Sashe 40
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
https://t.me/hamster_komBat_bot/start?startapp=kentId5210987055
Play with me, become cryptoexchange CEO and get a token airdrop!
💸 2k Coins as a first-time gift
🔥 25k Coins if you have Telegram Premium
KWANKWASON JIMINA!!!
(MAI WUYAR SHAFAWA)
💞
MX🧕
PG:48.
°°°
Nawraah tamkar zatayi shiru ta kyaleshi. Ta fasa, inda ta daga kanta ta saukar akansa.
Idanuwan su suka sarke da kallon juna. Tayi azamar janye nata idanun ganin yadda yake wani lumshe idanu yana bude su akanta .
"Naam" ta amsa shi..
"Ki kiramun Drs kinji ...?"
Mikewa tayi da sauri ta nufi inda yake taja kujera ta zauna. Gaba daya agigice take. Idanuwanta sun furfito cikin firgici harda in Ina tache,
"Wani. ... Wa... Wan.... Wani abunne ta faru? Inna ne. Ina ne ke maka ciwo?" Hankalin ta duk ya tashi..
Anees ya saki tattausan murmushi ya kamo hannunta ya sanya akan kirjinsa yace,
"Nan dina ne ke mun zugi... Yana mun radadi... Yana mun zafi .. yana wata iriyar buguwa tamkar zai fado kasa... Raina ba dadi Nawraah, Raina na yin wani iri Nawraah... Numfashi na...iskar Numfashi na yana sauka wata iri Nawraah... Yanamun tamkar zai janye Nawraah.... Gangar jikina rawa take saboda rashin kyautatawa ta.. Gabobi na sun min nauyi Nawraah...nauyin da Kai na yake yana barazanar fadowa.. idanuwana na zubar da hawayen rashin kyautatawa, yayinda kunnena ke radamun ni din ban kyauta ba... Bakina yana nauyi Nawraah. Labbana sun gaza furtawa.. Ina cikin wani yanayi,,,Ina cikin wani hali Mai wuyar fada. Inaso ki kiramin likita don yazo da kansa ya kira su Mami. Domin halin da nake ciki yanzu Allah ne kadai zai iya yafemun. Sannan sai na nemi yafiya awajen ku. Domin bazan iya sake hada idanuwa da ku haka ba. So nake lamarin ya wuce... Kinji?" Ya karasa yana zubar da hawaye masu matukar dumi da ban tausayi
Nawraah itama jikinga sai yayi sanyi ta bi ilahirin gangar jikinsa da kallo tana saukewa akan idanunsa dake tsiyayar da hawaye.
"Menene? Inane yake maka ciwo?wadannan maganganun dakake ta fada meya kawo su? Meke damun ka? Ka gayamun Dan Allah... Kaga amanar ka su Mami suka ban"
Anees ya goge hawayensa da dayan hannunsa yace
"Ni Mai laifi ne Nawraah. Wadanda nake bukatar likitoci suzo yanzu su kira iyaye na su sanar dasu. Suma na nemi yafiyar su"
"Bangane ba. Ni bare ce da ba zaka iya gayamun ba?"
Anees ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yana jijjiga kansa yace,
"Babbann lefin da nayi ma akan ki ne Nawraah... Hakika sai kin yafemun sannan zuciyata da gangar jikina zasu samu salama. Wannan dalilin shine yasa nacewa su Mami su tafi su bar ki"
Nawraah da idanunta ke awaje saboda kidimewa. Jin maganganun da ya fada gashi kwance akan gadon asibiti tache,
"Ni ba abunda kamun Allah . "
Anees ya girgiza kansa yana sanya duka hannunta daya dake kan kijrinsa ya Mayar kan labbansa ya sunbata yana sinsunar su yace,
"Aurena da aka daura dake batare da son ran ki ba. Bayan bani kike so ba... Sannan iyaye na suka tursasa ki suka Saka kika aure ni. Batare da nuna ki ba. Duba da a baya kinamun kallon makiyinki ne Nawraah. Nasan Kuma yanda na dinga fuskantar ki ne ya jawo kuke mun kallon hakan... Sannan Ina ganin tamkar naci amanar marwaan kasancewar ki matata ayanzun.. Sannan ke akan kankin kanki an cuceki. An tauye miki hakki Nawraah .. afuwar ki nake nema Nawraah... Sannan ta iyaye na. Don baki bazai rufe ba akulkum sai na roki Allah ya yafe mun akan wadannan abubuwan da suka faru...Nawraah ga waya ki dauka ki kirasu ki....
