Sashe 36
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ashe yan daba masu bindigu da adduna da wukake Alhaji sambaso ya turawa yankin bunza don a hallaka Nawraah da yan uwanta.
Motocin yan daban suka dira a yankin da adduna sunata sare bishiyu suna shelar akaisu wajen Nawraah ko su kone yankin baki daya..
Gari anata budurin bikin su Nawraah sai ya rude gaba daya da ife ife daguje guje....
Dai dai lokacin da motar marwaan takarasa dasu Anees . Can Kuma sai ga Alhaji sambaso
Amma Ina yan daban sun riga sun tafi can dandalin da aketa hidima da rafi. Sunata sare sare suna harba bindiga a iska...
Marwaan ya tafi da sauri yana tanbayar mutanen me ake sukace auren su Nawraah da yaran Mai gari. Aladar shine nome gonaa.
Ya dauki abubuwa ya nufi gonar shima ya shiga nomewa gumi sai zuba masa yakeyi.
Yayinda Anees ya nufi bingi wajeen Nawraah
Can ya hangesu da tulu itada Layla sun debo ruwa ya tafi da sauri
"Nawraah"
Ta juya da sauri ganin sa. Idanunwansu suka sarqe. Zuciyar sa na bugawa. Bata taba jin wani aabu game dashi ba sai aranar ko cika mata ido yayi oho
"Naam Anees... Ta samu kanta da amsa masa"
Ya tafi da sauri har yana tuntube ya sauke tulun Nawraah da Layla.ya riko hannun Nawraah yana janye Layla tabu bayansa. Nawraah sai turjewa take tana kiransa ya kyaleta.
Yaki cikata sunata lulawa cikin jeji suna Kai tsakiyar sa ta kwace tana tsinka masa Mari ya dafe wajen da sauri ,
Layla ta rike mata hannu tana girgiza mata Kai,
"Mai yasa zai rike min Hannu ?"
"Narwah please..Kikasan meyasa? Bai saki ba Kam yayi lefi Kuma haramun ne Amma be kamata ki mareshi ba"
Anees ya bude baki zaiyi magana yan daba uku suka karasa da makamai, daya bindiga daya da Adda da ya da wuka katuwa.
"Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun" suka fada baki daya
"Wacece Nawraah?" Wani ya fada acikinsu
"Ba Nawraah anan "
"Karya kake matsiyaci "
"Kece Nawraah" dayan ya sakawa Layla bindiga akai
"Nice nawraah wallahi ni ce Nawraah" Nawraah ta matsa wajensu tana hawaye
Anees ya fusgota da karfi ya hankadata gefe yashatale Layla itama ya buge dan daban.
Suka shiga dukansa da Adda da wuka.
Can saiga marwaan da yan sanda kafin su karasa wajen tuni dayan ya harbawa maarwan harbi uku ajere. Yayinda sauran suka hau saran Anees a kirjinsa.
Dukan su suka fada kasa . Nawraah tasaka kara itada Layla..
Maiaaikata masu kaya da sauran suka kame yan daban da suka rage dama sauran dake cikin garin duk sun Kame ukun ne baa kame ba suka kame su.. aka kame Alhaji sambaso da wurin aka nuna masa arrest paper na cinye kudi da kashe kashen da yayi. Yayinda Suka kama Dr bintu na temakawa Alhaji sambaso da shawarar kwace kadarorin. Da Kuma rufa masa asiri bata fadawa hukuma yayi kashe kashe kashe. Aka hada harda Alhaji ateeks shima kan saka hannu a yarjejeniyar bawa Alhaji sambaso kadararorin Dr dollars.
Basu tsaya anan harda ba Hannafi shima sunansa na nan Wanda ke gyaran gonakin Alhaji sambaso. Suka sake tasa keyar nusaiba da itama kedaa lefin yin karya kan cewar ai tasan wani boyayyan lamari akan gidan na Alhaji Abubakhar ,a kason kudaden data karba a hannun su Alhaji sambaso. Da Kuma cin zarafi na marayu da tayi duk aka kame su wadanda ke wajen . Wanda sunansu ke a paper yan burnin naduka hukuma dake can burnin ta tura motoci an kame su an Saka a cell...
