Sashe 5
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri ta juya jin muryoyin su wasila. Daga mata hannu sukayi suka karasa wajen suna tanbayar ya jikin Amnah.
Nawraah ta gaya musu Duk yadda ake cikin. Nan suka yanke shawarar shiga cikin makarantar Alharamein ko zsu dache da wani liititan da zai musu sauki. Ko ayi amfni da record din Nawraah na medical issues.
Ashfeef kuwa ya zagaya wajen gyaran mota shima ko zai samu wani dan kudin da zasu rage
Baki dayan hankulan su baya jikin su. Nawraah tamkar itace marar lafiya yadda baki daya ta zabge ta fice daga hayyacinta. Hakama ashfeef da yaketa kaikawo ganin ya kawo musu dauki ganin shine namiji. Kuma babban yaya daya rage tilo agare su.
***" Yana daga zaune a kujerun waiting sessions yana jiran futowar abokin nasa. Sanye yake cikin kananun kayan da sukayi matukar karbar zatin haibar halittar jikin sa.
Idanuwan sa suka sauka akan kyakkyawar fuskar da ba zai tabe mancewa da itaba a rayuwarsa.
Ya samu kansa da yin kasa da idanu yana binta da wani irin kallo tamkar zai hadiyeta.
Hango su yayi sun nufi kantar wajen neman karin bayanin bude file ko ganin likita da biyan consultation fees. Ya dan matsa gaba dasu yana jiyo abunda suke fada.
Take yaji wani taisayin ga ya sake kama shi. Amma saboda tsoron abunda zai wargaza amintar tsakanin su...
Hakan yasa ya koma ya shiga ta kofar da yake. Ya same shi yana masa bayanin komai.
Bai gama sauraron saba ya futa da sauri yana hangosu ya karasa dauke hannunsa yake da handkerchief din abokin nasa daya kwace da ruwan roba guda day cira a ofishin likitan daya shiga....
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[4/28, 11:32 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_8_
:::::::::
Suna tsattsaye dukkan su itada su Raudah. Nawraah ta sadda kanta a kasa hawaye masu dumi na diga a kasa. Jijiyar goshin ta ta sake fitowa radau. Ranta baki daya ba dadi. Sun rasa madafa. Sun rasa yadda zasu bullowa lamarin. Da tuni da abbiey da Ammiey dinsu da hamma Ashir na raye da duk wadannan abubuwan ba zasu faru ba.
Katuwar ajiyar zuciya ta sauke tana goge hawayen dake tsigaya da kasan mayafin ta ... Kowa ne bawa da irin tasa kaddarar. Cikin kankanin lokaci Allah sai ya sauya maka rayuwar ka. Wadda kayi a baya ta zama tarihi...
"Dan Allah ku temaka. .. yar makarantar nan ce fa. a madadin ta na student file tunda health issue da komai free ne. Dan Allah muke son aga kanwar ta emergency case ne.. Dan Allah ku ceci rai. Bamu da yadda zamu yi ba muda wata madafa data rage mana" wasila ta shiga rokon maaikatan wajen..
Dai dai lokacin da marwaan ya karasa gare su yana sun kuyawa inda Nawraah ta saukar da kan nata kasa...
"Mekyau.." ya kira ta a hankali cikin wata iriyar siga...
Ta daga kanta da sauri tana katse hawayen dake zubowa.
"Kuka? Oh no ... Haba precious ya zaki dinga Zubar da hawayen ki Mai tsada haka. Ungo handkerchief rike ki goge hawayen kinji? Ga Kuma ruwan sanyi ki sha ki sanyaya ranki.....me yake faruwa?" Ya karasa fada yana mika mata robar ruwan.
Taki karba ya sake nana mata a dole ta karba ganin har ya since murfin robar daga ruwan.. Tayi baya tana basmala ta nemi kujera ta zauna tana sha harda ajiyar zuciya. Ba kadan ba ya temaka mata dan baki daya kishiruwar take ji da yunwa sosai. Amman tafi bukatar ruwan inda taci saa Kuma ruwan Mai sanyi..
"Meya faru ne?" Marwaan ya sake tanbayar su Raudah yana kallo Nawraah ta wutsiyar idanun sa..
