Sashe 19
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajia Qibdiyya tayi murmushi tana mikewa tsaye,
"Bari mu baki waje ko?kice ya shigo nan. Amnah zo muje can parlorn na saka miki wani cartoon din. "
Amnah ta mike. Hajia Qibdiyya ta rike hannunta suka nufi dayan parlorn
Nawraah ta dubi wayar da marwaan ke sake kiranta a karo na wajen takwas ta dauka,
"Hello...."
Marwaan dake dakin Anees a tsaye daya shiga ya gyara tsayuwar sa yana amsata. Anees na zaune akan kujera yana danna wayar hannun sa.
"Habjbty...."
"Naam"
"Shine kika nuna tamkar bakisan Allah ya halicce ni ba kina waskewa, Nazo inata murmushi kin hade rai kina kallon tv, Haba babe meye haka?"
Nawraah ta hararo wayar kamar shi take gani cikin turo baki gaba cike da shagwaba tache,
"Mami fa na wajen ai da kunya"
"Banda ke da abun ki. Mami ai mahaifiyar mu ce.. Albarka ma zata saka mana. Amma kika wani shareni. "
"Hakane. To kayi hakuri"
"Ki fito Ina waje "
"Ai Mami tace ka shigo parlor ta bamu waje"
Marwaan ya fashe da daria yace,
"Su duk saye sayen fuskar da kike sai da mami ta gane?"
"To ba dole ta gane ba ka sakani agaba kana kallo kamar mudubi"
"To ai kedin mudubin zuciyata ce ke zuciyata ke dubawa take samun annuri da farin ciki"
"Uhm lalle fa. To kazo dai parlor ko lokaci na kurewa"
"A'ah ba wani lokaci daya kure. Ni da bamuyi zancen bama"
"Ba gashinan munyi ta waya ba?"
"Wallahi baki isaba. A'ina mukai zancen kinma isa. Chab"
Nawraah ta fashe da daria. Har Anees yana jiyo ta. Daman dukkanin hirar da suke tanata masa yawo a kunne. Don sauraron muryar Nawraah kadai idan yaji wani nutsuwa ce ke gauraye shi.
"Dan wahala na tafi zance" Marwaan ya fadawa Anees yana dafa kafadar sa
Anees yayi murmushi yana girgiza Kai yace,
"Ga ku nan yan wahala Kai da ita..."
"Karya kake senior man. Ko comrade zance me ko. Oho maka dai. Ni na tafi zance"
"Madalla"
Marwaan yayi daria kafin ya futa yana girgiza Kai. Yana fita Anees ya mike da sauri ya rufe kofar dakin
Ya koma dakyar ya kwanta akan gadonsa, Ya sanya hannunsa daya ya dora a saitin zuciyar sa dake wani irin bugu da rada'di. Ba komai bane ya sanya zuciyar sa cikin yanayin da yake ciki. Fyace Nawraah daya gani Kuma gashi zasuyi zance da marwaan. Wannan al'amari yana takurawa zuciyar sa. Yayi yayi ya cure komai na Nawraah a tattare dashi, Amma hakan ya cimma tura. Tamkar sake ingiza lamarin yake, Ko da yaushe cikin tunanin ta yake. Kullum yaumun ba fashi.
"Ya rabbi ka shiga cikin lamurana. Ka mini zabi nagari ya Allah. Kada ka barni da iyawata Allah. Yaa Allah ka dube ni. Kamin zabin ka mafificin alkhairi. "
Wasu siraran hawaye suka shiga zuba daga idanun sa. . Wayar sa ce ta fara Kara. Ya daga yana duba screen din mahaifiyar sa ce. Mami da sauri ya dauka yana kokarin saita kansa
"Anees..." Ta kura sunansa.
"Naam Mami"
"Abincin ka fa yana nan bakazo Kaci ba. Kana Ina ne?"
"Mami Kai nane yake dan ciwo na sha magani idan ya tsurga zan zo "
"Kai Kuma? Subhan'Allah Allah ya baka lafiya kaji? Tashi muje asibiti to"
"No Mami ba wani babban abu bane. Normal headache ne na stress . Nasha painkillers kakki damu"
"To shikenan inde ciwon ya dena kazo Kaci kaji? Idan Kuma ba zaka iya zuwa ba sai akawo maka"
"To shikenan idan ya tsurga din"
"Toh sannu" ta katse Kiran tana ajiye wayar a gefe suka cigaba da kallon su da Amnah.
Yayinda Anees ya gyara kwanciyar sa akan gadonsa idanunsa na kan pop yana tunani sosai .
