Sashe 21
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Nawraah... Dan Allah menene kin saka zukatan mu acikin rudani. Dan Allah menene kinji?" Faty ta mata magana cikin lafazi na ban hakuri da rarrashi.
"Nawraah... Nawraah. Amnah meya faru ne eh?"
Amnah ta girgiza kai tana duban Nawraah tache
"Nima bansani ba.. bansan ko uncle marwaan bane ya mata fada"
"Marwaan ? A'ina kuka hadu da shi?"
"A gidan Mami"
Su faty suka dubi junan su da kallon karin bayani. Raudah ta riko hannun Amnah tace,
"Ai munata neman ku. Ganin Nawraah bata school. Kema muka biya zamu dakko ki. Me gadin makarantar ku yace ai tun dazu dayar yayar taki ta dauke ki. Muka zazzaga dakunan dake gidan nan. Nanma bakwana kan..don faty har ta cewa mu ku shiga gidan Mami ko kuna can. Wasila tache ba lalle Kuna canba sai dai ko Kuna gidan bappann nan naku. Mu kuma.bamu san gidan ba. Yanzu shi uncle Marwan din dukanta yayi ko fada ya mata?"
"Nima.bansani ba Saboda ni da Mami mun koma dayan parlorn muka bar musu wannan shi da ita"
"Okay tohm, maza yi sauri kije ki wanka kinji? Kici abinci sai ki aiki in an baku homework?"
'eh an bamu suna cikin jaka"
"Yauwa Amnah..maza jeki wankan bari na duba homework din kafin ki fito"
"Tohm Aunty Raudah"
Raudah ta janyo jakar ta duba aikin gidan ganin Amnah zata iya yasa tabar mata su a gefe. Ta juya wajen Nawraah tana fuzge fulon. Abin mamaki sai suka ga ta sake fashe wa da wani irin kuka mai tsuma zuciyar duk Wanda ya saurara.
"Dan girman Allah Nawraah ki sanar mana abunda ke damun ki kinji? Dan Allah"
Nawraah ta girgiza Kai tana runtse hawayen idanunta. Dake zuba tace,
"Ba bu komai"
"Kinsan ko duk jikina kunne ne ba yadda zan ba. Malama meke damun ki?.damuwar ku tamu ce. Nawraah kada ki manta idan muka shiga irin wannan yanayin kece me karffafa mana gwiwa kita rokonmu har sai mun gaya miki damuwar mu. Amman ke saboda Allah ace kina cikin damuwar da har ta saki zubar da hawaye amma ki kasa sanar mana. Shin baki aminta da mu din bane ko kuwa?"
"Gaskia hakane sai dai idan baki dauke mu tsintsiya madaukin ki daya ba."
"Nawraah dan Allah ki gaya mana abunda yasa kike zubar da kwalla haka. Kinji?"
Baki daya haka suka shiga tofa tasu suna bata baki ta gaya musu damuwar data sanyata shararar hawaye haka.
Nawraah na insu..ta cigaba da rusgar kukan ta kafin ahankali ta mike ta jingina da jikin gadon
Amnah ta fito daga bandaki ta sauya kaya zuwa na bacci, Ta ja littafan aikin gidan da aka basu tayi, taci abinci sama sama, sannan ta nufi wajen yar uwarta ta zauna. Nawraah ta janyota jikinta tana shafa bayanta. Sosai taji ta samu nutsuwa da salaama. Ta dubu Amnah dake malale da ita tana hawaye.. Da sauri ta saka kasan dankwalin ta fara goge mata fuskar ta
'kukan me kike uhm?"
