Sashe 35
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nawraah tayi mamaki kwarai matuka da maganganun da hajia Qibdiyyata fada mata. Lalle Allah ne ya fara nuna alhakin su akan su.
"Inshaa Allah zuwa da safe ko rana haka. Zaa kawo mota ta dauke su su tafi can yankin su kafin lamura su gyaru. Zaku zauna acan har Sanda Allah zai kawo karshen masifun da suke ciki.....
ATUWA 🥳
[6/8, 9:31 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_41_
:::::::::
WASHE GARI...
Wasu daga cikin kashe kashen gidajen na cikin farin ciki marar misaltuwa. Saboda haka sun tashi cikin kwanciyar hankali da dadi mai ratsa zukataa
Ya yinda wasu basu runtsa bama saboda bakin ciki da alhini marar misaltuwa..
To haka rayuwar take dama yau dadi gobe akasin haka...
A ranar hajia Qibdiyya ta tura zungureriyar mota ta dauki su Nawraah. Da fari nusaiba Kin yadda tayi ta shiga mota ta Kuma ce bada yaranta ba.
Dakyar dai bayan bappah Auwalu ya kasa hakuri ya zunduma mata mari da karin cewar gida ai nasane don haka sai dai ta zauna a kwararo a titi idan a naduka zata zauna bata zauna agidan ba, su bar garin su..
Dakyar ta hakura harda sharar hawayen bakin ciki ta shiga mota tanayi.
Basu dire ko'ina ba sai yankin bunza garin su na da... Sun samu tarba sosai daga mutanen yankin bunza
Aka sauke su a gidan Mai garin yankin bunza. Waje akaa basu wadatacce Mai dakuna da da bandaki har biyu da dakin girki.
Zasu biya kudin gidan ma Mai gari yace za su zauna har Sanda Allah ya kawo kagshen zaman su. Saboda baya manta alkhairi da zuriyar hamidniyya sukai masa dama ahalin yankin baki daya.
Abinci kuwa haka aka dinga kawo musu shi daga gidaje kala kala. Nusaiba sai yamutsa take. Tana daga Kai Kai kache wata matar mai kudin ce tazo dabatasan kan yankin ba. Bayan tsatson can ce Kuma acan din aka haifeta..
Dakuna hudu ne, don haka bappah Auwalu ya s
Dau daya, nusaiba tana daya, Layla da Nawraah da Amnah suna guda daya. Ragowar daya kuma Ahmad ne da Ashfeef.
Da katuwar rijiyar su a gefen shuri. Sannan abinci Mai gari yacs kar bappah Auwalu ya damu zaa dinga kawo musu abinci har na tsayim watannin uku.
Alummar yankin bunza nada karamci sosai kusan yanzu da shekaru sukaja sun sake sanun abunda duniyakeciki. Tattalin arzukan su na wasu wajen sun dawo. Don Mai gari ma yace zasu zauna da bappah Auwalu acikin duwatsun da aka farfasa an samu gwalagwalai. Sannan shanuwa daya da suka manta ta hayayyafa ta Tara garke .
Akwai makarantu sosai da aka sake bubbudewa. Yanzu har matan garin na zuwa boko sosai. Dama akwai arabi da allo. Komai dai yanzu bunza alhamdulillah. Abu daya ne yankin bunza har yanzu basu sauya shi ba ba Kuma su soke shi ba. Since al'adar su ce bai ibadah ko addini ba. Don haka ba zasu dena ba...
dukkanin Mai karatu dake bibiyar littafin KWANKWASON JIMINA tun da farko zai san, Rafin rau Wato ebo ruwa a kogi rafin rau da mata keyi suna kaiwa godajen angwayen da zasu aura. Sai Kuma mazan dake nome gona baki daya. Amfanin hakan shine ruwan da shi amaryar zata dinga girki suna sha har ya kare..Yayinda amfanin noman da angon yayi Kuma shi zasu dinga girkawa har ya kare. Wannan itace aladar kadai da mutanen bunza suka kasa denawa..
A haka su bappah Auwalu suka cigaba da zama a yankin na bunza. Abinci dai alhamdulillah suna samu. Ruwa Kuma akwai a rijia janyowa kawai zaai.
Amman duk da hakan nusaiba sai dai ta Saka kullum ashfeef ne zai dinga ebo itace a jeji ta tsiri dafa ruwan zafi tace dashi za'ai wanka.
Yayinda Nawraah Kuma itake janyowa ruwa a rijiyar gidan kullum. Sai afakaice ne idan bata kalla Layla zata jawo itama. Yayinda ahmadu ke bin ashfeef su je tare idan sun dawo kofar gidah sai yasa yashiga dashi ciki...
Su bappah sanu suka zo musu ziyara bunza. Shi dai bappah auwalu daga gaisuwa bai sake bi takansu ba yayinda Nawraah ma suna gaysawa suka tashi daga wajen..
Haka suka karaci zaman su suka tafi. Kudin da suka bawa bappah Auwalu ma kin karba yayi suka bawa nusaiba.
Yace ba ruwansa da su. Tunda dama basa kaunar dan uwan su junaidu da ya rasu ma su kaki rike iyalan nasa. Yafita harkar su baki daya.