Marwaan na karasawa parlorn ya nemi kujera ya zauna yana duban nawraah.
Kanta a kasa tanata murmushi. Marwaan ya zage ya dinga jan ta da hira. Tun tana boye boyen fuska tana magana ahankali kar Mami ta jiyo su har ta saki jikinta suka shiga zance Ka'in da na'in
Sai da marwaan ya mike zai tafi yaje bakin kofa ya juya da sauri yana cewa
"Ai ni ba na manta ba.... Munyi magana da su Maa . Mamanmu kenan da babanmu. Inshaa Allah soon zaazo nema mun auren ki. Yanzu akwai yan issues da ake settling na business din su baba. He's so occupied ne. Amma yace daya gama zaa zo" ya karasa fada yana murmushi yana kuma adduar Allah yasa ta yarda da karyar daya fada don bayasan ya gaya mata gaskiar lamarin. So yake ya cigaba da ba iyayen nasa hakuri su amince a nema masa aurenta.
"Ba damuwa... Allah zabar mana abunda yafu alkhairi,"ta amsa shi tana ta murmushi
"Ameen baby ta. Mrs marwaan to be"
Da sauri ta Saka hannu tana rufe fuskar ta da tafukan hannayenta. Marwaan yayi murmushin shima sukayi sallama ya wuce dakin Anees ya masa sallama ya tafi gidah yanata ayyana yadda zai sake yin maganar da iyayen sa. Amman kafin sannan so yake yanzu ya shiga zurfafa bincike akan faifon bidiyon nan.
🥳
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
_K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_24_
:::::::::
Tana ta zaune su hajia Qibdiyya basu fito ba. Ganin ba lalle su san ta kammala zancen ba. Hakan yasa ta mike ta nufi dayan paroorn bakinta dauke da sallama
"Nawraah. Ya tafi ne?"
"Eh tun dazu" ta amsata tana satar kallon ta duk kunya taka ma ta
Hajia Qibdiyya tayi murmushi ta riko hannun amnah suka fito
"Munata zaune gaho bamu sani ba. Kinji fa Amnah"
Amnah tayi daria tana cigaba da shan capri-sun din da hajia Qibdiyya ta bata.
"Wallahi" Nawraah ta fada tana binsu a baya.
Babban parlorn suka koma suka zauna. Hajia Qibdiyya tache,
"Nawraah! Muna magana dazu su Anees suka shigo bamu Kai karshe ba ko ince banga abubuwan ba"
"Oh eh. " Nawraah ta fada tana gyara zamanta. Ta sake cewa,
"Mami waye Alhaji ateeks?"
Hajia Qibdiyya ta dubi Nawraah sosai kafin tace,
"To ai bazan san Wanne kike nufi ba. Dubada ta iya yiwuwa wani Alhaji ateeks din kike nufi na daban. Amman dai yadda kika ambaci sunan Alhaji ateeks ba atiku ba Ina tunanin Wanda Kike fada din shine Wanda nakeda masaniya akan sa."
Nawraah ta jinjina Kai cikin tabbatarwa tace,
"Kila shine. Alhaji ateeks dai da kuke hulda dashi"
"Okay inde shine babban abokin ne. Ko ince amini ne ga mazajen mu.sannan babban yaro ko ince na hannun daman baban su Anees ne, Kuma abokin huldar cinikayyar su ne. Wani abun ne?"
"Eh to abubuwan ne. So nake na fara sanin su wanene kafin na buda aikin gaba daya. "
"To Allah yasa muji alkhairi. Alhaji ateeks yana daga cikin manyan abokanan baban su Anees. Shima anan naduka crescent yake amman phase 2. "
"Ohh" Nawraah ta fada ahankali tana tariyo abunda ta saurara a kwakwalwarta.
"Ina sauraon ki Nawraah"
Nawraah ta sake muskutawa tana lankwasa hannuwanta tache,
"Mami waye Alhaji sambaso?"
Hajia Qibdiyya ta daga kai ta sauke kallonta akan Nawraah. Tsoro, firgici sun bayyana a atare da Nawraah. Don haka ta saka hannu ta kamo hannun nawraahn acikin nata tana duban ta cikin muryar kwantar da hankali tache da ita,
"Nawraah ki nutsu kinji. Ki sanar mun dukkanin komai kinji? Damuwarki damuwar mu ce Nawraah. Farin cikin ki shine nawa Nawraah. Wallahi Nawraah kunada babban matsaayi a wajena Kai da zuriyata ma gaba daya. Allah ya jikan Hindu. Allah beyi zamuyi dogon zango da ita ba. Yanzun Nawraah kin maye gurbin Hindu kinji? Ki daukeni a matsayin uwa kinji? Saki jikin ki ki kwantar da hankalinki, Nan gidan ku ne. Ki fito ki gayamun dukkanin matsalolin da kuke fuskanta. Idan shawara kike nema zan baki. Dukkanin abunda kike buri in dai bai fin karfin mu ba da iKon rabbi zamu baki shi. kinji?"