Guri sai ya maye da koke koke. Tuni dama ambulance ta kwashi marwaan da Anees. Akai babban asibitin kudi dake garin dasu
Dr abubuakhar dollars ya shiga cikin liktocin. Ana dubawa aka tarar Allah ya amshi ran marwaan. Yayinda Anees Kuma bai farfado ba ya shiga coma..
Tirkashi..
Wuri sai ya Kara rudewa. Aka tafi da motocin zuwa burnin naduka duka. Daman kafin sannan a masallaci an fara daurin auren Layla. Baa zo kan na Nawraah ba kasancewar waya da aka kira waliiyan madauran kan gari fa a hautsine ba lafiya. yan daurin aure tuni kowa yayi ta kansa wasu suka nufi wajen iyalan su...
*BIRNIN NADUKA*
sai da aka sake tabbatarwa fa marwaan ya rasu sannan aka cire rai, don bayan sun iso naduka sai da aka Kai shi asibitin da ake ji dashi a kasa dake nahiyar naduka. Wanda turawa nema liktocin duk sunyi gwaje gwaje marwaan ya rasu. Harsashi uku aka cire masa.
Ahalin sai koke koke sukeyi.dakyar hukuma ta amince ayi bakwai din marwaan sannan su mayar da su Alhaji sambaso da Dr bintu cell.
Tabbas marwaan yasamu mutane. Ya Kuma samu sheda. Aka kaishi gidansa na gaskiya aka birne.
.****
Tsayawa gaya muku yadda alhinin rasuwar marwaan ta kasance ma sai muyi kwanaki munayi.
Amma anyi alhini.rayuwa ba zata taba zama kamar ta baya ba sai addua kawai. Domin marwaan jigo ne bawan
Sannan abubuwa na dadi da akasin haka sun faru..
Alhaji sambaso ya samu tabuwar hankali tun ranar da aka kwace kadarorinsa da rashin babban dan sa Wanda shine ta hanyar sa aka kashe shi shin. . Aka Kuma sanya shi a kurkuku na tsawon sati biyu bayan ya futo Kuma hukucin Kisa daurin rai da rai.. sannan sai ya biya diyar duka rayukan
Ya yinda Dr bintu ma aka sanyata a kurkuku na tsawon shekara da tarar kudi itama fal da kuma komawa islamiya..
Nusaiba ma an daureta akurkuku na tsawon watanni takwas da sharar masallacin kurkuku na sati biyu.
Alhaji ateeks ma an kamashi na zaman kurkuku shekara daya da tara. Da duk sauran masu lefi.
Lily Kuma an mayar da ita bangaren mahaifiyar ta anan suke rikonta...
Su bappah sani da suka samu labari suka nemi bappah Auwalu suka roki gafarar sa hakama su Nawraah. Suka koma yafe musu. Domin komai lalacewar naka naka ne. Sai dai kawai abunda suka musu yana nan a zukatan su Nawraah ya zama tabo...
Yayinda bangaren ahalin Dr abubuakhar dollars Kuma dukkanin kadarorin su an dawo musu da su...
Dr abubuakhar dollars ya fitar da Ashfeef da Ahmad kasar waje wato Spain Barcelona kan suyi jami'i ta koyan kwaallo su Kuma zama yan kwallon idan Allah ya amince.. tunda suna so
Layla ta tare agidan mijinta a birni.. yayinda Nawraah ke gidan hajia Qibdiyya tare da Amnah. Kasancewar hajia Qibdiyya tana asibiti wajen Anees dukda bai farfado ba.
An masa gwaje gwaje dai yana dauke da tarin damuwa da cuwuka da suka haddasa ciwon damuwar..
Nan sukayi shawarar futar dashi kasar waje... Aka kammala ciku ciku.
Harda su Nawraah zaa tafi da Amnah. Bappah Auwalu bai amince ba. Ya so su Nawraah su dawo gabansa itada Amnah. Tunda ya yi aure ya samu wata bazawara ya aure a yankin bunza..
