Sashe 15
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Idan ma mafarki kake gwara ka farka, idan tunanin kake gwara ka dakata. Kasan me ake nufi da kwarya tabu kwarya? Ina nufin ba Kai ba auren na kasa da Kai. Kaje ka nemo koma yar wacece na daga sashen masu mulkin ko sarautar zan aminta kayi aure, Amman ba wannan zuriyar kananan mutanen ba"
"Ita nake so ita nake kuma muradin aura ..."
"Idan anyi auren nan to ka tabbatar ba rai na. Ko bayan rai na akayi auren nan ban yafe ba wallahi. Gafara" ya Saka kafa ya shure cinyar marwaan ya wuce.
Dr bintu ta sulale akan kujera gabanta na dukan uku uku. Marwaan ya mike cikin zafi nama yayi dakinsa da sauri
Laptop dinsa ya ciro acikin akwati ya sanyawa dakin mukulli ya kunna laptop ya danno can file din daya yi masa maboya can cikin system din nasa..
Da code ma ya shiga ya bude shi ya fara kallon faifon bidiyon tiryan tiryan har ya zuwa sanda mahaifin nasa ya tura mutumin ta baranda ya fadi ya mutu...
Daga kai yayi sama yana tunanin sunan, yana kuma fadan sunan a labbansa. Malam Junaid. Ah Nawraah Junaid... ?
"What??? "Ya fada da karfi yana mikewa tsaye. Baki daya jikinsa sai yau kyarma..
Kenan dama mahaifin Nawraah . Babansa ya kashe? Salati ya farayu yana rufe bakinsa da tafun hannunsa. Yayinda jikinsa ya dau rawa lokaci daya tamkar mazari..
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[5/5, 10:57 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_19_
:::::::::
Kansa ne ya fara masa nauyi yana masa wani irin zugi tamkar zai ballo daga gangar jikin sa ...
Take kuma gumi ya shiga wanke masa ilahirin jikin sa. Gabansa na matukar razana yana bugawa da karfi
Ya sanya hannun sa akan goshin sa dake tsattsagar da ruwa na tashin hankali.
"Subhan'Allah!" Ya ambata a hankali yana rufe bakin sa.
Baki daya lamarin ne yazo masa a baibai ce bai taba zato ko tsammanin haka ba.
Yanzu ta Ina zai fara? Ina bakin zaren yake? Me ya faru da har mahaifin sa ya kashe mahaifin Nawraah? Duk wadannan tarin tambayoyin da ma wasu sune kunshe a asansajin kirjin marwaan .
Kansa ya kulle sosai ya rasa wace madafa zai kama. Ganin bashida yadda zaiyi sai ya mike kawai ya futa daga cikin dakinsa zuwa sashen mahaifiyar su
Yana zuwa ya kwankwasa mai aiki ta bude masa ya shiga.
Zaune ya hango mahaifiyar tasu Dr bintu tana zaune akan kujera ta zabga uban tagumi.
Sallama ya sakeyi a karo na uku sannan ta farga ta gyara zaman da tayi tana duban sa,
"Ya akai?" Ta tanbaye shi tana sauke gwauron numfashi.
"Akan maganar dazu ne"
"Bakaji abunda mahaifin ku ya fada bane? Ni me zanyi akai?"
"Maa Kisa baki manaa . Saboda Allah Ina kaunar ta Allah" ya karasa fada tana sosa keyar sa da alama baisan karashen zancen zai fita ba
Dr bintu ta dube shi ta kauda kanta tana lankwasa yatsun ta tace,
"Wannan magana ma a barta kawai. "
"Ma please"
"Abar maganar nan marwaan. SON RAI KO ZABIN IYAYEn (littafi na) ka zaka bi?"
Bai amsa ba illa kasa da yayi da kansa. Don gaskia bayason ya rasa nawraahn yana son kasancewar ta mata agare shi.
"Kayi shiru"
"Ma ni dai nafi son na aureta"
Mikewa tayi zata bar wajen ya rarrafa ya riko kasan dunduniyar kafafunta. Ta daga kai tana duban sa ranta a hade yake. Muryar sa na rawa da jikin sa ya shiga rokonta,
"Maa! Dan Allah ki Saka baki na auri Nawraah. Kinji ma please?"
"Sakar mun kafafu marwaan kafin ranka ya baci"
Cikin haka sai ga sakkowar lily tana tafe tana danna wayarta. Ta dube su da kallon karin bayani. Marwaan da idanun sa suka cika taf da hawaye ya dubi lily,
"Dan Allah ki tayani rokon su kinji?"
