← Book details Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 29 OF 44

Sashe 29

Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Dan Allah ya isa haka.. ..daga yau ta bani ba kai, Na warware duk wata mu'amala da ke tsakanin mu.. bakasan ta mahaifiyata da yayana ba Amma kasan ta mahaifi na. Daman ance barewa ba zatai gudu ba dan ta yayi rarrafe. Bird of the same feather. Mugu bai da kama. Kauna tarufemun idanu na kasa tabbatarwa da zuciyata Kasan komai ba. Allah ya Saka mun"

Juyawa tayi da sauri ta shige gidan marayun nasu.....

_ADVERT👇👇_

_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_

_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_

_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_

_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._

_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_

_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._

_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_

_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_

_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
_K'K'J_
_(M/W/S)_

_BOOK TWO_

_✍️:MX_

_34_

:::::::::

Marwaan ya qame a tsaye tamkar mutum mutumi.. Maganganun Nawraah na masa yawo a ilahiran Kai da rai , zuciya dama gangar jikinsa tuni sun masa sanyi.

Bakida daya dukkanin wasu kalamai da zasu fito taa fatar bakinsa tuni ya neme su ya bace. Ya bude bakin ma yayi magana ya kasa.

Anees ya juya ya shige gidah Kai tsaye yai dakinsa ya zauna akan kujera. Baki daya maganganun da Nawraah ta fada ne suka jefeshi acikin yanayin tashin hankalin da yake ciki ba.

Aa yadda nawraahn ke cikin tashin hankali ne. Maganganun da takeyi yadda take maganar jikinta har dawa yakeyi saboda tsananin tashin hankali. Idanuwan ta sun kawo ruwa.

Anees ya samu kansa da dora hannunsa akan habarsa ya tallabe yana fuzrar da iska mai zafi daga bakinsa.

"Yaa Rabb ka kawowa s
Wannan baiwar taka dauki ka kawo nata sauki acikin lamuran ta. Allah ka iya mata. Ka rayasu da tsarewar ka... Nawraah" ya kira ta daga karshe yana sauke numfashi.

Marwaan dake waje abakin mota a tsaye. Sai a sannan ya dan samu hankalinsa ya dawo jikinsa ya dubi daman sa da hagunsa yaga Anees ma ya tafi kenan.

Baki daya jin kansa yake yana mai nauyi. Ga tarin maganganun da tayi sun masa gunguma gunguma acikin ka. Iyayen sa suka kashe mata iyaye da wan su?

"Subhan'Allah..." Ya fada yana buga hannunsa akan sitiyari

Ko da wasa bai taba zato ko tsammani ba. Dan ko faifon bidiyon nan badan yasan shidin ne yayi ba Kuma yana da tabbaci ba to da zai musanya yace baai hakan ba.

Ya rasa Ina zai dosa ma. Ya daga Kai ya dubi fuskar gate din gidan Alhaji Abubakhar dollars. Kunya ma duk ta gama dubibiyeshi na maganganun da Nawraah tayi agaban Anees. Ya tabbatar Anees din shysa ya shige gidah batare da jira sunyi sallama ba. Ina kunya ma ba zata iya bari suyi magana ba.

Jikin sa Sam ba karfi yaja motar tasa ya nufi gidansu kaI tsaye. Ya faka y motar ya shiga cikin gidan da sauri ..

Duk suna a zaune a babban parlorn su. Cike gabansu yake da abinci d abin sha kala kala .

"Meye haka? Wawan inane Kai zaka shigo haka ba sallama" Alhaji sambaso yacee da marwaan daya shiga ciki tsabar tashin hankali nema yasa bai yin ba.

"Afuwan afuwa"

"Na gaban goshin Maa dinsa.. Me zaa zubo maka?"

"Ba abinci nakeso na ci ba, magana nakeso muyu da ku a yau dinnan a yanzun nan dan Allah"

"Kaji aikin rashin hankalin nasa ko? menene yanzu ?"

"Kuyi hakuri ,ku duba lamarin da nake ciki. Meyakwan ku..."

Wayar Alhaju sambaso ce tayi karar shigar Sako. Ya janyota a aljihu yana dubata.

Zare idanuwansa yayi lokaci daya ya mike daga zaunen da yake. Yana duban screen din wayar sosai tamkar zai shiga ciki

"Alhaji menene?"

"Wait.... Ina zuwa" ya fada da sauri yana fucewa waje..

Marwaan yajuwa yana duban sa. Sai Kuma ya sauke kansa ya mayar kan mahaifiyar tasu yace,

"Wai Maa me ake boye mun. Wane irin rayuwa akeyi a cikin gidan nan? Maa ni ne fa babban da agidan nan yakamata ace dukkanin wasu abubuwa ba aboye mum.. Zaa bayyana. "

"Wai menene kaketa wannan babatun marwaan?"