Yaki amincewa su hajia Qibdiyya su tafi dasu Nawraah acewar sa yanzu Nawraah aure ya kamata tayi idan komai ya lafa sosai, Amnah ta dawo wajen sa da zama.
Dr dollars da hajia Qibdiyya suka roke shi alfamar aurawa Dan su Anees Nawraah idan Allah yayi yanada rabon farfadowa idan Kuma bai farfado ba shikenan sai a raba auren ta dawo..
Ashe sun gano Anees Nawraah yakeso. Aka dakko littafin dayake Zane da hotunan ta na wayarsa da komai. Bappah Auwalu yaga sheda.
Ya kira Nawraah yace sai da amincewar ta. Nawraah batayi musu ba kasancewar batada abunda zata musa. Ta ce abata kwanaki tayi istikhara
Alhamdulillah kuwa tanayin istikhara taji ta samu nutsuwa tace musu ta amince ba wai don tana son Anees ba. Sai dai amincewar zabin Allah ce. Kuma bappah Auwalu uba ne agareta hakama su hajia Qibdiyya duk iyaye ne..
Nan da nan bappah Auwalu ya sanarwa dasu bappah sani. Suma suka amince..
Sukazo dukan su baki daya dangi harda Layla da mijinta
Da daddaren jirgin su zai tashi. Don haka bayan an sakko daga masallaci kasancewar jumu'ah ce aka daura auren,
"ANEES ABUBAKHAR DOLLARS da amaryar sa NAWRAAH JUNAID HAMIDNIYYA LEBANON" akan sadaki Mafi daraja
Da daren kuma jirgin su ya daga zuwa kasar turkey Cappadocia..
*TURKEY*
(CAPPADOCIA)
ATUWA🥳
[6/12, 10:04 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_43_
:::::::::
Babban birnin Istanbul jirginsu ya fara sauka transit. Daga baya kuma suka daga zuwa garin cappadocia wanda shima birni ne a kasar turkiye mai tarin al'adu da manyan duwatsu dauke da gidaje da otal otal acikinsa. Babu abubuwan da babu a birnin na cappadocia yankin Nevsehir...
Babban hotel suka kama vvip suite. Wato very very important person suite. Babban waje suka kama na manyan masu kudi. Dakuna uku ne da parlor biyu harda private kitchen da bandakuna da swimming pool da gym area da sauran su...
Basu ma shiga hotel dinba, kawai sun kama shi dai saboda ko Allah zai sa Anees ya farfado sai su koma gaba daya.
Kayan su maaikatan suka shiga da shi cikin vvip suite din. Yayinda su kuma suka wuce babban asibitin dake garin na Nevsehir.
TURKIYE/CAPPADOCIA) CENTRAL CITY: NEVSEHIR
(NEVSEHIR DEVLET HASTANESI/NEVSEHIR STATE HOSPITAL)
Suna zuwa maaikatan asibitin suka fito da gado da ma tuni an musu maganar cewa akwai majinyaci sosai da zaa kawo tundaga airport.
Aka dora Anees akan gadon da oxygen an Saka amsa. Maaikatan suka gangara gandon aka nufi da bangaren wadanda suka shiga coma...
Yayinda Nawraah da hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar suke a waje a zazzaune a kujeru. Sunata adduar Allah ya tashi kafadun sa ya sa ya farfado...
Nawraah tana daga gefen su itama tana adduar. Amman gefe daya tana tunanin idan ya faragdo yadda zasu kwashewar da shi. Gashi baisan ma an aura masa ita ba. ..
Ta sauke gwauron numfashi wanda har sai da su hajia Qibdiyya suka juya suna duban ta...
"Daughter Kalau?"
"Alhamdulillah Mami"
"Ko akwai abunda kikeso a sayo ko a kawo miki uhm?" Dr dollars yace da ita
Ta girgiza kai da sauri tana yaba mutuntaka da kyautatawa irin ta su Alhaji Abubakhar da hajia Qibdiyya wadanda a yanzu suka zama surukanta..
"A'ah Mami ba komai, Nagode baba banajin yunwa"
"Indai kinason wani abun kada ki kauran baki ki fada kinji?"
