Sashe 6
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kullun wasila da Raudah anan suke wuni tun safe har dare. Yayinda Nawraah ke kwana da Amnah. Ashfeef Kuma yakan yi yar buga bugansa ya kawo musu wasu abubuwan har Allah ya anince Amnah ta wartsake aka sallame su.
Suka koma gidan marayun da suke. Nawraah ta gyara ko'ina na dakin da gadon Amnah ta kunna musu tiraren wutan tsinke data saya nera goma tun kwanaki
Nan suka zazzauna akan tabarna itada su Raudah kowanne yana bada labarin tarihin rayuwar sa da irin maraicin sa.
Faty dake can kan gadonta sun cika mata kunne sai jera tsaki take kamar tsaka ta tashi fuuu ta fuce daga dakin tana banka musu harara...
*NADUKA ZONE*
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[5/1, 12:29 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_9_
:::::::::
*NADUKA ZONE*
A tafe yake lahai lahai... Wata kodaddiyar riga ce a jikin sa ta shadda koriya. Duk ta futa hayyacin ta shaddar ta zama tamkar abun tatar Koko.
Yayinda hular kansa tashi ka fiya naci dinnan ce duk ta jeme itama. Takalman da ke kafafunsa irin dan madinan nanne da dadde duk ya cinye ta dunduniyar. Wajen yatsun kuma ga alamar nanewa ta kunar wuta nan... Ya tsinke an nane shi da gaushi.
Ya saka hannu ya rufe bakinsa daya sake sakin wata hammar a karo na ba adadi. Ya rame ya zabge baki daya har wani manyanta ya sakeyi fiye da shekarun sa.
Kallo daya zakai masa ka tabbatar yana cikin ha'ula'in rayuwa. Rike hannunsa yake da leda fara dauke da gari baifi gwangwani biyu ba.
Yana tafe sharaf sharaf, tsaf idan akayi iska mai kadawa sosai sai ta jefeshi ta wancakalar da shi gefe.
Karasawa yayi cikin harabar gidan nasu. Ya daga kai ya sauke a gidan farko mai tarin tunatarwa kan rayuwar su ta baya shi da dan uwansa da iyalan dan uwan nasa.
Wasu zafafan hawaye ne suka ciko idanun sa taf suka kawo ruwa dakyar ya iya sanya kasan hannun rigar sa ya katse hawayen.
Gani yake tamkar zasu futo daga cikin gidan. Ya juya ya dubi titi yana girgiza kai kawai, ya karasa shigewa can cikin bangaren nasa muhalin.
Bakinsa dauken da sallama ya shiga gidan nasa. Tana zaune akan kujera kafa daya kan daya hannunta rike da wayar ta tana dannawa tana murmushi.
Sai da ya yayi sallama a karo na uku bata amsa ba, ya dauki wata hula daya gani a gefe ya jefeta dashi. Sai a saman ta fuskar ta ta juya da sauri tana hade rai,
"Meye haka auwalu saboda Allah kamar wani karamin yaro ?"
Dogon tsaki yaja yana karkada mata hannu yace,
"Baki daya da ma'aunar tace hankalin ki tayi gabas yamma kikayi. Sam idan kina rike da shegiyar wayar nan a hannun ki to baki dayan tunanin ki gushewa yake. Sai ki zama wata sullutuwa ache wayar hannu salula ta mayar da mutum tamkar wani sabon tabi? Kai Allah ya kyauta"
Nusaiba ta daga kai ta hararo shi tana duban sa shekeke dinnan tace,
"Wai har kura ce zata ce da kare maye. ? Dan Allah bakaji kunyar wannan maganganun naka da Kake ba?"
"Kunyar me zanji? Yau kika fara ana miki magana hankalii na kan waya? Ke gaba daya baki da lokacin kowa da komai sai aikin danna waya? Wannan wace irin gurbatacciyar rayuwa kika daurawa kanki ne? Kai Allah wadaran naka ya lalace"
Nusaiba ta sake duban sa tana mikewa tsaye ta gallara masa harara tana zunbura baki gaba tace,
"Irin wadannan maganganun da kakeyi sai wani ya rantse da Allah Kai din kasan me kakeyi. Wai auwalu ni kake budewa baki kake gayawa wadannan maganganun? Allah na tuba astagfirullah Kai acikin jerin mazan aure masu iyali da sukasan abunda sukeyi suke bawa iyalan su hakkokin dake kansu kaji nace Allah? Wallahi baka ciki. Saboda Kai gaba daya gakanan gakanan ne. Hakkokin mu iyalan ka da suke kanka ma ba saukewa kake ba. Saboda zuciyar ka tagama mutuwa. Wayar da muke cin albarkacin ta? Naga da wayar nake rufa mana asiri a abubuwa da dama. Amman shine zakazo kana hankado kirji gashi kana warin rana kana gasamun maganganu. Aikin kawai"
Bappah Auwalu wani malolon bacin rai ya dunkule masa a wuyan sa, ya daga hannu kamar zai mareta ya sauke shi kasa kawai yana girgiza Kai.