Bai karasa ba Nawraah ta sanya hannunta ta akan bakinsa ta rufe tana girgiza Kai, Yayinda itama hawayen ke zuba daga idanunta... mamaki ma gaba daya sai ya lullubetaa, Ganin shi din kyakkyawa dogo baki Mai saje , ga dogon hanci da manyan idanu dara dara, ga kamshi sai tashi yake daga jikinsa. Dan asali dashi ga addini da ilimlin arabi da boko. Wai shine yake tsiyayar da hawaye akanta? Ita din wacece ma banda Allah ya yota a musulmi Kuma dangin hamidniyya lebanon. Me zata nuna masa a ilimi da addini da kyau, dukiyar da Kuma nasaba? Da sauri tache,
"Bakai komai ba Anees. Nufin Allah ne. Dukkanin abubuwan da suka faru. Wani baya auren matar wani. Hakama wata ma bata auren mijin wata, Dukkanin kowa da komai mukkaddari ne daga Gareshi. Indai don hakan kake neman yafiyata ni ban rike ka akan hakan ba. Tuni nayi istikhara dama Kuma Allah ya amince Kai dinne mijina. Allah ya jikan marwaan ya gafarta masa. Ko daban aure ka ba. Addua ta Allah ya musanya mun da madadinsa. Tun kafin rasuwar sa ma.saboda bazan iya zama da Wanda iyayen sa suka kashe iyaye na dadan uwana ba. Daman addua ta kenan Kuma Allah ya amsa... Allah yasa hakane yafu alkhairi"
Anees ya mike a zaune ya zauna ya rarumo Nawraah a kirjinsa ya rungume tsam yana shesshekar kuka sosai yache,
"Nawraah, By Allah! Wasu lokutan, nakan yi tinanin rayuwa ta babu ke aciki, babu komai a cikin ta face damuwa da bakin ciki. Ina matukar kaunar ki..Na fada miki wani abu da baki sani ba?"
Nawraah ta girgiza kanta. Kunya da tsoro sun addabeta. Wai yau itace a kirjin Anees suna musayar numfashi. Ga turaruwan jikinsu duk hadu waje daya sun tasar da wani kamshi Mai kayatarwa..
Anees ya sanya hancinsa akan mayafin Nawraah dake futar da wani kamshin hakama tsakar kanta data lullube yana shakar kamshin dake tashi daga gareta yache,
"Kina da maganin dake magance wata cuta da nake fama da ita. Murmushin ki ita ce maganin kuma wannan cutar ita ce damuwa. Duk inna shiga damuwa, murmushin ki kawai nasa na manta da damuwar dana ke ciki. Gabbanin sanin ki, bansan mene ake nufi da "KWANKWASON JIMINA ba" amma fa ranar da na fara ganin ki a duniya na tabbatar da abunda ake nufi da kalmar KWANKWASON JIMINA... MAI WUYAR SHAFAWA...Nazamo mai muradin kasancewar ki a rayuwa ta, dan tarayya dake yasa abubuwan alkhairi kawai nake fuskan ta aduk lamarina. Inaso wannan alkhairin da nake ciki ya cigaba da kasancewa ko da yaushe....Wasu mutanen sunce soyayya tana da dadi ne a farkon haduwa, amma kullin gani nake kamar duk ranar duniya soyayyar ki a gare ni karuwa take Nawraah...Ina kaunar ki... Kaunar ki daga Allah nake yinta ... Bazata taba Yankewa ba sai ma karuwa Nawraah. Ki bani sama Dan Allah na nuna miki irin tarin kaunar da nake miki kinji?"ya fashe da matsanancin kuka yana goge fuskar sa akirjinta...