Amnah ta girgiza Kai bata ce komai ba. Raudah ta dubi Nawraah itama idanunta sun ciko da hawaye. Taceh,
"Nawraah ai dole Amnah tayi kuka.. haka kawai ba ita kadai ba Kuma kinsaka hankulan mu shiga cikin wani yanayin mara dadi. Mun rokeki ki fadi koma menene mu taru mu magance ki mu baki shawara kinki. Sai Amnah ce ke cewa Kuna gidan Mami har Kun hadu da marwaan. "
Nawraah ta saki gwauron numfashi mai tattare da tarin radadi na santsin rayuwa tache
"Ba zaku gane ba... Faty, Raudah... Wasila. Rayuwata da yan uwana tana cikin wata sarkakiya da bazan iya fayyace muku ita ba. Lamarin ne daya ke da matukar firgici da razana fiye da yadda Luke zato.. wannan babban lamarin ya shafi rasuwar iiyayen mu da babban wanmu. Abu ne dake dunkulalle sai an since shi daya bayan daya. Duk yadda kwalkwalwa zata ayyana muku ba zaku taba ganewa ba, Kai ko da fayyace muku komai..Kun tambaye ni menene ko da yadda zan a magance, Alfarma daya nake roka a wajen ku kawai. Dan Allah ku sanyamu cikin addu'oin ku. Kuma na adduar Allah yabamu nasara. Allah ya dora mu akan su. Ku.mana addua kan Allah yasa karashen sune suka zo, Ku tayamu rokon Allah ya amsa bukatin mu. Wannan shine boyayyen al'amarin da rayukan mu ke ciki. Abunda zaku mana kawai a matsayin ku na abokan zaman rayuwar mu shine ku kana addu'a'
Nawraah na karasa fada ta juya ta kwanta hadi da jan zaninn gado ta rufe kanta.
Jikin su yayi sanyi kan maganganun da tayi, Da tsananin tashin hankali dake fuskar ta zaa ka gane lamarin abun babbane ....
Shiru sukayi jugum jugum. Amnah tuni bacci ya dauke ta tana minshari ahankali.
Su Raudah suka hada idanu sun rasa bakin cewa komai. Dakyar suka iya babbata baki.
Sannan daya bayan daya sukayi alwala dukan su har Nawraah. Suka dan kwanta dare naja sosai tsakar dare suka tashi yin sallar tahajjud wurin neman temakon Allah akan lamarin su Nawraah.
::;;;;;
WASHE-GARI..
Da wuri suka tashi dukkan su. Daga sallar asubah basu koma ba kasancewar sunada test da zasuyi a ranar Kuma jarabawar su ta gabato.
Nan da nan gari na fara haske lokacin makaranta Nawraah ta zura hijabi ta riko hannun Amnah da dan lunchbox dinta da hajia Qibdiyya ta saya mata...
Kuma ta hada mata da cartoons da biscuit da capri- sun, su cakes da Kuma warfer da ruwan roba da apple.
Bayan ta Kai Amnah ta dawo. Ta ci abincin da bata ci ba. Ta sake watsa ruwa ta gina abubuwan da zata saka ta mayar da julbab dinta. Suka nufi jami'ar su su hudu.
Amman baki daya zuciyar Nawraah sam batada nutsuwa. Tunani ne dankare cikin ranta. Da abubuwan da zasu biyo baya.
Allah ne ya temaka ta karasa iya rubuta test da aka basu. Ko da bayan da suka kammala lectures na rarar Nawraah ta nemi waje ta zauna a wajen kujerun garden dinsu tana jiran marwaan.
Shiru shiru ba marwaan ba alamar sa. Jikinta yayi sanyi ganin bai zo ba, Kuma bai kirata a waya ba.
"Ya tabbata yanada masaniya kenan?" Ta tanbayi kanta tana girgiza Kai
"Yaron dan wanda ya kashe miki iyaye da wa kikeso?" Wata zuciyar ta gaya mata.
"Amma how sure are you da marwaan yasan komai? Kana kallon sa kasan baiyi zubin mugunta ba. Tabbas bashi da masaniya akan wadannan mugayen"
Ta sake kunna wayarta tana refreshing ko network ne. Nan ma shiru kira bai shigo ba. Ta duba sakonnin ta nanma ba text message daya ke tura mata duk safiya da rana da dare da asubah. Ta sake danna Wani madanni tayi restarting wayar baki dayan nanma shiru.
Mikewa tayi daga zaunen da take. Ta fita daga garden din tana kalle kallen makarantar inda zata ganshi. Babban abunda ya sake tayar mata da hankali shine ba motar sa awajen faka motoci.
Ranta duk ba dadi ... Ta dubi wayarta taga lokacin daukar Amnah yayi. Don haka ta fuce daga department din ta dauki hanyar makarantar su Amnah.
Yana zaune daga cikin motar agaba wajen mazanunin driver. Kan motar tasa daman tuni ya setata tun kafin suzo makarantar.
