Sashe 37
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Masallaci ne guda biyu daya a gaba daya a baya. Na gaban na maza ne. Na bayan Kuma na mata ne da bandakuna a gefen su ..
Dr Abububakhr dollars ya nufi na mazan. Yayinda hajia Qibdiyya da Nawraah suka shiga na matan bayan sun shiga bandakin kuma suka daura alwala..
Suka shiga cikin masallacin. Da wasu mata larabawa yan garin basu fi goma ba sukai sallama sika basu hannu sukayi musabaha.
Daga nan Kuma sun zauna kenan ana tada iqama sika mimmike. Da suna tunanin ko suyi qasaru ne , kawai sai suka bi masallaci suka hau sahu ..
Sai da sika idar sukayi addu'oin su sannan sika koma cikin asibitin. Ba jimawa da komawar su, Dr abubuakhar ya dawo shima suka cigaba da zama Suna addu'oi.
Can ba dadewa sai ga fitowar likotocin da Anees akan gado ana masa kara jini..An sake yin stitches din da aka masa a gidah saikaui sabo.
Bayan sun shigar da shi dakin. Nanma sin dau wani lokaci mai tsawo basu fito da shi ba. Dan har aka kira ishai su hajia Qibdiyya suka sake fita sallah sika idar idar sika dawo...
Tukun ma sannan likotocin duk suka furufito daga cikin wani daki an rubuta vvip lounge .
Hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar dollars sika mike tsaye. Duk a kideme sike. Likitan ya zare facemask dinsa ya jefar dashi gefe, hannunsa da wani tissue na sanitizer .
Cikin harshen turanci ya dube su yace,
"Ku godewa Allah. Alhamdulillah ya farfado. Don mun zare oxygen din da muka sakaa masa. Mun masa allura ya samu bedrest kafin zuwa anjima. Mun sauya masa dinkin da aka masa agidah munyi sabo. Sannan mun kara masa ruwa da jini saboda jikin sa yayi karfi. Zaku iya shiga kunganshi. Amma fa sai dai abar masa mutum daya ya zauna da shi..saboda bamason a takura masa da yawa . Nan gaba idan ya wartsake dika kwa iya zama gaba daya"
"Alhamdulillah!" Hajia Qibdiyya ta fada tana rungume Dr dollars ta sake juyawa ta rungume Nawraah.
Baki daya Kuma sika dubi gabas sukayi sujjadr godia ga Allah... Bayan sun dago ne Dr dollars ke cewa da likotan,
"Mungode sosai . Alhamdulillah. Allah ya Saka da alkhairi ya biyaku gaba daya"
Likitan yayi murmushi ganin gaba daya sujjadar sunyi kasa suna sujjadar godia har da Nawraah. Yayi murrmishi yana nuna Nawraah yace,
"Ko zaa bani wannan na aura. Tanada kyau sosai"
Hajia Qibdiyya tayi murmushi tana dafa Nawraah tace,
"Matar sa ce. Matar Anees patient dinku"
Likitan ya Saka hannu a baki yana toshewa cike da kunya. Suka Saka daria baki daya
"Astagfirullah! Allah na tuba. Ku yafe mun please. Mashaa Allah tanada kyau sosai ga nutsuwa"
Nawraah dai murmushi kawai take.yayin da Dr dollars da hajia Qibdiyya suka cigaba da masa godia . Bayan sauran likotocin sun futo nanma sika musu godia.
Sannan sika nufi dakin sika shiga ciki, wani maaikaci ya kawo musu waya daban da zasu dinga Kiran likotocin Incase of emergency...
Yana kwance akan gadon kansa a sama..suna yin sallama ya juyar da kansa ya duban su...
Kyakkyawar fuskar ta ce ta fara yi masa iso... Ya saki tattausan murmushin da ya tabbatar na farin ciki ne..
"Anees"
Dr dollars ya ambata yana karasawa wajen Anees
Yayinda hajia Qibdiyya ta share hawayen dake zuba daga idanun ta. Ta karasa kusa da shi tana shafa kansa..
"Auta" ta fada cike da tausayinsa
Yayinda Nawraah ta tsaya daga gefe tana matsa yatsunta.