"Baba sannu da zuwa" cewar Layla data futo daga bandaki tayi wanka
"Yauwa layla.. ungo rike kusha wannan kafin zuwa annema muga abunda Allah zaiyi" ya karasa fada yana mika mata ledar hannun sa.
Nusaiba tabu ledar da kallo tana hararar ta hadi da tsaki ta koma ta zauna tana girgiza Kai,
"Kullum dai aikin kenan. Gari gwangwani biyu. Su bai ishesu ba mu bamu samu ha. Kai Allah ka yaye mana wannan kaddarar Amin"
Bai ce komai ba ya juya zai shige daki sai Kuma ya fasa yana kiran sunan Layla,
"Naam baba"
"Sh Ahmad na zuwa makarantar kuwa?"
Girgiza Kai tayi tana lankwasa yatsunta,
"Gaskia bansani ba. Ko sanda bama zusa sunje"
"Ke ko bari na gama abunda nake Allah kirbar dukan da zan miki sai kin yabawa aya zaiijta. Shashasha, sakara sullutuwa. Saboda ita bata zuwa makarantar shine kema kika dena zuwa. Kanki kike cuta ai. Maza kafin na hambare ki" nusaiba ta fusata kan Layla tamkar zata mata dukan tsiya
Layla ta guya abayan mahaifin ta bapoah auwalu.
"Tsaya..meya faru Layla? Nawraah ma bata zuwa? Uhm me yasa ne?"
Layla kanta na kasa tace,
"Baba Amnah ce batada lafiya shine Nawraah ke kula da ita. Kuma makarantar da muke Allah idan ni kadai zani inaga sai daliban sun min duka. Wata iriyar jami!'a ce ta yayan masu kudi dake cin Karen su ba babbaka. Sun raina kowa har malaman saboda yayan masu kudi ne"
"Toh Allah ya rufa asiri. Yanzu Ina su Nawraah suke suna can gidan marayun?"
"Eh inaga suna can"
Bude kofa yayi da sauri ya fuce. Nusaiba tabu bayan sa da harara tana karashe sauran hararar akan laylan tana dogon tsaki tache,
"Sallamamme uban kankanba. Sai kaje ai ka sayar da kanka ka siya musu maganin uban yan tausayi.. maza ke Kuma kafin na Saka gula na hambare ki. " Ta karasa fada kamar zata hau kan Layla ta duka
Layla ta shige daki da sauri tana rufe kofar dakin..
Parlor ya zama sai nusaiba daketa jera tsaki da kananun mita, tana saukewa bappaah auwalu da zuriyar sa kwanduna na kwashewar albarka...
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[5/1, 1:13 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_10_
:::::::::
***Yana* tafe a hanya shi kadai yana surutai. Bai san sanda hawaye suka fara zurara daga idanun sa ba
Ya tsaya a gefen wata Katanga ya jingina yana cigaba da zancen da yake harda daga hannu yana nuni da wani bango. Cike da dimbin damuwar da alkalami yayi kadan wajen bayyana adadinta yaketa nanata,
"Ya'yana .. 'yayan kani na ne fe,. Kanina na jini da muka futo tsatso daya. Wai ache yau ni auwalu ni na kasa rike yayan junaidu? Duka nawa suke gaba daya su uku ne fa? Ache na kasa daukar dawainiyar ahalin sa.? Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun Yaa Allah ka kawo mana mafita. Allah ka yafee mana. Ban yiwa zumunta adalci ba hakika nayi babban kuskure. Na tabbatar da junaidu ne a raye ni na rasu iyalina ba zasu tagayyafa haka ba. Allah ka yafe mun Allah ka yafe mun ka kawo kana mafita da zamu bude ni da yaran gaba daya."
Ya karasa maganar yana sharce hawayen dake zuba masa ya cigaba da tafiya ya karasa naduka crescent har bakin gate din gidan marayun Mai gadi ya tsaya yana duban sa bayan sunyi musaba ta sallama.
"Ranks ya dade menene?"
"Baka sheda ni bane? Ai ina zuwa nan, kwana biyu ne dai ban leko ba"
Mai gadin ya dube shi tun daga yatsun kafafunsa zuwa fuskar sa yana girgiza Kai,
"Ban sheda ka ba gaskia"
"Allah sarki to babu damuwa. Dama nazo ganin 'yaya na ne anan din"
"Yayan ka kuma anan din?"