Suka shiga labarta masa komai suka karkare da,
"Yanzu kanwar tata tana can asibitin gidan marayun rai ahannun Allah batada lafiya sosai. Ana bukatar ayi scanning din yanzu. "
Marwaan ya kada kansa yana duban maaikatan asibitin da sukayi kasa da kan su..
'wane in duty wane likitan ne eh?" Ya fada a tsawance yana duban maaikatan da dukan jikin su ya yake kyarma ..
*Dr Felix ne..."
"Emergency ward nake magana"
"Dr. Gloria ce"
"Tana Ina yanzu?"
"Ranks ya Dade tana cikin emergency ward din tun safe"
"Je kace a shirya komai akwai patient da take bukatar kulawa yanzu zaa kawo ta. "
Da sauri ma'aikacin ya tafi yana waiwayon su ya nufi emergency ward din. Nan da nan kuwa aka fara hallara komai.
Nawraah ta rasa bakin godia alokacin dasu wasila suke fada mata yadda sukayi dashi.
Ta shiga yi masa godia harda hawaye. Marwaan murmushi kawai yake yana dashare hakora.
Da sauri suka nufi can asibitin gidan Marayun suka dakko Amnah data fara sankamewa saboda tsananin azabar ciwon dake addabarta..."
Ashfeef daya dawo daga zagayen da yayi. Ko'ina ya rasa Mai bashii ko dubu daya ce. Dakyar yan garejin motar suka harhada masa Mai ashirin Mai hamsin kudi suka hadu dari biyu da tamanin. Da su ya tsaya ya sayi cincin da lemo guda daya da nufin idan Amnah ta tashi abata ta ci.
Hangosu yayi sunata sauri da Amnah a hannun su sun shiga cikin jami'ar ta Alharamein.
Ya bi bayan su da sauri yana katse hawayen da yake zuba masa. Zuciyar sa na Masa zafi da radadi. Ba ran iyayen su ba ran babban wansu daya zamar musu kamar uba. Shi yana amatsayin namiji babba daya zama shine mahaifi gare su yanzu Amman ya kasa tabuka komai? To yaya zeyi? Wane dalilin zai samu. Ta Ina zai bullowa lamarin?
He failed his sister's... Ya samu kansu da tsayawa yana bubbuga hannunsa abango hawaye daya na bun daya akan kyakkyawar fuskar sa.
Yabi bayan su . Manyan likitoci da nurses da sauran yan agaji tuni sun gyara inda zaa fara duba lafiyar Amnah.
Akan gado Mai Taya aka sakata suka turata zuwa cikin emergency unit. Su Nawraah suka koma baya suka jingina da bango wasila da Raudah Kuma suka zauna akan kujera. Baki daya jikin su yayi sanyi Suma.
Domin sun shaku kwarai matukaa da Amnah ta zama tamkar kanwar su, yarinyar akwai ladabi gata batada hayaniya ko rashin ji irin na yara shekarunta. .
Zirga zirga ya farayi ya kasa tsaye ya kasa zaune. Yaje ya dawo ya shiga yi ta corridor dinnan yana dafe goshinsa. A haka marwan ya same shi yana sanar dashi yadda sukayi.
An debi lokuta masu tsawo don har suka tattashi sukayi sallah kafin a futo da Amnah daga emergency unit zuwa wani daki na kudi wato aminety room.
Tayi fayau tamkar ba ita ba. An mata aiki ancire wasu kwalabe dataci acikin donut din Allah ya rufa asiri basu taba ko yanka wani sassa ba cikin cikinta ba. Tuni ta samu bacci tana sauke numfashi ahankali.
Don farin ciki Nawraah da Ashfeef suka rungume juna suna murna.nawraah ta sake rungumo su Raudah tana musu godia suma...
Sannan ta samu Marwaan dake tsaye shi da Anees tayi sallama tana sadda kanta kasa.
Marwwan yayi murmushi yana shafa kasan gemunsa,
"Ya akai habibty?"
"Nagode sosai...Allah ya Saka maka da mafificin alkhairi. mungode Allah ya biyaka"
Kada kansa yayi yana Jan kasan lebensa hadi da saka hannu ya sosa gashin keyar sa. Ya dubi Anees zaiyi magana. Anees ya dakatar dashi ta hangar bubbuga kafadarsa yabar wajen
"Ba damuwa ... Ai yiwa Kai ne... Allah zai bata lafiya inshaa Allah.."