Nawraah da kalaman sa... Da idanunsa ke akanta. Da kamshin tiraren da suke tashi daga jikin sa. Uwa uba hawayen da yake zubaa. Suka sanyata saurin Saka hannuwa tana katse masa hawayen tache
"Na yafemaka Allah,Nima ka yafemun kiyayyar Dana dauka ita kake mun. na kuma gode dakaunar dakake mun. Allahn daya sa kake kaunata kamar haka Allah yasa shima ya soka haka. Na amince...."
Bata karasa fada ba Anees ya hade bakunan su waje daya. hannuwansa na yawo a ilahiran jikin ta. Yadda yake sarrafa jikinta ya zuwa kirjinta yana kissing n......yasanya Nawraah sakin wata kara tana ayyana daman haka auratayyar take?
Anees dashi kansa baisan aduniyar da yake ba. Yasan dai tabbas suna kan gadon asibitin sa akwance suna kokarin raya Sunna..
Wayar emergency ya danna ya kira drs dinsa ya sanar dasu daren yau nasa ne. Don haka Abar komai sai zuwa da rana...daren sune shi da matar sa..
Ya janye Nawraah daga jikinsa ya sanya sanda ya rufe kofa ya zare mukulli.. ya ajiye akan tv
Nawraah dakyar ta iya mikewa kanta akasa. Anees ya dubeta yana murmushi yache
"Jeki alwala.... Nima zanyi idan kin futo"
Hakan kuwa akayi bayan tafito ya shiga yayi shima sukayi tsarki. Ya hau kan sallaya ya zauna tana bayansa yajasu sallah a zaune tana tsaye.. Ya idar yayi addu'oi ya shafa yana dafa kanta hadi da mata tanbayoyi Kuma ta amsa mashaa Allah.
Daga nan dama gadon nasa vvip ne babba. Don haka ya haye kan gadon yana riko kugunta. Ya sanya hannu ya kashe futulun zuwa dim light wato romantic lighy kenan fitlar mai duhu ta masoya..
Adduar neman albarka da iyali yayi. Yana Kuma rokon Allah yasanya tarin alkhairi a wannan dare nasu mai albarka.
Yayinda tsoro ya cika Nawraah tanata rawar jiki jin yana balle bra buttons nata.. akan gadon asibitin da yake kwance. Ga kunya ga tsoro..
Can ta jiyo shi ya sanya labbansa akan kunnenta yana hura iska yana rada mata wasu kalamai da yaren turanci...
I love you and I'm willing to risk everything that life has to offer just to spend forever more with you. You are the sunshine that lifts my dark days. You are the sweet voice that makes me want to wake up every single morning of my life. I'll never need anything or anyone else for as long as I have you in my life Nawraah ..I am deeply in love with you and if given another chance, I'd still choose to fall in love with you. I never thought that I could meet someone so amazing. I never thought that I could be this happy. I'll never let you go Nawraah...Kedin kin cika gwarzuwa, kyakkyawa, Mai addini, the list go on and on and on... Overall best ke din KWANKWASON JIMINA CE MAI WUYAR SHAFAWA..!!
NAWRAAH ta sanya hannuwanta duka biyu ta rufe fuskanta cikeda kunyar kalaman ANEES...
::::
Anan Nima Nana hafsatu na dire alkamin shafin yau. nache Kai hansatu jeki sha maganin zazzabin ki ki kwanta kema ba lafiya ce da ke ba kina dakko gulmar first night din NAWRAAHN ANEES💞💞💞
💞💞💞
KWANKWASON JIMINA!