Nawraah ta kada Kai sama alamar toh. Hawayen da take ta makalewa ya shiga zurara,
"Nawraah.. Subhan'Allah! Kuka Kuma? Meya faru dan Allah. ?"
Nawraah ta sake fashe wa da wani kukan tana daga kanta sama hadi da saka hannu ta goge hawayen tache,
"Ai shine nace wanene Alhaji sambaso?"
Hajia Qibdiyya ta dubi Nawraah tana cigaba da nazartar ta tache,
"Aminin baban su Anees ne. Alhaji sambaso abokin cinikayyar baban su Anees ne. Alhaji sambaso attajirai ne a wannan garin namu na naduka. Yana daya daga cikin manya masu fada aji na gari da kasa baki daya... Alhaji sambaso miji ne ga aminiyata Dr bintu..."
"Ohkay. Allah sarki.... Lalle akwai zumunta a tsakanin ku sosai"
Mami ta kada Kai alamun eh ta cigaba da cewa,
"Akwai zumunci a tsakanin mu sosai Kam marigayiya Hindu ma ta sansu. Farin sani ma. Ai nan ta koma da girki lokacin da mukayi tafiya. Amman dukkanin wadannan zumunta dana lissafi maki hakan baya nufi don mun sansu mu goyi bayan su akan abu mekyau ko akasin haka. Saboda haka ki kwantar da hankalin ki. Alakar mu dake ta zarce gaban yadda kike tunani kinji Nawraah? Ki cigaba da Sanar damu komai. Alhaji sambaso yana daya daga cikin shareholders na jami'ar Alharamein. Sannan 'yayan su da yayan mu ma tare suke baki daya"
"Allah sarki. Allah yabar zumuncin ku"
"Aameen nawraah Ina sauraron ki cigaba"
"Bari mu baki waje ko?kice ya shigo nan. Amnah zo muje can parlorn na saka miki wani cartoon din. "
Amnah ta mike. Hajia Qibdiyya ta rike hannunta suka nufi dayan parlorn
Nawraah ta dubi wayar da marwaan ke sake kiranta a karo na wajen takwas ta dauka,
"Hello...."
Marwaan dake dakin Anees a tsaye daya shiga ya gyara tsayuwar sa yana amsata. Anees na zaune akan kujera yana danna wayar hannun sa.
"Habjbty...."
"Naam"
"Shine kika nuna tamkar bakisan Allah ya halicce ni ba kina waskewa, Nazo inata murmushi kin hade rai kina kallon tv, Haba babe meye haka?"
Nawraah ta hararo wayar kamar shi take gani cikin turo baki gaba cike da shagwaba tache,
"Mami fa na wajen ai da kunya"
"Banda ke da abun ki. Mami ai mahaifiyar mu ce.. Albarka ma zata saka mana. Amma kika wani shareni. "
"Hakane. To kayi hakuri"
"Ki fito Ina waje "
"Ai Mami tace ka shigo parlor ta bamu waje"
Marwaan ya fashe da daria yace,
"Su duk saye sayen fuskar da kike sai da mami ta gane?"
"To ba dole ta gane ba ka sakani agaba kana kallo kamar mudubi"
"To ai kedin mudubin zuciyata ce ke zuciyata ke dubawa take samun annuri da farin ciki"
"Uhm lalle fa. To kazo dai parlor ko lokaci na kurewa"
"A'ah ba wani lokaci daya kure. Ni da bamuyi zancen bama"
"Ba gashinan munyi ta waya ba?"
"Wallahi baki isaba. A'ina mukai zancen kinma isa. Chab"
Nawraah ta fashe da daria. Har Anees yana jiyo ta. Daman dukkanin hirar da suke tanata masa yawo a kunne. Don sauraron muryar Nawraah kadai idan yaji wani nutsuwa ce ke gauraye shi.
"Dan wahala na tafi zance" Marwaan ya fadawa Anees yana dafa kafadar sa
Anees yayi murmushi yana girgiza Kai yace,
"Ga ku nan yan wahala Kai da ita..."
