kawar mun da duk damuwar dake zuciya ta yanzu. Ya rayuwa ta zata kasance ba tare da ke ba? Gaskiya nayi sa’ar samun ki a rayuwa ta.I can't tell you what a privilege it is to fall asleep next to such a strong, stunning, and intelligent woman. It only took one look for me to know we belong together. I'm so happy you're mine, sweetheart. Habibty, The more years go by, the more I learn new things to love about you. You are the most amazing woman to me.... KWANKWASON JIMINA tahh.... MAI WUYAR SHAFAWA"
Ya sake kamo labbanta yana tsotsa. Hannunsa daya na yawo akan ilahirin jikinta... Nawraah tayi murmushi tana dubansa tache,