Sai mike Kai yake yana so ya hangota sosai. Hajia Qibdiyya ta dube shi tana murmushi.
"Nawraah kakeson gani?"
Daga Kai yayi yana murmushi. Hajia Qibdiyya ta ya futo Nawraah da hannu . Nawraah ta karasa wajensu daga Dan baya
"Sannu ya jiki?" Ta tanbaye shi cikin sanyayyar muryarta.
Kokarin tashi yake ya kasa... Hajia Qibdiyya ta riko hannun Nawraah ta Kai ta gabon gadon tana duban Anees tache,
"Matar ka ce yanzu"
Wani irin bude idanu da Anees yayi. Gashi ba bakin magana . Ya sanya hannu ya riko hannunta ya janyota kusa da shi... Ko ya manta da su hajia Qibdiyya awajen ne oho
Ya Kai hannun nata saitin bakin sa ya sakar mata wata irin rantsattsiyar sumba Wanda shi da Nawraah gaba daya wani electric shock ya biye jikin su..
AFUWAN MASOYA MABIYA ZAFAFA. KWANA BIYU BANA POSTING BOTH WHATSAPP DA AREWA... WALLAHI BANDA LAFIYA NE. AMMA INSHAA ALLAH ZAN CIGABA DA YI..JAZAKUM ALLAH KHAIRAN 💜💜
[6/13, 7:39 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_44_
:::::::::
Da sauri Nawraah ta kwace hannunta da matukar karfi ta ja baya. Sai a sannan Anees ya tuno da baranbaramar da yayi...
Ya wulkita idanunsa yana duban sama. Hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar dollars sukayi kaman basuga komai ba..
"Kana iya magana?" Hajia Qibdiyya ta tanbaye shi tana dafa goshin sa.
Jijjiga mata kai yayi alamar a'ah yana mai sanya yatsunsa daya akan bakinsa. Da labbansa ke dauke da wani abu ja an rufe shi..
"Allah yabaka lafiya Anees. Allah yasa kaffarane kaji? Allah ya tashi kafadun ka. " Dr dollars ya fada yana sauke zuciya ganin sabon dinkin da akayi a wajen da yasamu yanka
Anees ya kada Kai alamun toh. Yana murmushinsa Mai kayatarwa.
"A sayo abinci ko Nawraah?"
"Tohm Mami...."
"Muje ko abban su"
"Muje"
"Nawraah ga Anees nan ga waya nan idan emergency issue ya taso akira doctors din yanzu zamu dawo inshaa Allah. Ah me kikeso kici?"
"Duk abunda aka sayo Mami. Nagode kwarai"
"Allah ya miki albarka" cewar Dr dollars. Don ya yana yaba nutsuwar ta sosai ...
"Ameen" Nawraah ta fada tana lankwasa hannuwanta.
Futa sukayi dakin ya zama daga ita sai Anees. Yana kan gadon majinyata yayinda ita Kuma tana tsaye kamar sandar ba'are tana lankwasa hannuwanta.
Ya juyar da kallon sa gaba daya ita yake kallo, dakyar yake iya kiftawa.. Kallon nasa duk ya isheta .
Gashi da wasu irin idanuwa masu matukar sanya ka jin wani irin yanayi mai wuyar fassarawa..
Hannu ya shiga sawa yana ya futo ta . Ta Dan dube shi tana kauda Kai
"Me kake so ?" Ta tanbaye shi tana mayar d kanta kan TV
Yatsan sa yasaka guda daya ya nuna ta alamar
"Keh nake so"
"Lalle naka wasa ne, baka ga abun kunyar da Kai agaban su Mami ba? Ni ba haka nake ba. Ni ba yar iska bace" ta fada tana karkada Kai
Anees zancen da tayi ya bashi daria da har sai da ya murmusa sosai. Ya daga hannunsa ya Kai bakinsa ya zare yar robar ja da aka Saka masa yace,
"Naw.... Rahhhh" yadda ya fadi sunan da yarda ya jashi ne ya sa ta juya da sauri tana kallonsa. Ya akai yayi magana ? Bayan dazu yace bazai iya ba saboda abin bakin Sa...