"Tohm Abba"
Suna dai ta zaune.. Har Allah ya amince aka kira sallar magriba. Suka tashi sika nufi wani wajen yin sallah.
Motocin yan daban suka dira a yankin da adduna sunata sare bishiyu suna shelar akaisu wajen Nawraah ko su kone yankin baki daya..
Gari anata budurin bikin su Nawraah sai ya rude gaba daya da ife ife daguje guje....
Dai dai lokacin da motar marwaan takarasa dasu Anees . Can Kuma sai ga Alhaji sambaso
Amma Ina yan daban sun riga sun tafi can dandalin da aketa hidima da rafi. Sunata sare sare suna harba bindiga a iska...
Marwaan ya tafi da sauri yana tanbayar mutanen me ake sukace auren su Nawraah da yaran Mai gari. Aladar shine nome gonaa.
Ya dauki abubuwa ya nufi gonar shima ya shiga nomewa gumi sai zuba masa yakeyi.
Yayinda Anees ya nufi bingi wajeen Nawraah
Can ya hangesu da tulu itada Layla sun debo ruwa ya tafi da sauri
"Nawraah"
Ta juya da sauri ganin sa. Idanunwansu suka sarqe. Zuciyar sa na bugawa. Bata taba jin wani aabu game dashi ba sai aranar ko cika mata ido yayi oho
"Naam Anees... Ta samu kanta da amsa masa"
Ya tafi da sauri har yana tuntube ya sauke tulun Nawraah da Layla.ya riko hannun Nawraah yana janye Layla tabu bayansa. Nawraah sai turjewa take tana kiransa ya kyaleta.
Yaki cikata sunata lulawa cikin jeji suna Kai tsakiyar sa ta kwace tana tsinka masa Mari ya dafe wajen da sauri ,
Layla ta rike mata hannu tana girgiza mata Kai,
"Mai yasa zai rike min Hannu ?"
"Narwah please..Kikasan meyasa? Bai saki ba Kam yayi lefi Kuma haramun ne Amma be kamata ki mareshi ba"
Anees ya bude baki zaiyi magana yan daba uku suka karasa da makamai, daya bindiga daya da Adda da ya da wuka katuwa.
"Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun" suka fada baki daya
"Wacece Nawraah?" Wani ya fada acikinsu
"Ba Nawraah anan "
"Karya kake matsiyaci "
"Kece Nawraah" dayan ya sakawa Layla bindiga akai
"Nice nawraah wallahi ni ce Nawraah" Nawraah ta matsa wajensu tana hawaye
Anees ya fusgota da karfi ya hankadata gefe yashatale Layla itama ya buge dan daban.
Suka shiga dukansa da Adda da wuka.
Can saiga marwaan da yan sanda kafin su karasa wajen tuni dayan ya harbawa maarwan harbi uku ajere. Yayinda sauran suka hau saran Anees a kirjinsa.
Dukan su suka fada kasa . Nawraah tasaka kara itada Layla..
Maiaaikata masu kaya da sauran suka kame yan daban da suka rage dama sauran dake cikin garin duk sun Kame ukun ne baa kame ba suka kame su.. aka kame Alhaji sambaso da wurin aka nuna masa arrest paper na cinye kudi da kashe kashen da yayi. Yayinda Suka kama Dr bintu na temakawa Alhaji sambaso da shawarar kwace kadarorin. Da Kuma rufa masa asiri bata fadawa hukuma yayi kashe kashe kashe. Aka hada harda Alhaji ateeks shima kan saka hannu a yarjejeniyar bawa Alhaji sambaso kadararorin Dr dollars.
Basu tsaya anan harda ba Hannafi shima sunansa na nan Wanda ke gyaran gonakin Alhaji sambaso. Suka sake tasa keyar nusaiba da itama kedaa lefin yin karya kan cewar ai tasan wani boyayyan lamari akan gidan na Alhaji Abubakhar ,a kason kudaden data karba a hannun su Alhaji sambaso. Da Kuma cin zarafi na marayu da tayi duk aka kame su wadanda ke wajen . Wanda sunansu ke a paper yan burnin naduka hukuma dake can burnin ta tura motoci an kame su an Saka a cell...