(MAI WUYAR SHAFAWA)
MX
PG: 49
Play with me, become cryptoexchange CEO and get a token airdrop!
💸 2k Coins as a first-time gift
🔥 25k Coins if you have Telegram Premium
KWANKWASON JIMINA!!!
(MAI WUYAR SHAFAWA)
💞
MX🧕
PG:48.
°°°
Nawraah tamkar zatayi shiru ta kyaleshi. Ta fasa, inda ta daga kanta ta saukar akansa.
Idanuwan su suka sarke da kallon juna. Tayi azamar janye nata idanun ganin yadda yake wani lumshe idanu yana bude su akanta .
"Naam" ta amsa shi..
"Ki kiramun Drs kinji ...?"
Mikewa tayi da sauri ta nufi inda yake taja kujera ta zauna. Gaba daya agigice take. Idanuwanta sun furfito cikin firgici harda in Ina tache,
"Wani. ... Wa... Wan.... Wani abunne ta faru? Inna ne. Ina ne ke maka ciwo?" Hankalin ta duk ya tashi..
Anees ya saki tattausan murmushi ya kamo hannunta ya sanya akan kirjinsa yace,
"Nan dina ne ke mun zugi... Yana mun radadi... Yana mun zafi .. yana wata iriyar buguwa tamkar zai fado kasa... Raina ba dadi Nawraah, Raina na yin wani iri Nawraah... Numfashi na...iskar Numfashi na yana sauka wata iri Nawraah... Yanamun tamkar zai janye Nawraah.... Gangar jikina rawa take saboda rashin kyautatawa ta.. Gabobi na sun min nauyi Nawraah...nauyin da Kai na yake yana barazanar fadowa.. idanuwana na zubar da hawayen rashin kyautatawa, yayinda kunnena ke radamun ni din ban kyauta ba... Bakina yana nauyi Nawraah. Labbana sun gaza furtawa.. Ina cikin wani yanayi,,,Ina cikin wani hali Mai wuyar fada. Inaso ki kiramin likita don yazo da kansa ya kira su Mami. Domin halin da nake ciki yanzu Allah ne kadai zai iya yafemun. Sannan sai na nemi yafiya awajen ku. Domin bazan iya sake hada idanuwa da ku haka ba. So nake lamarin ya wuce... Kinji?" Ya karasa yana zubar da hawaye masu matukar dumi da ban tausayi
Nawraah itama jikinga sai yayi sanyi ta bi ilahirin gangar jikinsa da kallo tana saukewa akan idanunsa dake tsiyayar da hawaye.
"Menene? Inane yake maka ciwo?wadannan maganganun dakake ta fada meya kawo su? Meke damun ka? Ka gayamun Dan Allah... Kaga amanar ka su Mami suka ban"
Anees ya goge hawayensa da dayan hannunsa yace
"Ni Mai laifi ne Nawraah. Wadanda nake bukatar likitoci suzo yanzu su kira iyaye na su sanar dasu. Suma na nemi yafiyar su"
"Bangane ba. Ni bare ce da ba zaka iya gayamun ba?"
Anees ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yana jijjiga kansa yace,
"Babbann lefin da nayi ma akan ki ne Nawraah... Hakika sai kin yafemun sannan zuciyata da gangar jikina zasu samu salama. Wannan dalilin shine yasa nacewa su Mami su tafi su bar ki"
Nawraah da idanunta ke awaje saboda kidimewa. Jin maganganun da ya fada gashi kwance akan gadon asibiti tache,
"Ni ba abunda kamun Allah . "
Anees ya girgiza kansa yana sanya duka hannunta daya dake kan kijrinsa ya Mayar kan labbansa ya sunbata yana sinsunar su yace,
"Aurena da aka daura dake batare da son ran ki ba. Bayan bani kike so ba... Sannan iyaye na suka tursasa ki suka Saka kika aure ni. Batare da nuna ki ba. Duba da a baya kinamun kallon makiyinki ne Nawraah. Nasan Kuma yanda na dinga fuskantar ki ne ya jawo kuke mun kallon hakan... Sannan Ina ganin tamkar naci amanar marwaan kasancewar ki matata ayanzun.. Sannan ke akan kankin kanki an cuceki. An tauye miki hakki Nawraah .. afuwar ki nake nema Nawraah... Sannan ta iyaye na. Don baki bazai rufe ba akulkum sai na roki Allah ya yafe mun akan wadannan abubuwan da suka faru...Nawraah ga waya ki dauka ki kirasu ki....