"Ni kawai a auramun Nawraah. Shine kwanciyar hankali na da na ku. "

Dariyar gefen baki tayi tana duban sa shakeke tace

"A aura maka Nawraah?... Harda cewa hakan ne kwanciyar hankalin ka da Kuma na mu. Nace sannu ishasshe.. Ah uban mu ma Kai. Mai fada aji. Yadda ka daama haka zaa sha kam "

Marwaan ya sassauata muryar yana kwantar da Kai yace

'Maa karki manta Anees bama sa'ana bane.. Ga sa'ah na nan yayansa junior. Shine kusan mate dina, shima yayi sure Ma, haifa itama tayi aure kanwar s. "

"dakata da kaketa yakankana maganar sunyi aure aure. Bakasan da zasuyi auren zuriyar Wa suka auro ba? Daga yayan manyan masu kudi saii manyan masu mukamin Mulki. Ko manyan yan kasuwa da ake damawa da su a kasa. Har shine zaka zo kana nuna kenan anyiwa kannen kasa da Kai kenan. To sai ka gaya mun su zuriyar da suke da itaa?

Alhaji sambaso ya dawo ya cigaba da duban wayar hannunsa hankalinsa baki daya kacokam akan wayar

"Kaji Alhaji... Abunda yaron nan yake sake fada ko?"

Alhaji sambaso ya daga mata hannu yana cigaba da wayar da yakeyi,

"An duba babu ko?." Ya fada yana ajiye wayar hannunsa.

"Alhaji menene?" Dr bintu ta tambaye shi

Mikewa yayi a kufule ya daga hannu ya shararawa marwaan mari.marwaan ya rike tafin kuncinsa dayan Alhaji sambaso ya sake daga hannu ya zabga masa mari a dayan gefen..

Dr bintu ta mike da sauri tana rike hannun mijin nata.

"Alhaji menene dan Allah. Ya zaka mare shi? Inde akan yarinyar nan ne ba ze aureta ba shima ya sani shi din me"

"Wace mace? kinsan akan me na mare shi?" Ya tanbayeta a razane yana kokarin kwace hannunta.

"Nasan bazai wuce akan maganar mace ba dai ayi hakuri"

"Kinsan me yayi?faifon bidiyon aka turomun da wata number bidiyon na sanda muna sa insa da mijin matar nan daya fada ta barandaa"

"Bangane ba Alhaji. Bangane ba"

"Ina nufin wai marwan daa na na ciki na. Shine Wanda yayi recording video din da mukayi da shi awaya ranar ta call muna waya ta system. "

"Wallahi gaba daya Kai na ya kulle na kasa ganewa"

"Da Hausa fa nake magana Kuma da manyan baki. Nace maki yaron nan marwaan shine yake mun barazana, Har yana sawa a aikomun da faifon bidiyon wallahi na dauka camera ce duk na dude ashe ba cctv a office dina. Yanzu da ace hakan bata faru ba. Ace baisan yarinyar bama. Kenan yaron man dama ya shirya bayyana haka ko?"

"Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun... Marwaan. Marwaan fadi gaskia dai.. hadaku akeso ayi da mahaifin ka ko?"

Marwaan ya goge hawayen da suke zuba daga idanun sa yace,

"Maa... A ajiye batun maganar nan a gefe. Maa meyasa kuka kashe iyayen Nawraah? Babanta, mamanta da Kuma babban wan su saboda Allah Kuma a haka muke ganin Allah zai barmu dukan mu?"

Dr bintu ta juya tana duban Alhaji sambaso. Sai sukayi sakeke lokaci guda dukan su aka kasa samun mai bawa marwaan amsar tambayar da yayi....

_ADVERT👇👇_

_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_

_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_

_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_

_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._

_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_

_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._

_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_

_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_

_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
_K'K'J_
_(M/W/S)_

_BOOK TWO_

_✍️:MX_

_36_

:::::::::

Tunda ya shiga dakinsa ya wuce bandaki yayi wanka ya yi alwala. Ya sauya kayan sa zuwa na bacci. Kansa nata masa zugi yana radadin ciwo sosai..

Sallolin nafilfili yayi yana kaii kukan sa zuwa ga Allah. Damuwa ce fal a kirjin sa. Ga wani bugu na daban da kirjin nasa yakeyi.

Dama ya jiyo horn din motar mahaifin sa ya fita. Yanata adduar kada Allah yasa dai mahaifin nasu ba sani abun zai sake hadawa ba.

Nawraah da yan uwanta nata kawo masa a zuciya. Hawaye suka shiga zuba daga idanunsa tafasassu masu quna....

Jikinsa dik ba kwari ya koma bakin gadonsa ya zauna yana duban wayar sa dake gefe. So yake ya danna lambar ta ya kirata. Amman idan ya kirata yace me?

Ya ja dogon numfashi ya sauke.. ya kwantar da kansa ajikin pillow. Abubuwa na nata masa yawo akai.

Duka zantukan da suke masa yawo akai kaso cassa'in na Nawraah ne. Kashi biyar na iyayen sa sai Kuma daya kashi biyar din na wajen Anees. So yake ya kira Anees dinma ya kasa. Kunya duk ta dubibiye shi baisan da wani bakin zai Wa Anees din magana ba.

Yanata tunani dai ya kama ya saki dare yaja ainun. Kusan befi awa daya da mintina ba zuwa salatul fajr.
Chapter 29 · 0% Book details