Sashe 13
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wanka tayo ta durje jikinta sosai, sannan ta daura alwala ta fito ta fara shafa mai ta gama komai dai ta zura wata doguwar rigar abaya ja da suka saya a gwanjo kwanakin baya itada su Wasila...
Ba tai wata kwalliyaa ba. Don ba mai san kwalliyar bace daman, Ta dai shafa farar hoda da kwalli. Ta kuma zizara jan jambaki a bakinta kadan. Duba da dama labban nata jajaye ne...
Ta yane kanta da mayafin rigar ta rike yar wayarta a hannun ta da purse mai dari shida aciki kudin ta.
Kai tsaye ta futa daga gidan marayun zuwa bakin titi tana tafe tana karanta Invitation card din bikin da ke rubuce da manyan baki na,
"Biki buduri burede... Hajia Mariyatul Qibdiyya (Mrs Abubakhar dollars) na gayyatar ki zuwa shagalin bikin yayanta: Abubakhar Abubakhar dollars (junior) da kanwar sa Hayfa Abububakhr dollars. Ranar juma'ah karfe hudu na yamma idan Allah ya kai mu a grand marquee na naduka apple crescent...."
"Okay bama nisa kenan?" Nawraah ta fada tana mayar da katin cikin jakarta. Ta janyo face mask dinta tana kokarin saka shi.
Daman futowar ta yake jiran yana ganin ta futo ya sauke ajiyar zuciya yana lunshe idanun sa. Ya samu kansa da dukan sitiyarin da ya jingiran da kansa yace,
"Alhamdulillah...."
Ba kadan ba tayi masa kyawu, tafiya ya shiga yi ahankali da motar tasa. Ji yake inama halaliyar sa ya karasa ya dakkota cak ya zura ta a mota su tafi. Amman yasan ko kallo bai isheta ba saboda ta riga ta san yashi acikin sahun mutanen da bata kauna.
"Taya zaki gane ba kiayyyar ki nake ba Nawraah?" Ya tanbayi kansa yana girgiza Kai kawai ya sake cewa a kasan makoshi,
"Kaunar ki ce sanadi .... Kaunar ki ta gama gauraye ilahiran jikinta da tsohon Nawraah. Ina miki kaunar da ban taba yiwa wata ya maceba. Bansan meye so ba sai akan ki. Bansan meye kauna ha sai akan ki zuciyata da gangar jikina sun rigada sun dauki ragamar kaunar ki baki daya, ya zanyi kisan Ina cikin wani hali Nawraah...?" Ya karasa jan sunan nata cikin wata iriyar muryar dake bayyana tsantsar damuwar da yake ciki na son kasancewar ta a tare da shi, a matsayin sahibar masoyiyar zuciyar sa...
Yana daga gaba ya dan tsaya yaga ta tare dan adaidaita sahu ta fito da katin bikin gidan nasu tana nunawa dan sahun da alama kwatance take masa. Dan sahun ya karba ya karanta yana nuna titi . Suka gama ciniki ta shiga,
Anees na jin inama shine suke magana haka ba dan adaidata sahun ba. Ya sake sauke katuwar ajiyar zuciya. Yabi bayan su da motar tasa.
Sannu ahankali haka suka karasa wajen taron. Taciro kudin sa ta mika masa ta shiga wajen taron bayan security/bouncers sun karba katin bikin a hannun ta. Sun Kuma scanning jakarta kar ashigar da wani abun saboda tsaron duk Wanda zai shiga sai da aka masa haka. Ciki harda Anees daya fita ya mika nasa katin shima ya shiga bayan sun gama chaje shi.
Wajen taron ya hadu fiye da yaddaa baki zai fada. Hakama yafi karfin girman yadda alkalami zai rubuta. Mai karatu dakin wurin taron bikin ya kai koluluwar karashen kyau tamkar a kasashen turai.
An sake kawata shi da uban su decorations da sukayi matukar karawa wajen kyau..
Nawraah nata wulkita idanu inda zata hango su Raudah, can ta hango su bayan sun kira ta a waya suna daga mata hannu. Tayi murmushi ta karasa wajen su tana daria.