Yana zaune ya kifa kansa akan a steering yana duban ta duk sanda ta nufi wajen ta zauna tamkar ko da yausheml
Yanayin yadda duk ta hargitse ne yasa shi kasa nutsuwa. Kullum yaumin inde zasuyi daukar darasi sai Anees yaje makarantar kawai don ya kalleta yaji dadi a rai da zuciyar sa.
Duk sai yaji bai ji dadin samunta a wannan halin ba. Yaga tanata duba screen din wayarta cike da damuwa ya tabbatar rashin ganin marwaan ne.
Har ta kule bai dena kallonta ba sai data fuce daga cikin makarantar gaba daya. Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya. Haka kawai ya samu kansa shima cikin wani irin yanayi mai wuyar fassarawa.
Wayar sa ya dauka ya danna sunan marwaan ya kira shi. Bayan sun gaysa ne yake cewa dashi
"Aboki na ya abubuwan ne?"
"Steady nake gaya maka maza"
"Allah yabar senior man"
"Kai ne senior man Kuma comrade. "
Anees yayi murmushi. Kasan zuciyar sa yana mamakin abunda yasa marwaan baya daukar wayar Nawraah. To ko dai bashi take nema bane? Ya samu kansa da cewa d amarwaan
"Ina mutuniyar ka ne?"
Marwaan na kan kujera a dakin sa dauke da computer dake gaban sa, yana wani bincike yace
"Wa?"
"Yau rabin rai din naka i kake cewa wa?"
"Baba aiki ne agabana Allah. Wai habibty kake nufi,?
"Ohocan ta katse muku. Nawraah dai eh ita"
,Marwaan ya dan yi shiru bai sake cewa komai ba, Anees ya yi murmushi don a zaaton sa fada sukayi na masoya....
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[5/13, 2:00 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_26_
:::::::::
*Marwaan ya dan yi shiru bai sake cewa komai ba, Anees ya yi murmushi don a zaaton sa fada sukayi na masoya.
"Kayi shiru"
"Ba shiru nayi ba baba" marwaan ya amsa shi
"To meya hadu ku,?"
"By Allah bamuyi fada ba Kaman ta har zance munyi a parlorn Mami? Kawai I'm a little tii busy ne. Shysa"
"Kana too busy Kuma ka dau Kirana?"
"Nawraah... Nawraah. Amnah meya faru ne eh?"
Amnah ta girgiza kai tana duban Nawraah tache
"Nima bansani ba.. bansan ko uncle marwaan bane ya mata fada"
"Marwaan ? A'ina kuka hadu da shi?"
"A gidan Mami"
Su faty suka dubi junan su da kallon karin bayani. Raudah ta riko hannun Amnah tace,
"Ai munata neman ku. Ganin Nawraah bata school. Kema muka biya zamu dakko ki. Me gadin makarantar ku yace ai tun dazu dayar yayar taki ta dauke ki. Muka zazzaga dakunan dake gidan nan. Nanma bakwana kan..don faty har ta cewa mu ku shiga gidan Mami ko kuna can. Wasila tache ba lalle Kuna canba sai dai ko Kuna gidan bappann nan naku. Mu kuma.bamu san gidan ba. Yanzu shi uncle Marwan din dukanta yayi ko fada ya mata?"
"Nima.bansani ba Saboda ni da Mami mun koma dayan parlorn muka bar musu wannan shi da ita"
"Okay tohm, maza yi sauri kije ki wanka kinji? Kici abinci sai ki aiki in an baku homework?"
'eh an bamu suna cikin jaka"
"Yauwa Amnah..maza jeki wankan bari na duba homework din kafin ki fito"
"Tohm Aunty Raudah"
Raudah ta janyo jakar ta duba aikin gidan ganin Amnah zata iya yasa tabar mata su a gefe. Ta juya wajen Nawraah tana fuzge fulon. Abin mamaki sai suka ga ta sake fashe wa da wani irin kuka mai tsuma zuciyar duk Wanda ya saurara.
"Dan girman Allah Nawraah ki sanar mana abunda ke damun ki kinji? Dan Allah"
Nawraah ta girgiza Kai tana runtse hawayen idanunta. Dake zuba tace,
"Ba bu komai"
"Kinsan ko duk jikina kunne ne ba yadda zan ba. Malama meke damun ki?.damuwar ku tamu ce. Nawraah kada ki manta idan muka shiga irin wannan yanayin kece me karffafa mana gwiwa kita rokonmu har sai mun gaya miki damuwar mu. Amman ke saboda Allah ace kina cikin damuwar da har ta saki zubar da hawaye amma ki kasa sanar mana. Shin baki aminta da mu din bane ko kuwa?"