"Meya faru?" Ta tanbaya kanta akan screen din wayarta
"Wata maganar banza yake nan. Wai yanason aje anema masa auren yarinyar nan ta makarantar ku"
Lily sanin Nawraah ce ta tabe baki tana turo shi gaba tace,
"Kai ma dai yaya wannan yarinyar Ina Kai Ina aurenta. Well Maa ku ku kyale shi mana ya aureta" ta fadi haka daga karshe sanin zai iya yanka mata rashin mutinci idan bata goyi bayan sa ba daga baya.
Dr bintu ta mike kafar tata ta shure hannuwan Marwaan ta bar wajen da sauri.
Kai tsaye ta nufi dakin mai gidan nata Alhaji sambaso. Ta kwankwasa kofar ta shiga bakinta dauke da sallama
Yana bakin gado a zaune ya dafe fuskar sa da dika hannuwan sa ya tallabe
"Alhaji" ta kira sunansa tana zama akusa da shi
Daga kai yayi ya dubeta yana mayar da kansa sama.
"Alhaji yanzu ya zamuyi da yaron nan?"
Daga kai yayi ya dubeta sosai yana cigaba da fuskantar ta yace,
"Kinsan dai ko mai zai yi bazan bari ya aureta ba ko?"
"Nima bana goyon bayan auren su gaskia. Duba da ni zan zama koma baya acikin kawayen mu. Kowacce yayanta bakaga wadanda suke aure ba. Ko Mulki ko sarauta ko shahararren yan kasuwa. Amman ance mu ga inda namu ya kare saboda Allah fa. Kana ganin hajia Qibdiyya ma dubi yaranta wadanda suka aura fa?"
Alhaji sambaso ya nisa kafin yace,
"Koma dai yaransu gayyan na ayya suka aura, Ni babu da na da zai auri wadanda basuda tushe na arziki mutanen da ba yan naduka bane zuwau ne fa. Haka kawai da jajibe jajibe masifa zai ce sai ita. Duk ke kika hada wadannan abubuwan wallahi"
"Alhaji kenan, wataran idan kana magana Ina tunanin mantawa kake da bangaren da Kai ne ka gina shi. Ni meye nawa aciki?"
"Ba ke kika jajibo su kika sasu a makarantar Alharamein ba ? Da bataje makarantar ba zasu hadu ne har yaji yana son ta?"
"Alhaji kenan. Yau lefi nane kenan ko? To da baka kashe mata mahaifiya ba zaa kawo haka ne ma?"
"Mu bar maganar nan ma. Aure dai ba za'ai ba ya hadiye zuciya ya mutu, Amma ba za'ai ba"
"Yanzu Kai me kake gani? Meye abun yi?"
"Bansani ba ai. Tunda ba karatu take ba yarinyar ko ta gama?"
"Basu gama ba. Bakuma nasan ace wai sai illata ta shiga ciki. Kawai dai a raba su ta ruwan sanyi"
"Meze hana ta dena zuwa makarantar gaba daya. Su koma can inda suka fito. Ko nawa suke bukata nizan basu. Su bar naduka gaba daya"
Dr bintu tayi shiru tana sauraron sa har ya Kai karshe.
"Kinyi shiru?"
"Eh abubuwan nake aunawa ne. Sai dai ko takan auntyn nan tasu. Tanata Kirana na ma tana turo Sako bana amsata. Ta takura mun wallahi tana da cinkisa"
"Yauwa to sai ki amfani da wannan damar ki hilaceta ta fadi abubuwan da suke so. Su tarkata su bar naduka. Idan ma wani garin sike so daban su koma. "
"Toh zan je wajenta da safe inshaa Allah. Amma kafin sannan ni kuwa ya batun kadarorin Alhaji Abubakhar ya sake yin maganar ko kuwa?"
Alhaji sambaso ya dubeta yana riko hannuwanta cikin nasa yace,
"Ki kwantar da hankalin ki. Wannan zance fa ya rigada ya shude. Dubi tsawon lokacin da aka dauka fa? Baki daya ma ko zancen aka dakko baya cewa komai yace ya hakura . Na yiyyi yadda zan hilato shi ko naji cikinsa naga alamar bashida wani interest akai sam, don haka tuni nama Saka an sauya sunan komai zuwa nawa. Nan da watan jibi takardun zasu zama ready inshaa Allah. Suna fitowa Kuma sai visa zamu danje koda kasashe biyar ne haka zuwa bakwai mu danyi shekaru biyu dai muna touring kafin mu waiwayo gidah ko ya kikache?" Ya karasa fada yana sumbatar bayan hannunta
"Hakan yayi Alhaji.... Allah ya kai mu"
"Aameen Aameen" ya rungumeta a jikin sa tsam yana shafa gadon bayan ta....