"Jirgin dankaro" cewar wasila ta na yiwa Nawraah harara da wasa
"Tuba nake mutane na" Nawraah ta rausayar da Kai tana murmushi
Amnah ta nufeta da sauri ta rungumeta tsam ajikin ta. Nawraahn itama ta sake kankameta tana sakejin dumin jikin yar uwar tata
"Kinsan gwara da sai yanzu kikazo. Wallahi mu da muka zo da wuri mune farko sai dj dayazo ba dadewa" faty ta fada tana daria
Nawraah ta fashe da daria itama tana jan kujera ta zauna tace,
"Ai nida nasan halin bukukuwan mu kullum cha ake no African time. Amman ko yaya dai sai kinga an bada lokaci. Shysa na tsaya na shirya da wuri...
"Kije ki gayshe da hajia. Tun dazu take zuwa wajen nan tana Ina kike? Muka ce baki karaso ba"
"Haba dai?" Nawraah ta fada tana waiwaya wa.
"Allah kuwa gata can daga can a tsaye tare da wasu"
"Bari na je na gayshe ta. Zo ki rakani Amnah"
Nawraah ta rike hannun Amnah suka karasa har inda hajia Qibdiyya take a tsaye itada wasu mata da suke wajen. Sai data bari sun kammala sannan suka karasa
Tana ganin su ta nufe su da sauri ta rungume Nawraah ajikinta ta daga ta dubeta tanata murmushi
Nawraah kunya duk ta kamata. Sam matar batada kyama irin na me kudin ko daga kai da dagawa.
"Ina wuni Mami?" Ta gayshe ta tana sunkuyar da kanta kasa.
Hajia Qibdiyya tayi murmushi itama tana rike da hannun su tache,
"Alhamdulillah Nawraah. Ai har nayi fushi inata zuwa ana cemun baki karaso ba "
"Yi hakuri Mami. Na dan tsaya ne na gama kintsawa"
"Allah sarki mashaa Allah... Kun samu wajen zama?"
"Eh mun samu Mami. Ina tare da su Raudah."
"Eh eh eh haka fa. To zaa kawo muku komai inshaa Allah. Dan Allah ku tsaya kuci abinci kinji?"
"Tohm Mami inshaa Allah"
"Eh anjima idan an tashi zan sa a mayar da ku da yardar Allah"
"Kai Mami ba sai kin wahala ba"
"Wahala? Haba Nawraah ai ba abun wahala anan. Shi da ai na kowanne. Kuje ku zauna Allah ya muku albarka " ta karasa fada tana sake rungume su tsam ajikin ta.
Ta yi saurin mayar da hawayen dake neman zubo mata. Duba da Nawraah yadda ta Kara girman itada Amnah sai suka sake juye wa sak mahaifiyar su malama Hindu. Kamar har ta baci.
Duk abunnan da sukeyi akan idanun Anees daya seta su ya mayar da su tamkar tv din kallon sa. Yayinda kwayar idanun sa na motsawa ne kadai akan mutum daya wato Nawraah.
Wani irin kallo yake mata tamkar zai mayar da ita cikin sa. Ta sake kyau kamar wata baturiya. Doguwa ce sosai tubarkAllah. Sannan halittar kirar jikinta ma mashaa Allah sai sam barka kawai.
Tanada manyan gabbai sosai tubarkAllah. Ga yalwataccen gashin ta nan fam. Domin bayan hodar data saka ta dora mayafi sai da gashin nata ya sake tullowa ta kasa baki kanannade na larabawan usul. Itada Amnah sake lallabawa suka dakko wato zuriyar su ta hamidniyya Lebanon
Kai kache renon gidan carpet ne masu shan cornflakes, Har ta fatar jikin su ma Kai kache yayan wasu manyan ne.
Bugu da Kari Nawraah akwai tsafta. Da iya daukar wanka da kwalliya. Komai nata abun burgewane. Batada fada kowa nata ne. Ga darajta dan Adam ko mai kankantar sa.
Tabbas wasu tun kan su rasa rayukan su a doran duniya ake fadan halayen su na kwarai ko akasin haka. To hakan take akan iyalan marigayi junaidu da marigayiya Hindu. Hakika Allah ya jarbi addu'oin su na yara nagari. Domin tundaga kan Ashfeef da Nawraah zuwa Amnah dukkanin su nutsattsu ne masu dimbin ladabi da biyayya, wajen ibadah ma kuwa Alhamdulillah. Suna farko farko. Basuda wasu halaye gurbatattu yau da zaa ce Allah wadaran su. Kowa yabon su yake lungu da sako dukkanin inda suka shiga.