"Aameen Yaa Rabbi. Mungode kwarai"
"Akwai wani abu da kuke bukata?"
"A'a ba komai. Mungode sosai . "
"Mashaa allagu. Toh Allah yakara mata lafiya Amin"
"Aamin Yaa Rabbi"
Barin wajen yayi yana gyara zaman Bluetooth din dake kunnen sa waya aka Kira shi Mai muhinmanci dan haka da sauri ya fuce daga makarantar gaba daya.
Nawraah ta koma daki waien Amnah dasu ashfeef da ke gefe suna duban gadon da Amnah ke kwance tayi fayau rana daya duk ta zabge ta fita hayyacinta.
"Gashi Nawraah. Abunda na iya samu kenan. Naji Kuma since katta ci abu ne nauyi ko?"
Nawraah ta Saka hannu ta rike ledar tana duban jikinta. Mirinda ce da cincin manya guda uku
"Ayyah hamma ashfeef ance sai zuwa jibi inshaa Allah. Sannu da kokari"
"Rike kuci mana...bari naje na dan zagaya"
"Toh shikenan. Allah ya Kara arziki sannu da kokari"
Fucewa yayi daga cikin asibitin ya koma can naduka zone inda ake wankin mota. Ko zai samu motar dazai wanke abiyashi.
A haka suka kara har kwanaki uku acikin asibitin kafin a sallame su suka koma gidan marayun da suke. Cikin kwanaki ukun nan kullum sai an Aiko musu da hadadden abinci na safe zuwa na dare da ruwan roba da lemo. Kaya dai himili guda. Dan aiken da yake kawowa. Nawraah tayi tayi taji sunan Wanda yake Aiko shin yaki fada. Nan ta sake tabbatar wa kanta tabbss ba kowa bane fyace Marwaan.. Ta shiga yi masa adduar samun nasarar Allah a dukkanin abunda ya Saka agaba. Take ta fara jin shaukin kasancewar sa acikin rayuwar ta. Tabbss yadda yake kyautata mata itada yan uwanta. Ya samu wani babban Kaso na daga cikin wasu rassa a burnin zuciyar tah...
Nawraah ta gaya musu Duk yadda ake cikin. Nan suka yanke shawarar shiga cikin makarantar Alharamein ko zsu dache da wani liititan da zai musu sauki. Ko ayi amfni da record din Nawraah na medical issues.
Ashfeef kuwa ya zagaya wajen gyaran mota shima ko zai samu wani dan kudin da zasu rage
Baki dayan hankulan su baya jikin su. Nawraah tamkar itace marar lafiya yadda baki daya ta zabge ta fice daga hayyacinta. Hakama ashfeef da yaketa kaikawo ganin ya kawo musu dauki ganin shine namiji. Kuma babban yaya daya rage tilo agare su.
***" Yana daga zaune a kujerun waiting sessions yana jiran futowar abokin nasa. Sanye yake cikin kananun kayan da sukayi matukar karbar zatin haibar halittar jikin sa.
Idanuwan sa suka sauka akan kyakkyawar fuskar da ba zai tabe mancewa da itaba a rayuwarsa.
Ya samu kansa da yin kasa da idanu yana binta da wani irin kallo tamkar zai hadiyeta.
Hango su yayi sun nufi kantar wajen neman karin bayanin bude file ko ganin likita da biyan consultation fees. Ya dan matsa gaba dasu yana jiyo abunda suke fada.
Take yaji wani taisayin ga ya sake kama shi. Amma saboda tsoron abunda zai wargaza amintar tsakanin su...
Hakan yasa ya koma ya shiga ta kofar da yake. Ya same shi yana masa bayanin komai.
Bai gama sauraron saba ya futa da sauri yana hangosu ya karasa dauke hannunsa yake da handkerchief din abokin nasa daya kwace da ruwan roba guda day cira a ofishin likitan daya shiga....
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
[4/28, 11:32 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_8_
:::::::::
Suna tsattsaye dukkan su itada su Raudah. Nawraah ta sadda kanta a kasa hawaye masu dumi na diga a kasa. Jijiyar goshin ta ta sake fitowa radau. Ranta baki daya ba dadi. Sun rasa madafa. Sun rasa yadda zasu bullowa lamarin. Da tuni da abbiey da Ammiey dinsu da hamma Ashir na raye da duk wadannan abubuwan ba zasu faru ba.