Bai karasa ba Nawraah ta sanya hannunta ta akan bakinsa ta rufe tana girgiza Kai, Yayinda itama hawayen ke zuba daga idanunta... mamaki ma gaba daya sai ya lullubetaa, Ganin shi din kyakkyawa dogo baki Mai saje , ga dogon hanci da manyan idanu dara dara, ga kamshi sai tashi yake daga jikinsa. Dan asali dashi ga addini da ilimlin arabi da boko. Wai shine yake tsiyayar da hawaye akanta? Ita din wacece ma banda Allah ya yota a musulmi Kuma dangin hamidniyya lebanon. Me zata nuna masa a ilimi da addini da kyau, dukiyar da Kuma nasaba? Da sauri tache,
"Bakai komai ba Anees. Nufin Allah ne. Dukkanin abubuwan da suka faru. Wani baya auren matar wani. Hakama wata ma bata auren mijin wata, Dukkanin kowa da komai mukkaddari ne daga Gareshi. Indai don hakan kake neman yafiyata ni ban rike ka akan hakan ba. Tuni nayi istikhara dama Kuma Allah ya amince Kai dinne mijina. Allah ya jikan marwaan ya gafarta masa. Ko daban aure ka ba. Addua ta Allah ya musanya mun da madadinsa. Tun kafin rasuwar sa ma.saboda bazan iya zama da Wanda iyayen sa suka kashe iyaye na dadan uwana ba. Daman addua ta kenan Kuma Allah ya amsa... Allah yasa hakane yafu alkhairi"
Anees ya mike a zaune ya zauna ya rarumo Nawraah a kirjinsa ya rungume tsam yana shesshekar kuka sosai yache,
"Nawraah, By Allah! Wasu lokutan, nakan yi tinanin rayuwa ta babu ke aciki, babu komai a cikin ta face damuwa da bakin ciki. Ina matukar kaunar ki..Na fada miki wani abu da baki sani ba?"
Nawraah ta girgiza kanta. Kunya da tsoro sun addabeta. Wai yau itace a kirjin Anees suna musayar numfashi. Ga turaruwan jikinsu duk hadu waje daya sun tasar da wani kamshi Mai kayatarwa..
Anees ya sanya hancinsa akan mayafin Nawraah dake futar da wani kamshin hakama tsakar kanta data lullube yana shakar kamshin dake tashi daga gareta yache,
"Kina da maganin dake magance wata cuta da nake fama da ita. Murmushin ki ita ce maganin kuma wannan cutar ita ce damuwa. Duk inna shiga damuwa, murmushin ki kawai nasa na manta da damuwar dana ke ciki. Gabbanin sanin ki, bansan mene ake nufi da "KWANKWASON JIMINA ba" amma fa ranar da na fara ganin ki a duniya na tabbatar da abunda ake nufi da kalmar KWANKWASON JIMINA... MAI WUYAR SHAFAWA...Nazamo mai muradin kasancewar ki a rayuwa ta, dan tarayya dake yasa abubuwan alkhairi kawai nake fuskan ta aduk lamarina. Inaso wannan alkhairin da nake ciki ya cigaba da kasancewa ko da yaushe....Wasu mutanen sunce soyayya tana da dadi ne a farkon haduwa, amma kullin gani nake kamar duk ranar duniya soyayyar ki a gare ni karuwa take Nawraah...Ina kaunar ki... Kaunar ki daga Allah nake yinta ... Bazata taba Yankewa ba sai ma karuwa Nawraah. Ki bani sama Dan Allah na nuna miki irin tarin kaunar da nake miki kinji?"ya fashe da matsanancin kuka yana goge fuskar sa akirjinta...