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[5/5, 11:16 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_20_
:::::::::
Sosai ta shiga nazarin yadda zata bullowa lamarin gaba daya. Wayar ta ta sake yin kukan agajin kira
Wannan shine kira na hudu daya shigo bata dauka ba. Don haka ta janyo wayar tana duban sunan me kiran Layla ce
"Ita nake so ita nake kuma muradin aura ..."
"Idan anyi auren nan to ka tabbatar ba rai na. Ko bayan rai na akayi auren nan ban yafe ba wallahi. Gafara" ya Saka kafa ya shure cinyar marwaan ya wuce.
Dr bintu ta sulale akan kujera gabanta na dukan uku uku. Marwaan ya mike cikin zafi nama yayi dakinsa da sauri
Laptop dinsa ya ciro acikin akwati ya sanyawa dakin mukulli ya kunna laptop ya danno can file din daya yi masa maboya can cikin system din nasa..
Da code ma ya shiga ya bude shi ya fara kallon faifon bidiyon tiryan tiryan har ya zuwa sanda mahaifin nasa ya tura mutumin ta baranda ya fadi ya mutu...
Daga kai yayi sama yana tunanin sunan, yana kuma fadan sunan a labbansa. Malam Junaid. Ah Nawraah Junaid... ?
"What??? "Ya fada da karfi yana mikewa tsaye. Baki daya jikinsa sai yau kyarma..
Kenan dama mahaifin Nawraah . Babansa ya kashe? Salati ya farayu yana rufe bakinsa da tafun hannunsa. Yayinda jikinsa ya dau rawa lokaci daya tamkar mazari..
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[5/5, 10:57 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_19_
:::::::::
Kansa ne ya fara masa nauyi yana masa wani irin zugi tamkar zai ballo daga gangar jikin sa ...
Take kuma gumi ya shiga wanke masa ilahirin jikin sa. Gabansa na matukar razana yana bugawa da karfi
Ya sanya hannun sa akan goshin sa dake tsattsagar da ruwa na tashin hankali.
"Subhan'Allah!" Ya ambata a hankali yana rufe bakin sa.
Baki daya lamarin ne yazo masa a baibai ce bai taba zato ko tsammanin haka ba.
Yanzu ta Ina zai fara? Ina bakin zaren yake? Me ya faru da har mahaifin sa ya kashe mahaifin Nawraah? Duk wadannan tarin tambayoyin da ma wasu sune kunshe a asansajin kirjin marwaan .
Kansa ya kulle sosai ya rasa wace madafa zai kama. Ganin bashida yadda zaiyi sai ya mike kawai ya futa daga cikin dakinsa zuwa sashen mahaifiyar su
Yana zuwa ya kwankwasa mai aiki ta bude masa ya shiga.
Zaune ya hango mahaifiyar tasu Dr bintu tana zaune akan kujera ta zabga uban tagumi.
Sallama ya sakeyi a karo na uku sannan ta farga ta gyara zaman da tayi tana duban sa,
"Ya akai?" Ta tanbaye shi tana sauke gwauron numfashi.
"Akan maganar dazu ne"
"Bakaji abunda mahaifin ku ya fada bane? Ni me zanyi akai?"
"Maa Kisa baki manaa . Saboda Allah Ina kaunar ta Allah" ya karasa fada tana sosa keyar sa da alama baisan karashen zancen zai fita ba
Dr bintu ta dube shi ta kauda kanta tana lankwasa yatsun ta tace,
"Wannan magana ma a barta kawai. "
"Ma please"
"Abar maganar nan marwaan. SON RAI KO ZABIN IYAYEn (littafi na) ka zaka bi?"
Bai amsa ba illa kasa da yayi da kansa. Don gaskia bayason ya rasa nawraahn yana son kasancewar ta mata agare shi.
"Kayi shiru"
"Ma ni dai nafi son na aureta"
Mikewa tayi zata bar wajen ya rarrafa ya riko kasan dunduniyar kafafunta. Ta daga kai tana duban sa ranta a hade yake. Muryar sa na rawa da jikin sa ya shiga rokonta,
"Maa! Dan Allah ki Saka baki na auri Nawraah. Kinji ma please?"
"Sakar mun kafafu marwaan kafin ranka ya baci"
Cikin haka sai ga sakkowar lily tana tafe tana danna wayarta. Ta dube su da kallon karin bayani. Marwaan da idanun sa suka cika taf da hawaye ya dubi lily,
"Dan Allah ki tayani rokon su kinji?"
"Meya faru?" Ta tanbaya kanta akan screen din wayarta
"Wata maganar banza yake nan. Wai yanason aje anema masa auren yarinyar nan ta makarantar ku"
Lily sanin Nawraah ce ta tabe baki tana turo shi gaba tace,
"Kai ma dai yaya wannan yarinyar Ina Kai Ina aurenta. Well Maa ku ku kyale shi mana ya aureta" ta fadi haka daga karshe sanin zai iya yanka mata rashin mutinci idan bata goyi bayan sa ba daga baya.