"Eh"
"Nan gidan marayun ne fa ranka ya dade..."
"To bawan Allah yayan dan uwanka ai yayan ka ne ko?"
Suka koma gidan marayun da suke. Nawraah ta gyara ko'ina na dakin da gadon Amnah ta kunna musu tiraren wutan tsinke data saya nera goma tun kwanaki
Nan suka zazzauna akan tabarna itada su Raudah kowanne yana bada labarin tarihin rayuwar sa da irin maraicin sa.
Faty dake can kan gadonta sun cika mata kunne sai jera tsaki take kamar tsaka ta tashi fuuu ta fuce daga dakin tana banka musu harara...
*NADUKA ZONE*
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[5/1, 12:29 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_9_
:::::::::
*NADUKA ZONE*
A tafe yake lahai lahai... Wata kodaddiyar riga ce a jikin sa ta shadda koriya. Duk ta futa hayyacin ta shaddar ta zama tamkar abun tatar Koko.
Yayinda hular kansa tashi ka fiya naci dinnan ce duk ta jeme itama. Takalman da ke kafafunsa irin dan madinan nanne da dadde duk ya cinye ta dunduniyar. Wajen yatsun kuma ga alamar nanewa ta kunar wuta nan... Ya tsinke an nane shi da gaushi.
Ya saka hannu ya rufe bakinsa daya sake sakin wata hammar a karo na ba adadi. Ya rame ya zabge baki daya har wani manyanta ya sakeyi fiye da shekarun sa.
Kallo daya zakai masa ka tabbatar yana cikin ha'ula'in rayuwa. Rike hannunsa yake da leda fara dauke da gari baifi gwangwani biyu ba.
Yana tafe sharaf sharaf, tsaf idan akayi iska mai kadawa sosai sai ta jefeshi ta wancakalar da shi gefe.
Karasawa yayi cikin harabar gidan nasu. Ya daga kai ya sauke a gidan farko mai tarin tunatarwa kan rayuwar su ta baya shi da dan uwansa da iyalan dan uwan nasa.
Wasu zafafan hawaye ne suka ciko idanun sa taf suka kawo ruwa dakyar ya iya sanya kasan hannun rigar sa ya katse hawayen.
Gani yake tamkar zasu futo daga cikin gidan. Ya juya ya dubi titi yana girgiza kai kawai, ya karasa shigewa can cikin bangaren nasa muhalin.
Bakinsa dauken da sallama ya shiga gidan nasa. Tana zaune akan kujera kafa daya kan daya hannunta rike da wayar ta tana dannawa tana murmushi.
Sai da ya yayi sallama a karo na uku bata amsa ba, ya dauki wata hula daya gani a gefe ya jefeta dashi. Sai a saman ta fuskar ta ta juya da sauri tana hade rai,
"Meye haka auwalu saboda Allah kamar wani karamin yaro ?"
Dogon tsaki yaja yana karkada mata hannu yace,
"Baki daya da ma'aunar tace hankalin ki tayi gabas yamma kikayi. Sam idan kina rike da shegiyar wayar nan a hannun ki to baki dayan tunanin ki gushewa yake. Sai ki zama wata sullutuwa ache wayar hannu salula ta mayar da mutum tamkar wani sabon tabi? Kai Allah ya kyauta"
Nusaiba ta daga kai ta hararo shi tana duban sa shekeke dinnan tace,
"Wai har kura ce zata ce da kare maye. ? Dan Allah bakaji kunyar wannan maganganun naka da Kake ba?"
"Kunyar me zanji? Yau kika fara ana miki magana hankalii na kan waya? Ke gaba daya baki da lokacin kowa da komai sai aikin danna waya? Wannan wace irin gurbatacciyar rayuwa kika daurawa kanki ne? Kai Allah wadaran naka ya lalace"
Nusaiba ta sake duban sa tana mikewa tsaye ta gallara masa harara tana zunbura baki gaba tace,
"Irin wadannan maganganun da kakeyi sai wani ya rantse da Allah Kai din kasan me kakeyi. Wai auwalu ni kake budewa baki kake gayawa wadannan maganganun? Allah na tuba astagfirullah Kai acikin jerin mazan aure masu iyali da sukasan abunda sukeyi suke bawa iyalan su hakkokin dake kansu kaji nace Allah? Wallahi baka ciki. Saboda Kai gaba daya gakanan gakanan ne. Hakkokin mu iyalan ka da suke kanka ma ba saukewa kake ba. Saboda zuciyar ka tagama mutuwa. Wayar da muke cin albarkacin ta? Naga da wayar nake rufa mana asiri a abubuwa da dama. Amman shine zakazo kana hankado kirji gashi kana warin rana kana gasamun maganganu. Aikin kawai"
Bappah Auwalu wani malolon bacin rai ya dunkule masa a wuyan sa, ya daga hannu kamar zai mareta ya sauke shi kasa kawai yana girgiza Kai.