Anees ne ya shiga da su. Yayan sa junior da yayar sa haifaa itama da angonta. Mashaa Allah. Suka shigo atare cikin wata waka mai take ahankali ba sauri.
Hajia Qibdiyya da kanta takira su Raudah tace suzo su dau hoto da yaran nata. Gwanin ban sha'awa. Haka da akazo rabon abinci ma ta kan teburin su tasa afara raba komai harda tabo savouneirs na bikin.
Sunci sun sha sun gyatse, mashaa Allah. Da lokaci yaja kuma tache Anees ya mayar da su Nawraah gidah....
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[5/4, 10:24 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_18_
:::::::::
Sallama sukaje suka yi mata. Ta sake rungume su daya bayan daya tana shi musu albarka kowanne tana Kiran sunan sa. Taji dadi sosai da suka karbi katin gayyatar da tayi musu na bikin 'ya'yan nata.
Domin dukkanin su basuda wani hali marar kyau. Kowanne acikin su tun daga kan wasila zuwa Amnah sunada kyawawan dabiuu nagartattu masu kyau sosai.
"Anees yana waje shi zai Kai ku. Ai kunsan Anees ko?"
Suka daga kai gaba daya. Nawraah kamar ta fashe da kuka. Wannan dan wulakancin da baya magana ? Idan sukazo wuri ya tashi yabar gun, Koda tare su ke da marwaan. Gani take tsana ce kawai ko kyama suke masa, batasan so ne sanadin buyar da yake ba.
"Eh mun san shi" ta fada dakyar tana duban Raudah.
"Yauwa to yana waje. Wait Ina wayar ki. ?"
Nawraah ta mika mata wayar. Hajia Qibdiyya ta zuba nambobin Anees aciki ta danna Kiran sa ringing biyu ya dauka tache,
"Ga yaran da nace ka Kai su har kofar gidah nan banda gudu da mota please. Idan ka Kai su ka duba agidah akwai sauran motoci? Idan akwai akawo hudu nan please mutanen da yawa asamu a rage Wa mutane wahalar abun hawa"
Ba tai wata kwalliyaa ba. Don ba mai san kwalliyar bace daman, Ta dai shafa farar hoda da kwalli. Ta kuma zizara jan jambaki a bakinta kadan. Duba da dama labban nata jajaye ne...
Ta yane kanta da mayafin rigar ta rike yar wayarta a hannun ta da purse mai dari shida aciki kudin ta.
Kai tsaye ta futa daga gidan marayun zuwa bakin titi tana tafe tana karanta Invitation card din bikin da ke rubuce da manyan baki na,
"Biki buduri burede... Hajia Mariyatul Qibdiyya (Mrs Abubakhar dollars) na gayyatar ki zuwa shagalin bikin yayanta: Abubakhar Abubakhar dollars (junior) da kanwar sa Hayfa Abububakhr dollars. Ranar juma'ah karfe hudu na yamma idan Allah ya kai mu a grand marquee na naduka apple crescent...."
"Okay bama nisa kenan?" Nawraah ta fada tana mayar da katin cikin jakarta. Ta janyo face mask dinta tana kokarin saka shi.
Daman futowar ta yake jiran yana ganin ta futo ya sauke ajiyar zuciya yana lunshe idanun sa. Ya samu kansa da dukan sitiyarin da ya jingiran da kansa yace,
"Alhamdulillah...."
Ba kadan ba tayi masa kyawu, tafiya ya shiga yi ahankali da motar tasa. Ji yake inama halaliyar sa ya karasa ya dakkota cak ya zura ta a mota su tafi. Amman yasan ko kallo bai isheta ba saboda ta riga ta san yashi acikin sahun mutanen da bata kauna.