Idanuwanta ne suka sake furfitowa alokacin data ga jar robar bakin nasa agefe
"Nawraah please....kinji?" Ya sake yin maganar yana miko mata hannunsa
Jikinta ne ya fara rawa... Akan wane dalilin zai cire abun bakinsa.? Koma meyayi kefinta ne tunda ya na ta miko mata hannu taki zuwa Amma kuma ai kunya ma wata abace Mai kyau
Don haka jikinta na cigaba da rawa ta mike ta nufe shi..
"Menene Anees .. menene? Me kakeso eh? Wani abun ne?"
Anees ya girgiza kansa yana kamo hannunta... Ba yadda ta iya ta karasa kusa da shi tana waiwayen kofa
"Kar su Mami su shigo...."
"I've the right... You're my wife, Halaliyata...uhm ko?" Ya fada yana sanya hannunta akan fuskar sa yana shafawa..
Nawraah jikinta sai rawa yake.daman haka Anees din yake?
Batai aune ba taji yana Kiran sunanta a jinyance. Muryar sa a wahala haka kaman tanaso ta fuzgeta dauke..
"Na'am.. Naam mekace?"
"Nawr...." Ya kasa karasawa yana fuzgota jikinta sosai. Wanda har sai da ya runtse idanu... Saboda awajen dinkinkin sa ya ja. Ta janye jikinta da sauri tana wai waiyan baya bataga wayar da zata Kira likitocin ba
Tayi hanyar kofa zata futa. Ta juya ta koma don karta futo wani abun ya same shi.
Irin agajin gagagwar nan da ake a drama ta tuno Wanda yake yanada kyau a irin babban hatsari na rashin lafiyar ya faru Wanda numfashi ya futa ko yake kokarin futa wato bada temakon gaggawa ta baki da baki...
"Mouth to mouth breathing called: "rescue breathing"Or Mouth-to-mouth resuscitation." This technique is often a component of Cardiopulmonary Resuscitation (CPR).
Ta karanta a wayarta ta googling don tabbatarwa da yadda ake.. Taje daida kansa taji ba zata iya ba jikinta sai rawa yake ga kunya abunda bata taba ba
Batai sune ba taji Anees ya burgimo da ita ya hade bakunan su waje daya ..
ATUWA💜
[6/13, 9:02 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_45_
:::::::::
Mamaki, Kunya, Tausayi, Takaici, Nadama, Sabuwar duniya... Kai ba abunda Nawraah bataji ba..
Sai ta nemi sakon gaggawar iskar da zata bashi ta rasa ..Domin har yafi mai kora shafawa. Tuni gogan naku gashi majinyaci, Amman duk da haka ya rungumeta sosai yana budiransa da ilahiran baki da labbanta da harshenta baki daya .
Ta rasa ma wane irin yanayi take ciki .. Hawaye suka shiga zurara daga idanunta.ganin Anees na neman kaucewa hanya yana shafa hannuwansa a gadon bayanta .
Janye hannuwan sa tashiga yi tana cigaba da hawaye .. Anees yayi kansaii kanaii da ilahirin jikinta da bakinta gam sai kache nasa
Ta sanya hannuwanta ajikin karafunan gadon ta janye jikinta da karfin gaske tana hawaye sosai...
Anees yayi murmushi yana bin labbansa da yatsunsa yana shafawa...
Kasa cewa komai tayi. Ta shige bandaki tana mayarda numfashi.
Anees na daga kan gado yana sakin murmushi. Ba kadan ba ya samu nutsuwa da annushuwa da wani dadi marar misaltuwa tundaga bude idanunsa yayi tozali da Nawraah ya zuwa hannunta daya rike ya sunbata ya zuwa labbansu da ya hade waje daya. Da gadon bayanta mai matukar laushi da tashin kamshin da jikinta yakeyi...
Nawraah na shiga bandaki ta jingina da kofar data murzawa mukulli . Numfashi ta shiga saukewa , hannunta dafe da kirjinta tana sauke ajiyar zuciya..
Idanuwanta na kawo mata kissing scene din da sukayi. Ta runtse da sauri tana bude famfo hade da zubawa fuskar tata ruwa.