Katuwar ajiyar zuciya ta sauke tana goge hawayen dake tsigaya da kasan mayafin ta ... Kowa ne bawa da irin tasa kaddarar. Cikin kankanin lokaci Allah sai ya sauya maka rayuwar ka. Wadda kayi a baya ta zama tarihi...
"Dan Allah ku temaka. .. yar makarantar nan ce fa. a madadin ta na student file tunda health issue da komai free ne. Dan Allah muke son aga kanwar ta emergency case ne.. Dan Allah ku ceci rai. Bamu da yadda zamu yi ba muda wata madafa data rage mana" wasila ta shiga rokon maaikatan wajen..
Dai dai lokacin da marwaan ya karasa gare su yana sun kuyawa inda Nawraah ta saukar da kan nata kasa...
"Mekyau.." ya kira ta a hankali cikin wata iriyar siga...
Ta daga kanta da sauri tana katse hawayen dake zubowa.
"Kuka? Oh no ... Haba precious ya zaki dinga Zubar da hawayen ki Mai tsada haka. Ungo handkerchief rike ki goge hawayen kinji? Ga Kuma ruwan sanyi ki sha ki sanyaya ranki.....me yake faruwa?" Ya karasa fada yana mika mata robar ruwan.
Taki karba ya sake nana mata a dole ta karba ganin har ya since murfin robar daga ruwan.. Tayi baya tana basmala ta nemi kujera ta zauna tana sha harda ajiyar zuciya. Ba kadan ba ya temaka mata dan baki daya kishiruwar take ji da yunwa sosai. Amman tafi bukatar ruwan inda taci saa Kuma ruwan Mai sanyi..
"Meya faru ne?" Marwaan ya sake tanbayar su Raudah yana kallo Nawraah ta wutsiyar idanun sa..
Suka shiga labarta masa komai suka karkare da,
"Yanzu kanwar tata tana can asibitin gidan marayun rai ahannun Allah batada lafiya sosai. Ana bukatar ayi scanning din yanzu. "
Marwaan ya kada kansa yana duban maaikatan asibitin da sukayi kasa da kan su..
'wane in duty wane likitan ne eh?" Ya fada a tsawance yana duban maaikatan da dukan jikin su ya yake kyarma ..
*Dr Felix ne..."
"Emergency ward nake magana"
"Dr. Gloria ce"
"Tana Ina yanzu?"
"Ranks ya Dade tana cikin emergency ward din tun safe"
"Je kace a shirya komai akwai patient da take bukatar kulawa yanzu zaa kawo ta. "
Da sauri ma'aikacin ya tafi yana waiwayon su ya nufi emergency ward din. Nan da nan kuwa aka fara hallara komai.
Nawraah ta rasa bakin godia alokacin dasu wasila suke fada mata yadda sukayi dashi.
Ta shiga yi masa godia harda hawaye. Marwaan murmushi kawai yake yana dashare hakora.
Da sauri suka nufi can asibitin gidan Marayun suka dakko Amnah data fara sankamewa saboda tsananin azabar ciwon dake addabarta..."
Ashfeef daya dawo daga zagayen da yayi. Ko'ina ya rasa Mai bashii ko dubu daya ce. Dakyar yan garejin motar suka harhada masa Mai ashirin Mai hamsin kudi suka hadu dari biyu da tamanin. Da su ya tsaya ya sayi cincin da lemo guda daya da nufin idan Amnah ta tashi abata ta ci.
Hangosu yayi sunata sauri da Amnah a hannun su sun shiga cikin jami'ar ta Alharamein.
Ya bi bayan su da sauri yana katse hawayen da yake zuba masa. Zuciyar sa na Masa zafi da radadi. Ba ran iyayen su ba ran babban wansu daya zamar musu kamar uba. Shi yana amatsayin namiji babba daya zama shine mahaifi gare su yanzu Amman ya kasa tabuka komai? To yaya zeyi? Wane dalilin zai samu. Ta Ina zai bullowa lamarin?
He failed his sister's... Ya samu kansu da tsayawa yana bubbuga hannunsa abango hawaye daya na bun daya akan kyakkyawar fuskar sa.