"Taya zaki gane ba kiayyyar ki nake ba Nawraah?" Ya tanbayi kansa yana girgiza Kai kawai ya sake cewa a kasan makoshi,
"Kaunar ki ce sanadi .... Kaunar ki ta gama gauraye ilahiran jikinta da tsohon Nawraah. Ina miki kaunar da ban taba yiwa wata ya maceba. Bansan meye so ba sai akan ki. Bansan meye kauna ha sai akan ki zuciyata da gangar jikina sun rigada sun dauki ragamar kaunar ki baki daya, ya zanyi kisan Ina cikin wani hali Nawraah...?" Ya karasa jan sunan nata cikin wata iriyar muryar dake bayyana tsantsar damuwar da yake ciki na son kasancewar ta a tare da shi, a matsayin sahibar masoyiyar zuciyar sa...
Yana daga gaba ya dan tsaya yaga ta tare dan adaidaita sahu ta fito da katin bikin gidan nasu tana nunawa dan sahun da alama kwatance take masa. Dan sahun ya karba ya karanta yana nuna titi . Suka gama ciniki ta shiga,
Anees na jin inama shine suke magana haka ba dan adaidata sahun ba. Ya sake sauke katuwar ajiyar zuciya. Yabi bayan su da motar tasa.
Sannu ahankali haka suka karasa wajen taron. Taciro kudin sa ta mika masa ta shiga wajen taron bayan security/bouncers sun karba katin bikin a hannun ta. Sun Kuma scanning jakarta kar ashigar da wani abun saboda tsaron duk Wanda zai shiga sai da aka masa haka. Ciki harda Anees daya fita ya mika nasa katin shima ya shiga bayan sun gama chaje shi.
Wajen taron ya hadu fiye da yaddaa baki zai fada. Hakama yafi karfin girman yadda alkalami zai rubuta. Mai karatu dakin wurin taron bikin ya kai koluluwar karashen kyau tamkar a kasashen turai.
An sake kawata shi da uban su decorations da sukayi matukar karawa wajen kyau..
Nawraah nata wulkita idanu inda zata hango su Raudah, can ta hango su bayan sun kira ta a waya suna daga mata hannu. Tayi murmushi ta karasa wajen su tana daria.
"Jirgin dankaro" cewar wasila ta na yiwa Nawraah harara da wasa
"Tuba nake mutane na" Nawraah ta rausayar da Kai tana murmushi
Amnah ta nufeta da sauri ta rungumeta tsam ajikin ta. Nawraahn itama ta sake kankameta tana sakejin dumin jikin yar uwar tata
"Kinsan gwara da sai yanzu kikazo. Wallahi mu da muka zo da wuri mune farko sai dj dayazo ba dadewa" faty ta fada tana daria
Nawraah ta fashe da daria itama tana jan kujera ta zauna tace,
"Ai nida nasan halin bukukuwan mu kullum cha ake no African time. Amman ko yaya dai sai kinga an bada lokaci. Shysa na tsaya na shirya da wuri...
"Kije ki gayshe da hajia. Tun dazu take zuwa wajen nan tana Ina kike? Muka ce baki karaso ba"
"Haba dai?" Nawraah ta fada tana waiwaya wa.
"Allah kuwa gata can daga can a tsaye tare da wasu"
"Bari na je na gayshe ta. Zo ki rakani Amnah"
Nawraah ta rike hannun Amnah suka karasa har inda hajia Qibdiyya take a tsaye itada wasu mata da suke wajen. Sai data bari sun kammala sannan suka karasa
Tana ganin su ta nufe su da sauri ta rungume Nawraah ajikinta ta daga ta dubeta tanata murmushi
Nawraah kunya duk ta kamata. Sam matar batada kyama irin na me kudin ko daga kai da dagawa.
"Ina wuni Mami?" Ta gayshe ta tana sunkuyar da kanta kasa.
Hajia Qibdiyya tayi murmushi itama tana rike da hannun su tache,
"Alhamdulillah Nawraah. Ai har nayi fushi inata zuwa ana cemun baki karaso ba "
"Yi hakuri Mami. Na dan tsaya ne na gama kintsawa"
"Allah sarki mashaa Allah... Kun samu wajen zama?"
"Eh mun samu Mami. Ina tare da su Raudah."
"Eh eh eh haka fa. To zaa kawo muku komai inshaa Allah. Dan Allah ku tsaya kuci abinci kinji?"
"Tohm Mami inshaa Allah"
"Eh anjima idan an tashi zan sa a mayar da ku da yardar Allah"
"Kai Mami ba sai kin wahala ba"
"Wahala? Haba Nawraah ai ba abun wahala anan. Shi da ai na kowanne. Kuje ku zauna Allah ya muku albarka " ta karasa fada tana sake rungume su tsam ajikin ta.