"Baba sannu da zuwa" cewar Layla data futo daga bandaki tayi wanka
"Yauwa layla.. ungo rike kusha wannan kafin zuwa annema muga abunda Allah zaiyi" ya karasa fada yana mika mata ledar hannun sa.
Nusaiba tabu ledar da kallo tana hararar ta hadi da tsaki ta koma ta zauna tana girgiza Kai,
"Kullum dai aikin kenan. Gari gwangwani biyu. Su bai ishesu ba mu bamu samu ha. Kai Allah ka yaye mana wannan kaddarar Amin"
Bai ce komai ba ya juya zai shige daki sai Kuma ya fasa yana kiran sunan Layla,
"Naam baba"
"Sh Ahmad na zuwa makarantar kuwa?"
Girgiza Kai tayi tana lankwasa yatsunta,
"Gaskia bansani ba. Ko sanda bama zusa sunje"
"Ke ko bari na gama abunda nake Allah kirbar dukan da zan miki sai kin yabawa aya zaiijta. Shashasha, sakara sullutuwa. Saboda ita bata zuwa makarantar shine kema kika dena zuwa. Kanki kike cuta ai. Maza kafin na hambare ki" nusaiba ta fusata kan Layla tamkar zata mata dukan tsiya
Layla ta guya abayan mahaifin ta bapoah auwalu.
"Tsaya..meya faru Layla? Nawraah ma bata zuwa? Uhm me yasa ne?"
Layla kanta na kasa tace,
"Baba Amnah ce batada lafiya shine Nawraah ke kula da ita. Kuma makarantar da muke Allah idan ni kadai zani inaga sai daliban sun min duka. Wata iriyar jami!'a ce ta yayan masu kudi dake cin Karen su ba babbaka. Sun raina kowa har malaman saboda yayan masu kudi ne"
"Toh Allah ya rufa asiri. Yanzu Ina su Nawraah suke suna can gidan marayun?"
"Eh inaga suna can"
Bude kofa yayi da sauri ya fuce. Nusaiba tabu bayan sa da harara tana karashe sauran hararar akan laylan tana dogon tsaki tache,
"Sallamamme uban kankanba. Sai kaje ai ka sayar da kanka ka siya musu maganin uban yan tausayi.. maza ke Kuma kafin na Saka gula na hambare ki. " Ta karasa fada kamar zata hau kan Layla ta duka
Layla ta shige daki da sauri tana rufe kofar dakin..
Parlor ya zama sai nusaiba daketa jera tsaki da kananun mita, tana saukewa bappaah auwalu da zuriyar sa kwanduna na kwashewar albarka...
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[5/1, 1:13 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_10_
:::::::::
***Yana* tafe a hanya shi kadai yana surutai. Bai san sanda hawaye suka fara zurara daga idanun sa ba
Ya tsaya a gefen wata Katanga ya jingina yana cigaba da zancen da yake harda daga hannu yana nuni da wani bango. Cike da dimbin damuwar da alkalami yayi kadan wajen bayyana adadinta yaketa nanata,
"Ya'yana .. 'yayan kani na ne fe,. Kanina na jini da muka futo tsatso daya. Wai ache yau ni auwalu ni na kasa rike yayan junaidu? Duka nawa suke gaba daya su uku ne fa? Ache na kasa daukar dawainiyar ahalin sa.? Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun Yaa Allah ka kawo mana mafita. Allah ka yafee mana. Ban yiwa zumunta adalci ba hakika nayi babban kuskure. Na tabbatar da junaidu ne a raye ni na rasu iyalina ba zasu tagayyafa haka ba. Allah ka yafe mun Allah ka yafe mun ka kawo kana mafita da zamu bude ni da yaran gaba daya."
Ya karasa maganar yana sharce hawayen dake zuba masa ya cigaba da tafiya ya karasa naduka crescent har bakin gate din gidan marayun Mai gadi ya tsaya yana duban sa bayan sunyi musaba ta sallama.
"Ranks ya dade menene?"
"Baka sheda ni bane? Ai ina zuwa nan, kwana biyu ne dai ban leko ba"
Mai gadin ya dube shi tun daga yatsun kafafunsa zuwa fuskar sa yana girgiza Kai,
"Ban sheda ka ba gaskia"
"Allah sarki to babu damuwa. Dama nazo ganin 'yaya na ne anan din"
"Yayan ka kuma anan din?"
"Eh"
"Nan gidan marayun ne fa ranka ya dade..."
"To bawan Allah yayan dan uwanka ai yayan ka ne ko?"