Yabi bayan su . Manyan likitoci da nurses da sauran yan agaji tuni sun gyara inda zaa fara duba lafiyar Amnah.
Akan gado Mai Taya aka sakata suka turata zuwa cikin emergency unit. Su Nawraah suka koma baya suka jingina da bango wasila da Raudah Kuma suka zauna akan kujera. Baki daya jikin su yayi sanyi Suma.
Domin sun shaku kwarai matukaa da Amnah ta zama tamkar kanwar su, yarinyar akwai ladabi gata batada hayaniya ko rashin ji irin na yara shekarunta. .
Zirga zirga ya farayi ya kasa tsaye ya kasa zaune. Yaje ya dawo ya shiga yi ta corridor dinnan yana dafe goshinsa. A haka marwan ya same shi yana sanar dashi yadda sukayi.
An debi lokuta masu tsawo don har suka tattashi sukayi sallah kafin a futo da Amnah daga emergency unit zuwa wani daki na kudi wato aminety room.
Tayi fayau tamkar ba ita ba. An mata aiki ancire wasu kwalabe dataci acikin donut din Allah ya rufa asiri basu taba ko yanka wani sassa ba cikin cikinta ba. Tuni ta samu bacci tana sauke numfashi ahankali.
Don farin ciki Nawraah da Ashfeef suka rungume juna suna murna.nawraah ta sake rungumo su Raudah tana musu godia suma...
Sannan ta samu Marwaan dake tsaye shi da Anees tayi sallama tana sadda kanta kasa.
Marwwan yayi murmushi yana shafa kasan gemunsa,
"Ya akai habibty?"
"Nagode sosai...Allah ya Saka maka da mafificin alkhairi. mungode Allah ya biyaka"
Kada kansa yayi yana Jan kasan lebensa hadi da saka hannu ya sosa gashin keyar sa. Ya dubi Anees zaiyi magana. Anees ya dakatar dashi ta hangar bubbuga kafadarsa yabar wajen
"Ba damuwa ... Ai yiwa Kai ne... Allah zai bata lafiya inshaa Allah.."
"Aameen Yaa Rabbi. Mungode kwarai"
"Akwai wani abu da kuke bukata?"
"A'a ba komai. Mungode sosai . "
"Mashaa allagu. Toh Allah yakara mata lafiya Amin"
"Aamin Yaa Rabbi"
Barin wajen yayi yana gyara zaman Bluetooth din dake kunnen sa waya aka Kira shi Mai muhinmanci dan haka da sauri ya fuce daga makarantar gaba daya.
Nawraah ta koma daki waien Amnah dasu ashfeef da ke gefe suna duban gadon da Amnah ke kwance tayi fayau rana daya duk ta zabge ta fita hayyacinta.
"Gashi Nawraah. Abunda na iya samu kenan. Naji Kuma since katta ci abu ne nauyi ko?"
Nawraah ta Saka hannu ta rike ledar tana duban jikinta. Mirinda ce da cincin manya guda uku
"Ayyah hamma ashfeef ance sai zuwa jibi inshaa Allah. Sannu da kokari"
"Rike kuci mana...bari naje na dan zagaya"
"Toh shikenan. Allah ya Kara arziki sannu da kokari"
Fucewa yayi daga cikin asibitin ya koma can naduka zone inda ake wankin mota. Ko zai samu motar dazai wanke abiyashi.
A haka suka kara har kwanaki uku acikin asibitin kafin a sallame su suka koma gidan marayun da suke. Cikin kwanaki ukun nan kullum sai an Aiko musu da hadadden abinci na safe zuwa na dare da ruwan roba da lemo. Kaya dai himili guda. Dan aiken da yake kawowa. Nawraah tayi tayi taji sunan Wanda yake Aiko shin yaki fada. Nan ta sake tabbatar wa kanta tabbss ba kowa bane fyace Marwaan.. Ta shiga yi masa adduar samun nasarar Allah a dukkanin abunda ya Saka agaba. Take ta fara jin shaukin kasancewar sa acikin rayuwar ta. Tabbss yadda yake kyautata mata itada yan uwanta. Ya samu wani babban Kaso na daga cikin wasu rassa a burnin zuciyar tah...