"Karya kake senior man. Ko comrade zance me ko. Oho maka dai. Ni na tafi zance"
"Madalla"
Marwaan yayi daria kafin ya futa yana girgiza Kai. Yana fita Anees ya mike da sauri ya rufe kofar dakin
Ya koma dakyar ya kwanta akan gadonsa, Ya sanya hannunsa daya ya dora a saitin zuciyar sa dake wani irin bugu da rada'di. Ba komai bane ya sanya zuciyar sa cikin yanayin da yake ciki. Fyace Nawraah daya gani Kuma gashi zasuyi zance da marwaan. Wannan al'amari yana takurawa zuciyar sa. Yayi yayi ya cure komai na Nawraah a tattare dashi, Amma hakan ya cimma tura. Tamkar sake ingiza lamarin yake, Ko da yaushe cikin tunanin ta yake. Kullum yaumun ba fashi.
"Ya rabbi ka shiga cikin lamurana. Ka mini zabi nagari ya Allah. Kada ka barni da iyawata Allah. Yaa Allah ka dube ni. Kamin zabin ka mafificin alkhairi. "
Wasu siraran hawaye suka shiga zuba daga idanun sa. . Wayar sa ce ta fara Kara. Ya daga yana duba screen din mahaifiyar sa ce. Mami da sauri ya dauka yana kokarin saita kansa
"Anees..." Ta kura sunansa.
"Naam Mami"
"Abincin ka fa yana nan bakazo Kaci ba. Kana Ina ne?"
"Mami Kai nane yake dan ciwo na sha magani idan ya tsurga zan zo "
"Kai Kuma? Subhan'Allah Allah ya baka lafiya kaji? Tashi muje asibiti to"
"No Mami ba wani babban abu bane. Normal headache ne na stress . Nasha painkillers kakki damu"
"To shikenan inde ciwon ya dena kazo Kaci kaji? Idan Kuma ba zaka iya zuwa ba sai akawo maka"
"To shikenan idan ya tsurga din"
"Toh sannu" ta katse Kiran tana ajiye wayar a gefe suka cigaba da kallon su da Amnah.
Yayinda Anees ya gyara kwanciyar sa akan gadonsa idanunsa na kan pop yana tunani sosai .
Marwaan na karasawa parlorn ya nemi kujera ya zauna yana duban nawraah.
Kanta a kasa tanata murmushi. Marwaan ya zage ya dinga jan ta da hira. Tun tana boye boyen fuska tana magana ahankali kar Mami ta jiyo su har ta saki jikinta suka shiga zance Ka'in da na'in
Sai da marwaan ya mike zai tafi yaje bakin kofa ya juya da sauri yana cewa
"Ai ni ba na manta ba.... Munyi magana da su Maa . Mamanmu kenan da babanmu. Inshaa Allah soon zaazo nema mun auren ki. Yanzu akwai yan issues da ake settling na business din su baba. He's so occupied ne. Amma yace daya gama zaa zo" ya karasa fada yana murmushi yana kuma adduar Allah yasa ta yarda da karyar daya fada don bayasan ya gaya mata gaskiar lamarin. So yake ya cigaba da ba iyayen nasa hakuri su amince a nema masa aurenta.
"Ba damuwa... Allah zabar mana abunda yafu alkhairi,"ta amsa shi tana ta murmushi
"Ameen baby ta. Mrs marwaan to be"
Da sauri ta Saka hannu tana rufe fuskar ta da tafukan hannayenta. Marwaan yayi murmushin shima sukayi sallama ya wuce dakin Anees ya masa sallama ya tafi gidah yanata ayyana yadda zai sake yin maganar da iyayen sa. Amman kafin sannan so yake yanzu ya shiga zurfafa bincike akan faifon bidiyon nan.
🥳
_HGL CHARITY FOUNDATION_
_ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_
JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_
GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI
INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR
НАКА
1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH
2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA
3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA
MARASA HALI
4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU
ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA
5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN
MASU JINYA MARASA KARFI..
6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI
AWAJEN DA BASUDA SHI...
MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK
YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA..
JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH..
DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU
9044191709
OPAY
JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜
_K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_24_
:::::::::
Tana ta zaune su hajia Qibdiyya basu fito ba. Ganin ba lalle su san ta kammala zancen ba. Hakan yasa ta mike ta nufi dayan paroorn bakinta dauke da sallama
"Nawraah. Ya tafi ne?"
"Eh tun dazu" ta amsata tana satar kallon ta duk kunya taka ma ta
Hajia Qibdiyya tayi murmushi ta riko hannun amnah suka fito
"Munata zaune gaho bamu sani ba. Kinji fa Amnah"
Amnah tayi daria tana cigaba da shan capri-sun din da hajia Qibdiyya ta bata.