Tana kallon kanta a mudubin dake jikin sink a sakale.
Dr Abububakhr dollars ya nufi na mazan. Yayinda hajia Qibdiyya da Nawraah suka shiga na matan bayan sun shiga bandakin kuma suka daura alwala..
Suka shiga cikin masallacin. Da wasu mata larabawa yan garin basu fi goma ba sukai sallama sika basu hannu sukayi musabaha.
Daga nan Kuma sun zauna kenan ana tada iqama sika mimmike. Da suna tunanin ko suyi qasaru ne , kawai sai suka bi masallaci suka hau sahu ..
Sai da sika idar sukayi addu'oin su sannan sika koma cikin asibitin. Ba jimawa da komawar su, Dr abubuakhar ya dawo shima suka cigaba da zama Suna addu'oi.
Can ba dadewa sai ga fitowar likotocin da Anees akan gado ana masa kara jini..An sake yin stitches din da aka masa a gidah saikaui sabo.
Bayan sun shigar da shi dakin. Nanma sin dau wani lokaci mai tsawo basu fito da shi ba. Dan har aka kira ishai su hajia Qibdiyya suka sake fita sallah sika idar idar sika dawo...
Tukun ma sannan likotocin duk suka furufito daga cikin wani daki an rubuta vvip lounge .
Hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar dollars sika mike tsaye. Duk a kideme sike. Likitan ya zare facemask dinsa ya jefar dashi gefe, hannunsa da wani tissue na sanitizer .
Cikin harshen turanci ya dube su yace,
"Ku godewa Allah. Alhamdulillah ya farfado. Don mun zare oxygen din da muka sakaa masa. Mun masa allura ya samu bedrest kafin zuwa anjima. Mun sauya masa dinkin da aka masa agidah munyi sabo. Sannan mun kara masa ruwa da jini saboda jikin sa yayi karfi. Zaku iya shiga kunganshi. Amma fa sai dai abar masa mutum daya ya zauna da shi..saboda bamason a takura masa da yawa . Nan gaba idan ya wartsake dika kwa iya zama gaba daya"
"Alhamdulillah!" Hajia Qibdiyya ta fada tana rungume Dr dollars ta sake juyawa ta rungume Nawraah.
Baki daya Kuma sika dubi gabas sukayi sujjadr godia ga Allah... Bayan sun dago ne Dr dollars ke cewa da likotan,
"Mungode sosai . Alhamdulillah. Allah ya Saka da alkhairi ya biyaku gaba daya"
Likitan yayi murmushi ganin gaba daya sujjadar sunyi kasa suna sujjadar godia har da Nawraah. Yayi murrmishi yana nuna Nawraah yace,
"Ko zaa bani wannan na aura. Tanada kyau sosai"
Hajia Qibdiyya tayi murmushi tana dafa Nawraah tace,
"Matar sa ce. Matar Anees patient dinku"
Likitan ya Saka hannu a baki yana toshewa cike da kunya. Suka Saka daria baki daya
"Astagfirullah! Allah na tuba. Ku yafe mun please. Mashaa Allah tanada kyau sosai ga nutsuwa"
Nawraah dai murmushi kawai take.yayin da Dr dollars da hajia Qibdiyya suka cigaba da masa godia . Bayan sauran likotocin sun futo nanma sika musu godia.
Sannan sika nufi dakin sika shiga ciki, wani maaikaci ya kawo musu waya daban da zasu dinga Kiran likotocin Incase of emergency...
Yana kwance akan gadon kansa a sama..suna yin sallama ya juyar da kansa ya duban su...
Kyakkyawar fuskar ta ce ta fara yi masa iso... Ya saki tattausan murmushin da ya tabbatar na farin ciki ne..
"Anees"
Dr dollars ya ambata yana karasawa wajen Anees
Yayinda hajia Qibdiyya ta share hawayen dake zuba daga idanun ta. Ta karasa kusa da shi tana shafa kansa..
"Auta" ta fada cike da tausayinsa
Yayinda Nawraah ta tsaya daga gefe tana matsa yatsunta.
Sai mike Kai yake yana so ya hangota sosai. Hajia Qibdiyya ta dube shi tana murmushi.