Dr bintu ta mike kafar tata ta shure hannuwan Marwaan ta bar wajen da sauri.
Kai tsaye ta nufi dakin mai gidan nata Alhaji sambaso. Ta kwankwasa kofar ta shiga bakinta dauke da sallama
Yana bakin gado a zaune ya dafe fuskar sa da dika hannuwan sa ya tallabe
"Alhaji" ta kira sunansa tana zama akusa da shi
Daga kai yayi ya dubeta yana mayar da kansa sama.
"Alhaji yanzu ya zamuyi da yaron nan?"
Daga kai yayi ya dubeta sosai yana cigaba da fuskantar ta yace,
"Kinsan dai ko mai zai yi bazan bari ya aureta ba ko?"
"Nima bana goyon bayan auren su gaskia. Duba da ni zan zama koma baya acikin kawayen mu. Kowacce yayanta bakaga wadanda suke aure ba. Ko Mulki ko sarauta ko shahararren yan kasuwa. Amman ance mu ga inda namu ya kare saboda Allah fa. Kana ganin hajia Qibdiyya ma dubi yaranta wadanda suka aura fa?"
Alhaji sambaso ya nisa kafin yace,
"Koma dai yaransu gayyan na ayya suka aura, Ni babu da na da zai auri wadanda basuda tushe na arziki mutanen da ba yan naduka bane zuwau ne fa. Haka kawai da jajibe jajibe masifa zai ce sai ita. Duk ke kika hada wadannan abubuwan wallahi"
"Alhaji kenan, wataran idan kana magana Ina tunanin mantawa kake da bangaren da Kai ne ka gina shi. Ni meye nawa aciki?"
"Ba ke kika jajibo su kika sasu a makarantar Alharamein ba ? Da bataje makarantar ba zasu hadu ne har yaji yana son ta?"
"Alhaji kenan. Yau lefi nane kenan ko? To da baka kashe mata mahaifiya ba zaa kawo haka ne ma?"
"Mu bar maganar nan ma. Aure dai ba za'ai ba ya hadiye zuciya ya mutu, Amma ba za'ai ba"
"Yanzu Kai me kake gani? Meye abun yi?"
"Bansani ba ai. Tunda ba karatu take ba yarinyar ko ta gama?"
"Basu gama ba. Bakuma nasan ace wai sai illata ta shiga ciki. Kawai dai a raba su ta ruwan sanyi"
"Meze hana ta dena zuwa makarantar gaba daya. Su koma can inda suka fito. Ko nawa suke bukata nizan basu. Su bar naduka gaba daya"
Dr bintu tayi shiru tana sauraron sa har ya Kai karshe.
"Kinyi shiru?"
"Eh abubuwan nake aunawa ne. Sai dai ko takan auntyn nan tasu. Tanata Kirana na ma tana turo Sako bana amsata. Ta takura mun wallahi tana da cinkisa"
"Yauwa to sai ki amfani da wannan damar ki hilaceta ta fadi abubuwan da suke so. Su tarkata su bar naduka. Idan ma wani garin sike so daban su koma. "
"Toh zan je wajenta da safe inshaa Allah. Amma kafin sannan ni kuwa ya batun kadarorin Alhaji Abubakhar ya sake yin maganar ko kuwa?"
Alhaji sambaso ya dubeta yana riko hannuwanta cikin nasa yace,
"Ki kwantar da hankalin ki. Wannan zance fa ya rigada ya shude. Dubi tsawon lokacin da aka dauka fa? Baki daya ma ko zancen aka dakko baya cewa komai yace ya hakura . Na yiyyi yadda zan hilato shi ko naji cikinsa naga alamar bashida wani interest akai sam, don haka tuni nama Saka an sauya sunan komai zuwa nawa. Nan da watan jibi takardun zasu zama ready inshaa Allah. Suna fitowa Kuma sai visa zamu danje koda kasashe biyar ne haka zuwa bakwai mu danyi shekaru biyu dai muna touring kafin mu waiwayo gidah ko ya kikache?" Ya karasa fada yana sumbatar bayan hannunta
"Hakan yayi Alhaji.... Allah ya kai mu"
"Aameen Aameen" ya rungumeta a jikin sa tsam yana shafa gadon bayan ta....
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[5/5, 11:16 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_20_
:::::::::
Sosai ta shiga nazarin yadda zata bullowa lamarin gaba daya. Wayar ta ta sake yin kukan agajin kira
Wannan shine kira na hudu daya shigo bata dauka ba. Don haka ta janyo wayar tana duban sunan me kiran Layla ce