Nawraah da kalaman sa... Da idanunsa ke akanta. Da kamshin tiraren da suke tashi daga jikin sa. Uwa uba hawayen da yake zubaa. Suka sanyata saurin Saka hannuwa tana katse masa hawayen tache
"Na yafemaka Allah,Nima ka yafemun kiyayyar Dana dauka ita kake mun. na kuma gode dakaunar dakake mun. Allahn daya sa kake kaunata kamar haka Allah yasa shima ya soka haka. Na amince...."
Bata karasa fada ba Anees ya hade bakunan su waje daya. hannuwansa na yawo a ilahiran jikin ta. Yadda yake sarrafa jikinta ya zuwa kirjinta yana kissing n......yasanya Nawraah sakin wata kara tana ayyana daman haka auratayyar take?
Anees dashi kansa baisan aduniyar da yake ba. Yasan dai tabbas suna kan gadon asibitin sa akwance suna kokarin raya Sunna..
Wayar emergency ya danna ya kira drs dinsa ya sanar dasu daren yau nasa ne. Don haka Abar komai sai zuwa da rana...daren sune shi da matar sa..
Ya janye Nawraah daga jikinsa ya sanya sanda ya rufe kofa ya zare mukulli.. ya ajiye akan tv
Nawraah dakyar ta iya mikewa kanta akasa. Anees ya dubeta yana murmushi yache
"Jeki alwala.... Nima zanyi idan kin futo"
Hakan kuwa akayi bayan tafito ya shiga yayi shima sukayi tsarki. Ya hau kan sallaya ya zauna tana bayansa yajasu sallah a zaune tana tsaye.. Ya idar yayi addu'oi ya shafa yana dafa kanta hadi da mata tanbayoyi Kuma ta amsa mashaa Allah.
Daga nan dama gadon nasa vvip ne babba. Don haka ya haye kan gadon yana riko kugunta. Ya sanya hannu ya kashe futulun zuwa dim light wato romantic lighy kenan fitlar mai duhu ta masoya..
Adduar neman albarka da iyali yayi. Yana Kuma rokon Allah yasanya tarin alkhairi a wannan dare nasu mai albarka.
Yayinda tsoro ya cika Nawraah tanata rawar jiki jin yana balle bra buttons nata.. akan gadon asibitin da yake kwance. Ga kunya ga tsoro..
Can ta jiyo shi ya sanya labbansa akan kunnenta yana hura iska yana rada mata wasu kalamai da yaren turanci...
I love you and I'm willing to risk everything that life has to offer just to spend forever more with you. You are the sunshine that lifts my dark days. You are the sweet voice that makes me want to wake up every single morning of my life. I'll never need anything or anyone else for as long as I have you in my life Nawraah ..I am deeply in love with you and if given another chance, I'd still choose to fall in love with you. I never thought that I could meet someone so amazing. I never thought that I could be this happy. I'll never let you go Nawraah...Kedin kin cika gwarzuwa, kyakkyawa, Mai addini, the list go on and on and on... Overall best ke din KWANKWASON JIMINA CE MAI WUYAR SHAFAWA..!!
NAWRAAH ta sanya hannuwanta duka biyu ta rufe fuskanta cikeda kunyar kalaman ANEES...
::::
Anan Nima Nana hafsatu na dire alkamin shafin yau. nache Kai hansatu jeki sha maganin zazzabin ki ki kwanta kema ba lafiya ce da ke ba kina dakko gulmar first night din NAWRAAHN ANEES💞💞💞
💞💞💞
KWANKWASON JIMINA!
(MAI WUYAR SHAFAWA)
MX
PG: 49