Ta yi saurin mayar da hawayen dake neman zubo mata. Duba da Nawraah yadda ta Kara girman itada Amnah sai suka sake juye wa sak mahaifiyar su malama Hindu. Kamar har ta baci.
Duk abunnan da sukeyi akan idanun Anees daya seta su ya mayar da su tamkar tv din kallon sa. Yayinda kwayar idanun sa na motsawa ne kadai akan mutum daya wato Nawraah.
Wani irin kallo yake mata tamkar zai mayar da ita cikin sa. Ta sake kyau kamar wata baturiya. Doguwa ce sosai tubarkAllah. Sannan halittar kirar jikinta ma mashaa Allah sai sam barka kawai.
Tanada manyan gabbai sosai tubarkAllah. Ga yalwataccen gashin ta nan fam. Domin bayan hodar data saka ta dora mayafi sai da gashin nata ya sake tullowa ta kasa baki kanannade na larabawan usul. Itada Amnah sake lallabawa suka dakko wato zuriyar su ta hamidniyya Lebanon
Kai kache renon gidan carpet ne masu shan cornflakes, Har ta fatar jikin su ma Kai kache yayan wasu manyan ne.
Bugu da Kari Nawraah akwai tsafta. Da iya daukar wanka da kwalliya. Komai nata abun burgewane. Batada fada kowa nata ne. Ga darajta dan Adam ko mai kankantar sa.
Tabbas wasu tun kan su rasa rayukan su a doran duniya ake fadan halayen su na kwarai ko akasin haka. To hakan take akan iyalan marigayi junaidu da marigayiya Hindu. Hakika Allah ya jarbi addu'oin su na yara nagari. Domin tundaga kan Ashfeef da Nawraah zuwa Amnah dukkanin su nutsattsu ne masu dimbin ladabi da biyayya, wajen ibadah ma kuwa Alhamdulillah. Suna farko farko. Basuda wasu halaye gurbatattu yau da zaa ce Allah wadaran su. Kowa yabon su yake lungu da sako dukkanin inda suka shiga.
Anees ne ya shiga da su. Yayan sa junior da yayar sa haifaa itama da angonta. Mashaa Allah. Suka shigo atare cikin wata waka mai take ahankali ba sauri.
Hajia Qibdiyya da kanta takira su Raudah tace suzo su dau hoto da yaran nata. Gwanin ban sha'awa. Haka da akazo rabon abinci ma ta kan teburin su tasa afara raba komai harda tabo savouneirs na bikin.
Sunci sun sha sun gyatse, mashaa Allah. Da lokaci yaja kuma tache Anees ya mayar da su Nawraah gidah....
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[5/4, 10:24 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_18_
:::::::::
Sallama sukaje suka yi mata. Ta sake rungume su daya bayan daya tana shi musu albarka kowanne tana Kiran sunan sa. Taji dadi sosai da suka karbi katin gayyatar da tayi musu na bikin 'ya'yan nata.
Domin dukkanin su basuda wani hali marar kyau. Kowanne acikin su tun daga kan wasila zuwa Amnah sunada kyawawan dabiuu nagartattu masu kyau sosai.
"Anees yana waje shi zai Kai ku. Ai kunsan Anees ko?"
Suka daga kai gaba daya. Nawraah kamar ta fashe da kuka. Wannan dan wulakancin da baya magana ? Idan sukazo wuri ya tashi yabar gun, Koda tare su ke da marwaan. Gani take tsana ce kawai ko kyama suke masa, batasan so ne sanadin buyar da yake ba.
"Eh mun san shi" ta fada dakyar tana duban Raudah.
"Yauwa to yana waje. Wait Ina wayar ki. ?"
Nawraah ta mika mata wayar. Hajia Qibdiyya ta zuba nambobin Anees aciki ta danna Kiran sa ringing biyu ya dauka tache,
"Ga yaran da nace ka Kai su har kofar gidah nan banda gudu da mota please. Idan ka Kai su ka duba agidah akwai sauran motoci? Idan akwai akawo hudu nan please mutanen da yawa asamu a rage Wa mutane wahalar abun hawa"