Guri sai ya maye da koke koke. Tuni dama ambulance ta kwashi marwaan da Anees. Akai babban asibitin kudi dake garin dasu
Dr abubuakhar dollars ya shiga cikin liktocin. Ana dubawa aka tarar Allah ya amshi ran marwaan. Yayinda Anees Kuma bai farfado ba ya shiga coma..
Tirkashi..
Wuri sai ya Kara rudewa. Aka tafi da motocin zuwa burnin naduka duka. Daman kafin sannan a masallaci an fara daurin auren Layla. Baa zo kan na Nawraah ba kasancewar waya da aka kira waliiyan madauran kan gari fa a hautsine ba lafiya. yan daurin aure tuni kowa yayi ta kansa wasu suka nufi wajen iyalan su...
*BIRNIN NADUKA*
sai da aka sake tabbatarwa fa marwaan ya rasu sannan aka cire rai, don bayan sun iso naduka sai da aka Kai shi asibitin da ake ji dashi a kasa dake nahiyar naduka. Wanda turawa nema liktocin duk sunyi gwaje gwaje marwaan ya rasu. Harsashi uku aka cire masa.
Ahalin sai koke koke sukeyi.dakyar hukuma ta amince ayi bakwai din marwaan sannan su mayar da su Alhaji sambaso da Dr bintu cell.
Tabbas marwaan yasamu mutane. Ya Kuma samu sheda. Aka kaishi gidansa na gaskiya aka birne.
.****
Tsayawa gaya muku yadda alhinin rasuwar marwaan ta kasance ma sai muyi kwanaki munayi.
Amma anyi alhini.rayuwa ba zata taba zama kamar ta baya ba sai addua kawai. Domin marwaan jigo ne bawan
Sannan abubuwa na dadi da akasin haka sun faru..
Alhaji sambaso ya samu tabuwar hankali tun ranar da aka kwace kadarorinsa da rashin babban dan sa Wanda shine ta hanyar sa aka kashe shi shin. . Aka Kuma sanya shi a kurkuku na tsawon sati biyu bayan ya futo Kuma hukucin Kisa daurin rai da rai.. sannan sai ya biya diyar duka rayukan
Ya yinda Dr bintu ma aka sanyata a kurkuku na tsawon shekara da tarar kudi itama fal da kuma komawa islamiya..
Nusaiba ma an daureta akurkuku na tsawon watanni takwas da sharar masallacin kurkuku na sati biyu.
Alhaji ateeks ma an kamashi na zaman kurkuku shekara daya da tara. Da duk sauran masu lefi.
Lily Kuma an mayar da ita bangaren mahaifiyar ta anan suke rikonta...
Su bappah sani da suka samu labari suka nemi bappah Auwalu suka roki gafarar sa hakama su Nawraah. Suka koma yafe musu. Domin komai lalacewar naka naka ne. Sai dai kawai abunda suka musu yana nan a zukatan su Nawraah ya zama tabo...
Yayinda bangaren ahalin Dr abubuakhar dollars Kuma dukkanin kadarorin su an dawo musu da su...
Dr abubuakhar dollars ya fitar da Ashfeef da Ahmad kasar waje wato Spain Barcelona kan suyi jami'i ta koyan kwaallo su Kuma zama yan kwallon idan Allah ya amince.. tunda suna so
Layla ta tare agidan mijinta a birni.. yayinda Nawraah ke gidan hajia Qibdiyya tare da Amnah. Kasancewar hajia Qibdiyya tana asibiti wajen Anees dukda bai farfado ba.
An masa gwaje gwaje dai yana dauke da tarin damuwa da cuwuka da suka haddasa ciwon damuwar..
Nan sukayi shawarar futar dashi kasar waje... Aka kammala ciku ciku.
Harda su Nawraah zaa tafi da Amnah. Bappah Auwalu bai amince ba. Ya so su Nawraah su dawo gabansa itada Amnah. Tunda ya yi aure ya samu wata bazawara ya aure a yankin bunza..
Yaki amincewa su hajia Qibdiyya su tafi dasu Nawraah acewar sa yanzu Nawraah aure ya kamata tayi idan komai ya lafa sosai, Amnah ta dawo wajen sa da zama.