"Nawraah kakeson gani?"
Daga Kai yayi yana murmushi. Hajia Qibdiyya ta ya futo Nawraah da hannu . Nawraah ta karasa wajensu daga Dan baya
"Sannu ya jiki?" Ta tanbaye shi cikin sanyayyar muryarta.
Kokarin tashi yake ya kasa... Hajia Qibdiyya ta riko hannun Nawraah ta Kai ta gabon gadon tana duban Anees tache,
"Matar ka ce yanzu"
Wani irin bude idanu da Anees yayi. Gashi ba bakin magana . Ya sanya hannu ya riko hannunta ya janyota kusa da shi... Ko ya manta da su hajia Qibdiyya awajen ne oho
Ya Kai hannun nata saitin bakin sa ya sakar mata wata irin rantsattsiyar sumba Wanda shi da Nawraah gaba daya wani electric shock ya biye jikin su..
AFUWAN MASOYA MABIYA ZAFAFA. KWANA BIYU BANA POSTING BOTH WHATSAPP DA AREWA... WALLAHI BANDA LAFIYA NE. AMMA INSHAA ALLAH ZAN CIGABA DA YI..JAZAKUM ALLAH KHAIRAN 💜💜
[6/13, 7:39 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_44_
:::::::::
Da sauri Nawraah ta kwace hannunta da matukar karfi ta ja baya. Sai a sannan Anees ya tuno da baranbaramar da yayi...
Ya wulkita idanunsa yana duban sama. Hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar dollars sukayi kaman basuga komai ba..
"Kana iya magana?" Hajia Qibdiyya ta tanbaye shi tana dafa goshin sa.
Jijjiga mata kai yayi alamar a'ah yana mai sanya yatsunsa daya akan bakinsa. Da labbansa ke dauke da wani abu ja an rufe shi..
"Allah yabaka lafiya Anees. Allah yasa kaffarane kaji? Allah ya tashi kafadun ka. " Dr dollars ya fada yana sauke zuciya ganin sabon dinkin da akayi a wajen da yasamu yanka
Anees ya kada Kai alamun toh. Yana murmushinsa Mai kayatarwa.
"A sayo abinci ko Nawraah?"
"Tohm Mami...."
"Muje ko abban su"
"Muje"
"Nawraah ga Anees nan ga waya nan idan emergency issue ya taso akira doctors din yanzu zamu dawo inshaa Allah. Ah me kikeso kici?"
"Duk abunda aka sayo Mami. Nagode kwarai"
"Allah ya miki albarka" cewar Dr dollars. Don ya yana yaba nutsuwar ta sosai ...
"Ameen" Nawraah ta fada tana lankwasa hannuwanta.
Futa sukayi dakin ya zama daga ita sai Anees. Yana kan gadon majinyata yayinda ita Kuma tana tsaye kamar sandar ba'are tana lankwasa hannuwanta.
Ya juyar da kallon sa gaba daya ita yake kallo, dakyar yake iya kiftawa.. Kallon nasa duk ya isheta .
Gashi da wasu irin idanuwa masu matukar sanya ka jin wani irin yanayi mai wuyar fassarawa..
Hannu ya shiga sawa yana ya futo ta . Ta Dan dube shi tana kauda Kai
"Me kake so ?" Ta tanbaye shi tana mayar d kanta kan TV
Yatsan sa yasaka guda daya ya nuna ta alamar
"Keh nake so"
"Lalle naka wasa ne, baka ga abun kunyar da Kai agaban su Mami ba? Ni ba haka nake ba. Ni ba yar iska bace" ta fada tana karkada Kai
Anees zancen da tayi ya bashi daria da har sai da ya murmusa sosai. Ya daga hannunsa ya Kai bakinsa ya zare yar robar ja da aka Saka masa yace,
"Naw.... Rahhhh" yadda ya fadi sunan da yarda ya jashi ne ya sa ta juya da sauri tana kallonsa. Ya akai yayi magana ? Bayan dazu yace bazai iya ba saboda abin bakin Sa...