"Gaskia hakane sai dai idan baki dauke mu tsintsiya madaukin ki daya ba."
"Nawraah dan Allah ki gaya mana abunda yasa kike zubar da kwalla haka. Kinji?"
Baki daya haka suka shiga tofa tasu suna bata baki ta gaya musu damuwar data sanyata shararar hawaye haka.
Nawraah na insu..ta cigaba da rusgar kukan ta kafin ahankali ta mike ta jingina da jikin gadon
Amnah ta fito daga bandaki ta sauya kaya zuwa na bacci, Ta ja littafan aikin gidan da aka basu tayi, taci abinci sama sama, sannan ta nufi wajen yar uwarta ta zauna. Nawraah ta janyota jikinta tana shafa bayanta. Sosai taji ta samu nutsuwa da salaama. Ta dubu Amnah dake malale da ita tana hawaye.. Da sauri ta saka kasan dankwalin ta fara goge mata fuskar ta
'kukan me kike uhm?"
Amnah ta girgiza Kai bata ce komai ba. Raudah ta dubi Nawraah itama idanunta sun ciko da hawaye. Taceh,
"Nawraah ai dole Amnah tayi kuka.. haka kawai ba ita kadai ba Kuma kinsaka hankulan mu shiga cikin wani yanayin mara dadi. Mun rokeki ki fadi koma menene mu taru mu magance ki mu baki shawara kinki. Sai Amnah ce ke cewa Kuna gidan Mami har Kun hadu da marwaan. "
Nawraah ta saki gwauron numfashi mai tattare da tarin radadi na santsin rayuwa tache
"Ba zaku gane ba... Faty, Raudah... Wasila. Rayuwata da yan uwana tana cikin wata sarkakiya da bazan iya fayyace muku ita ba. Lamarin ne daya ke da matukar firgici da razana fiye da yadda Luke zato.. wannan babban lamarin ya shafi rasuwar iiyayen mu da babban wanmu. Abu ne dake dunkulalle sai an since shi daya bayan daya. Duk yadda kwalkwalwa zata ayyana muku ba zaku taba ganewa ba, Kai ko da fayyace muku komai..Kun tambaye ni menene ko da yadda zan a magance, Alfarma daya nake roka a wajen ku kawai. Dan Allah ku sanyamu cikin addu'oin ku. Kuma na adduar Allah yabamu nasara. Allah ya dora mu akan su. Ku.mana addua kan Allah yasa karashen sune suka zo, Ku tayamu rokon Allah ya amsa bukatin mu. Wannan shine boyayyen al'amarin da rayukan mu ke ciki. Abunda zaku mana kawai a matsayin ku na abokan zaman rayuwar mu shine ku kana addu'a'
Nawraah na karasa fada ta juya ta kwanta hadi da jan zaninn gado ta rufe kanta.
Jikin su yayi sanyi kan maganganun da tayi, Da tsananin tashin hankali dake fuskar ta zaa ka gane lamarin abun babbane ....
Shiru sukayi jugum jugum. Amnah tuni bacci ya dauke ta tana minshari ahankali.
Su Raudah suka hada idanu sun rasa bakin cewa komai. Dakyar suka iya babbata baki.
Sannan daya bayan daya sukayi alwala dukan su har Nawraah. Suka dan kwanta dare naja sosai tsakar dare suka tashi yin sallar tahajjud wurin neman temakon Allah akan lamarin su Nawraah.
::;;;;;
WASHE-GARI..
Da wuri suka tashi dukkan su. Daga sallar asubah basu koma ba kasancewar sunada test da zasuyi a ranar Kuma jarabawar su ta gabato.
Nan da nan gari na fara haske lokacin makaranta Nawraah ta zura hijabi ta riko hannun Amnah da dan lunchbox dinta da hajia Qibdiyya ta saya mata...
Kuma ta hada mata da cartoons da biscuit da capri- sun, su cakes da Kuma warfer da ruwan roba da apple.