"Wallahi" Nawraah ta fada tana binsu a baya.
Babban parlorn suka koma suka zauna. Hajia Qibdiyya tache,
"Nawraah! Muna magana dazu su Anees suka shigo bamu Kai karshe ba ko ince banga abubuwan ba"
"Oh eh. " Nawraah ta fada tana gyara zamanta. Ta sake cewa,
"Mami waye Alhaji ateeks?"
Hajia Qibdiyya ta dubi Nawraah sosai kafin tace,
"To ai bazan san Wanne kike nufi ba. Dubada ta iya yiwuwa wani Alhaji ateeks din kike nufi na daban. Amman dai yadda kika ambaci sunan Alhaji ateeks ba atiku ba Ina tunanin Wanda Kike fada din shine Wanda nakeda masaniya akan sa."
Nawraah ta jinjina Kai cikin tabbatarwa tace,
"Kila shine. Alhaji ateeks dai da kuke hulda dashi"
"Okay inde shine babban abokin ne. Ko ince amini ne ga mazajen mu.sannan babban yaro ko ince na hannun daman baban su Anees ne, Kuma abokin huldar cinikayyar su ne. Wani abun ne?"
"Eh to abubuwan ne. So nake na fara sanin su wanene kafin na buda aikin gaba daya. "
"To Allah yasa muji alkhairi. Alhaji ateeks yana daga cikin manyan abokanan baban su Anees. Shima anan naduka crescent yake amman phase 2. "
"Ohh" Nawraah ta fada ahankali tana tariyo abunda ta saurara a kwakwalwarta.
"Ina sauraon ki Nawraah"
Nawraah ta sake muskutawa tana lankwasa hannuwanta tache,
"Mami waye Alhaji sambaso?"
Hajia Qibdiyya ta daga kai ta sauke kallonta akan Nawraah. Tsoro, firgici sun bayyana a atare da Nawraah. Don haka ta saka hannu ta kamo hannun nawraahn acikin nata tana duban ta cikin muryar kwantar da hankali tache da ita,
"Nawraah ki nutsu kinji. Ki sanar mun dukkanin komai kinji? Damuwarki damuwar mu ce Nawraah. Farin cikin ki shine nawa Nawraah. Wallahi Nawraah kunada babban matsaayi a wajena Kai da zuriyata ma gaba daya. Allah ya jikan Hindu. Allah beyi zamuyi dogon zango da ita ba. Yanzun Nawraah kin maye gurbin Hindu kinji? Ki daukeni a matsayin uwa kinji? Saki jikin ki ki kwantar da hankalinki, Nan gidan ku ne. Ki fito ki gayamun dukkanin matsalolin da kuke fuskanta. Idan shawara kike nema zan baki. Dukkanin abunda kike buri in dai bai fin karfin mu ba da iKon rabbi zamu baki shi. kinji?"
Nawraah ta kada Kai sama alamar toh. Hawayen da take ta makalewa ya shiga zurara,
"Nawraah.. Subhan'Allah! Kuka Kuma? Meya faru dan Allah. ?"
Nawraah ta sake fashe wa da wani kukan tana daga kanta sama hadi da saka hannu ta goge hawayen tache,
"Ai shine nace wanene Alhaji sambaso?"
Hajia Qibdiyya ta dubi Nawraah tana cigaba da nazartar ta tache,
"Aminin baban su Anees ne. Alhaji sambaso abokin cinikayyar baban su Anees ne. Alhaji sambaso attajirai ne a wannan garin namu na naduka. Yana daya daga cikin manya masu fada aji na gari da kasa baki daya... Alhaji sambaso miji ne ga aminiyata Dr bintu..."
"Ohkay. Allah sarki.... Lalle akwai zumunta a tsakanin ku sosai"
Mami ta kada Kai alamun eh ta cigaba da cewa,
"Akwai zumunci a tsakanin mu sosai Kam marigayiya Hindu ma ta sansu. Farin sani ma. Ai nan ta koma da girki lokacin da mukayi tafiya. Amman dukkanin wadannan zumunta dana lissafi maki hakan baya nufi don mun sansu mu goyi bayan su akan abu mekyau ko akasin haka. Saboda haka ki kwantar da hankalin ki. Alakar mu dake ta zarce gaban yadda kike tunani kinji Nawraah? Ki cigaba da Sanar damu komai. Alhaji sambaso yana daya daga cikin shareholders na jami'ar Alharamein. Sannan 'yayan su da yayan mu ma tare suke baki daya"
"Allah sarki. Allah yabar zumuncin ku"
"Aameen nawraah Ina sauraron ki cigaba"