Idanuwanta ne suka sake furfitowa alokacin data ga jar robar bakin nasa agefe
"Nawraah please....kinji?" Ya sake yin maganar yana miko mata hannunsa
Jikinta ne ya fara rawa... Akan wane dalilin zai cire abun bakinsa.? Koma meyayi kefinta ne tunda ya na ta miko mata hannu taki zuwa Amma kuma ai kunya ma wata abace Mai kyau
Don haka jikinta na cigaba da rawa ta mike ta nufe shi..
"Menene Anees .. menene? Me kakeso eh? Wani abun ne?"
Anees ya girgiza kansa yana kamo hannunta... Ba yadda ta iya ta karasa kusa da shi tana waiwayen kofa
"Kar su Mami su shigo...."
"I've the right... You're my wife, Halaliyata...uhm ko?" Ya fada yana sanya hannunta akan fuskar sa yana shafawa..
Nawraah jikinta sai rawa yake.daman haka Anees din yake?
Batai aune ba taji yana Kiran sunanta a jinyance. Muryar sa a wahala haka kaman tanaso ta fuzgeta dauke..
"Na'am.. Naam mekace?"
"Nawr...." Ya kasa karasawa yana fuzgota jikinta sosai. Wanda har sai da ya runtse idanu... Saboda awajen dinkinkin sa ya ja. Ta janye jikinta da sauri tana wai waiyan baya bataga wayar da zata Kira likitocin ba
Tayi hanyar kofa zata futa. Ta juya ta koma don karta futo wani abun ya same shi.
Irin agajin gagagwar nan da ake a drama ta tuno Wanda yake yanada kyau a irin babban hatsari na rashin lafiyar ya faru Wanda numfashi ya futa ko yake kokarin futa wato bada temakon gaggawa ta baki da baki...
"Mouth to mouth breathing called: "rescue breathing"Or Mouth-to-mouth resuscitation." This technique is often a component of Cardiopulmonary Resuscitation (CPR).
Ta karanta a wayarta ta googling don tabbatarwa da yadda ake.. Taje daida kansa taji ba zata iya ba jikinta sai rawa yake ga kunya abunda bata taba ba
Batai sune ba taji Anees ya burgimo da ita ya hade bakunan su waje daya ..
ATUWA💜
[6/13, 9:02 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_45_
:::::::::
Mamaki, Kunya, Tausayi, Takaici, Nadama, Sabuwar duniya... Kai ba abunda Nawraah bataji ba..
Sai ta nemi sakon gaggawar iskar da zata bashi ta rasa ..Domin har yafi mai kora shafawa. Tuni gogan naku gashi majinyaci, Amman duk da haka ya rungumeta sosai yana budiransa da ilahiran baki da labbanta da harshenta baki daya .
Ta rasa ma wane irin yanayi take ciki .. Hawaye suka shiga zurara daga idanunta.ganin Anees na neman kaucewa hanya yana shafa hannuwansa a gadon bayanta .
Janye hannuwan sa tashiga yi tana cigaba da hawaye .. Anees yayi kansaii kanaii da ilahirin jikinta da bakinta gam sai kache nasa
Ta sanya hannuwanta ajikin karafunan gadon ta janye jikinta da karfin gaske tana hawaye sosai...
Anees yayi murmushi yana bin labbansa da yatsunsa yana shafawa...
Kasa cewa komai tayi. Ta shige bandaki tana mayarda numfashi.
Anees na daga kan gado yana sakin murmushi. Ba kadan ba ya samu nutsuwa da annushuwa da wani dadi marar misaltuwa tundaga bude idanunsa yayi tozali da Nawraah ya zuwa hannunta daya rike ya sunbata ya zuwa labbansu da ya hade waje daya. Da gadon bayanta mai matukar laushi da tashin kamshin da jikinta yakeyi...
Nawraah na shiga bandaki ta jingina da kofar data murzawa mukulli . Numfashi ta shiga saukewa , hannunta dafe da kirjinta tana sauke ajiyar zuciya..
Idanuwanta na kawo mata kissing scene din da sukayi. Ta runtse da sauri tana bude famfo hade da zubawa fuskar tata ruwa.
Tana kallon kanta a mudubin dake jikin sink a sakale.