Bayan ta Kai Amnah ta dawo. Ta ci abincin da bata ci ba. Ta sake watsa ruwa ta gina abubuwan da zata saka ta mayar da julbab dinta. Suka nufi jami'ar su su hudu.
Amman baki daya zuciyar Nawraah sam batada nutsuwa. Tunani ne dankare cikin ranta. Da abubuwan da zasu biyo baya.
Allah ne ya temaka ta karasa iya rubuta test da aka basu. Ko da bayan da suka kammala lectures na rarar Nawraah ta nemi waje ta zauna a wajen kujerun garden dinsu tana jiran marwaan.
Shiru shiru ba marwaan ba alamar sa. Jikinta yayi sanyi ganin bai zo ba, Kuma bai kirata a waya ba.
"Ya tabbata yanada masaniya kenan?" Ta tanbayi kanta tana girgiza Kai
"Yaron dan wanda ya kashe miki iyaye da wa kikeso?" Wata zuciyar ta gaya mata.
"Amma how sure are you da marwaan yasan komai? Kana kallon sa kasan baiyi zubin mugunta ba. Tabbas bashi da masaniya akan wadannan mugayen"
Ta sake kunna wayarta tana refreshing ko network ne. Nan ma shiru kira bai shigo ba. Ta duba sakonnin ta nanma ba text message daya ke tura mata duk safiya da rana da dare da asubah. Ta sake danna Wani madanni tayi restarting wayar baki dayan nanma shiru.
Mikewa tayi daga zaunen da take. Ta fita daga garden din tana kalle kallen makarantar inda zata ganshi. Babban abunda ya sake tayar mata da hankali shine ba motar sa awajen faka motoci.
Ranta duk ba dadi ... Ta dubi wayarta taga lokacin daukar Amnah yayi. Don haka ta fuce daga department din ta dauki hanyar makarantar su Amnah.
Yana zaune daga cikin motar agaba wajen mazanunin driver. Kan motar tasa daman tuni ya setata tun kafin suzo makarantar.
Yana zaune ya kifa kansa akan a steering yana duban ta duk sanda ta nufi wajen ta zauna tamkar ko da yausheml
Yanayin yadda duk ta hargitse ne yasa shi kasa nutsuwa. Kullum yaumin inde zasuyi daukar darasi sai Anees yaje makarantar kawai don ya kalleta yaji dadi a rai da zuciyar sa.
Duk sai yaji bai ji dadin samunta a wannan halin ba. Yaga tanata duba screen din wayarta cike da damuwa ya tabbatar rashin ganin marwaan ne.
Har ta kule bai dena kallonta ba sai data fuce daga cikin makarantar gaba daya. Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya. Haka kawai ya samu kansa shima cikin wani irin yanayi mai wuyar fassarawa.
Wayar sa ya dauka ya danna sunan marwaan ya kira shi. Bayan sun gaysa ne yake cewa dashi
"Aboki na ya abubuwan ne?"
"Steady nake gaya maka maza"
"Allah yabar senior man"
"Kai ne senior man Kuma comrade. "
Anees yayi murmushi. Kasan zuciyar sa yana mamakin abunda yasa marwaan baya daukar wayar Nawraah. To ko dai bashi take nema bane? Ya samu kansa da cewa d amarwaan
"Ina mutuniyar ka ne?"
Marwaan na kan kujera a dakin sa dauke da computer dake gaban sa, yana wani bincike yace
"Wa?"
"Yau rabin rai din naka i kake cewa wa?"
"Baba aiki ne agabana Allah. Wai habibty kake nufi,?
"Ohocan ta katse muku. Nawraah dai eh ita"
,Marwaan ya dan yi shiru bai sake cewa komai ba, Anees ya yi murmushi don a zaaton sa fada sukayi na masoya....
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[5/13, 2:00 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_26_
:::::::::
*Marwaan ya dan yi shiru bai sake cewa komai ba, Anees ya yi murmushi don a zaaton sa fada sukayi na masoya.
"Kayi shiru"
"Ba shiru nayi ba baba" marwaan ya amsa shi
"To meya hadu ku,?"
"By Allah bamuyi fada ba Kaman ta har zance munyi a parlorn Mami? Kawai I'm a little tii busy ne. Shysa"
"Kana too busy Kuma ka dau Kirana?"