Dr dollars da hajia Qibdiyya suka roke shi alfamar aurawa Dan su Anees Nawraah idan Allah yayi yanada rabon farfadowa idan Kuma bai farfado ba shikenan sai a raba auren ta dawo..
Ashe sun gano Anees Nawraah yakeso. Aka dakko littafin dayake Zane da hotunan ta na wayarsa da komai. Bappah Auwalu yaga sheda.
Ya kira Nawraah yace sai da amincewar ta. Nawraah batayi musu ba kasancewar batada abunda zata musa. Ta ce abata kwanaki tayi istikhara
Alhamdulillah kuwa tanayin istikhara taji ta samu nutsuwa tace musu ta amince ba wai don tana son Anees ba. Sai dai amincewar zabin Allah ce. Kuma bappah Auwalu uba ne agareta hakama su hajia Qibdiyya duk iyaye ne..
Nan da nan bappah Auwalu ya sanarwa dasu bappah sani. Suma suka amince..
Sukazo dukan su baki daya dangi harda Layla da mijinta
Da daddaren jirgin su zai tashi. Don haka bayan an sakko daga masallaci kasancewar jumu'ah ce aka daura auren,
"ANEES ABUBAKHAR DOLLARS da amaryar sa NAWRAAH JUNAID HAMIDNIYYA LEBANON" akan sadaki Mafi daraja
Da daren kuma jirgin su ya daga zuwa kasar turkey Cappadocia..
*TURKEY*
(CAPPADOCIA)
ATUWA🥳
[6/12, 10:04 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_43_
:::::::::
Babban birnin Istanbul jirginsu ya fara sauka transit. Daga baya kuma suka daga zuwa garin cappadocia wanda shima birni ne a kasar turkiye mai tarin al'adu da manyan duwatsu dauke da gidaje da otal otal acikinsa. Babu abubuwan da babu a birnin na cappadocia yankin Nevsehir...
Babban hotel suka kama vvip suite. Wato very very important person suite. Babban waje suka kama na manyan masu kudi. Dakuna uku ne da parlor biyu harda private kitchen da bandakuna da swimming pool da gym area da sauran su...
Basu ma shiga hotel dinba, kawai sun kama shi dai saboda ko Allah zai sa Anees ya farfado sai su koma gaba daya.
Kayan su maaikatan suka shiga da shi cikin vvip suite din. Yayinda su kuma suka wuce babban asibitin dake garin na Nevsehir.
TURKIYE/CAPPADOCIA) CENTRAL CITY: NEVSEHIR
(NEVSEHIR DEVLET HASTANESI/NEVSEHIR STATE HOSPITAL)
Suna zuwa maaikatan asibitin suka fito da gado da ma tuni an musu maganar cewa akwai majinyaci sosai da zaa kawo tundaga airport.
Aka dora Anees akan gadon da oxygen an Saka amsa. Maaikatan suka gangara gandon aka nufi da bangaren wadanda suka shiga coma...
Yayinda Nawraah da hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar suke a waje a zazzaune a kujeru. Sunata adduar Allah ya tashi kafadun sa ya sa ya farfado...
Nawraah tana daga gefen su itama tana adduar. Amman gefe daya tana tunanin idan ya faragdo yadda zasu kwashewar da shi. Gashi baisan ma an aura masa ita ba. ..
Ta sauke gwauron numfashi wanda har sai da su hajia Qibdiyya suka juya suna duban ta...
"Daughter Kalau?"
"Alhamdulillah Mami"
"Ko akwai abunda kikeso a sayo ko a kawo miki uhm?" Dr dollars yace da ita
Ta girgiza kai da sauri tana yaba mutuntaka da kyautatawa irin ta su Alhaji Abubakhar da hajia Qibdiyya wadanda a yanzu suka zama surukanta..
"A'ah Mami ba komai, Nagode baba banajin yunwa"
"Indai kinason wani abun kada ki kauran baki ki fada kinji?"
"Tohm Abba"
Suna dai ta zaune.. Har Allah ya amince aka kira sallar magriba. Suka tashi sika nufi wani wajen yin sallah.