Hakama su Nawraah duk hirar da matan su bappah sani suke da su Nusaiba da Layla kanzil bata ce ba tana daga waje tana jan charbi abinta Amnah na gefe tana wasan girki ...
*BIRNIN NADUKA*
Ranaku nata shudewa abubuwa nata faruwa. Yau da dadi gobe akasinta. Dama haka rayuwar baki daya ta ke.
Duk wasu bincike da shedu an kammala su na kashe kashen rayukan da akayiwa iyalan marigayi Junaid da mai dakinsa marigayiya Hindu da babban dansu marigayi Ashir.
Dr Abububakhr ya tsaya tsayin daka wajen ganin komai ya kammala tare da temakon Mai dakinsa hajia Qibdiyya da Anees autan su. ..Kuma bangaren kadarorin Dr dollars din duk an gama bincike an dawo masa da komai har takardun original. Rana kawai aka Saka da zaa damke Alhaji sambaso..
Marwaan da kansa ya samu Anees yana gaya masa komai harda kisan da iyayensa suka yiwa ahalin su Nawraah. Anees ya riko hannun marwaan suka jesu har gaban iyayen su. Marwaan din ya sake nanatawa yana hawaye. Anees na taya shi hawayen yanadafa kafadar marwaan din yana bashi hakuri kan shima dagaa baya sani. Amman saboda gudun kada zumuntar su ta baci Mami (hajia Qibdiyya)tache kar ya nuna masa komai saboda kar su bata.
Nan suka shiga bashi hakuri. Yana basu shima yana Kuma sanar da su komai dangane da abunda ya sani da karin bayani akan irin fatali da mahaifin nasu Alhaji sambaso yayi dasu tunda yayi aure..
Ya futa harkar su Baki daya yanzu. Da su abinci da karsu ci uwar su dayaa awajen sa. Kawai dai suna cikin gidan suna rayuwa ne.kuma ya kwace dukkanin moticin su yace su dena hawa..
Rayuwa ta musu zafi sosai. Mahaifiyar su itace ke dauke dasu yanzu itama bashi ne da ita ba, kullum cikin ciwo take.marwaan na fada yana kuka
Su Dr dollars na bashi hakuri cike da tausayinsa . Don marwaan din shi kadai ya futa zarra agidan nasu tun a baya . Domin lily ma ta dakko izza irinta Dr bintu..
Haka dai suka yita bashi hakuri da baki. A ranar nema Dr dollars din ke fadin zagon kasan da sambason ya masa ya handame kadarorin sa...
Ya Kuma dakko motar sa daya ba Wa marwaan da zai tafi gidah. Ya debi kudi ma ya bashi...
Anees yaja motar ya tafi gidah yana yaba kyawun hali da dattako irin na Dr abubuakhar dollars.....
AFUWAN DA POSTING DIN DARE. WALLAHI BANIDA LAFIYA NE AMMA DA SAUKI. INSHAA ALLAH ZAA CIGABA DA POSTING AKAI AKAI...
HANSAI🥳
[6/8, 11:19 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_42_
:::::::::
A kwana a tashi ba wuya awajen Allah.... Marwaan nata kokarin ganin komai ya saisaita a bangaren mahaifin sa da mahaifiyar sa, Amma lamarin yaki yiwuwa, baki daya ma yanzu inji ma baa kunnawa dasu anyi wiring daban ana kunnawa gidan amarya
Rannan kuwa har cikin gidan nasu kubrah da Alhaji Sambaso suka shiga parlorn na Dr bintu .
Kubrah ta kukkuna voice notes da wayar da su ke da dr bintu akan shiga bokayen da Dr bintu ke aikata.
Gashi agaban su Marwaan da lily. Ga maaikata. Abun kunya, Dr bintu ta hau bori tana maganganu. Alhaji sambaso ya wanketa da mari.
Atakaice dai Dr bintu ta fito ta fara farfadan komai agaban yaran da hajia kubrah. Dukkanin abunda Alhaji sambaso ya aikata ta fada, Da lefukan kubrah data yi da karin cewar kubrahn karuwace ...
"Kuma sai naje har gaban Marwaan na basu hakuri na fadi komai"
"Ki fadi me? Yo ai na a'ika da mutane na garin kije kuyi abunda zaki. Motar kamfanin shareholders Dr dollars yana waya da matar sa ta aika musu sun koma can yankin su ko. Zaku sha mamaki da ke da y
'yayan ki munafikai"
"Alhaji yayan cikin naaka kake cewa munafikai?"
Marwaan bai jira jin karashen ba ya rike hannun lily suka yi hanyar mota. Lily ta riko uwar tasu
Mita suka bude suka shiga marwaan yaja ta da karfin gaske.
Alhaji sambaso ya shiga motar shima yana biye dasu a baya yana waya..
Sannan a hanya marwaan ya kira Anees yake sheda masa halin da ake ciki. Anees ya sanarwa nasa iyayen suka dau hanya suma
Baki daya sai suka nufi yankin bunza dukan su. Alhaji sambaso yanata waya da wadanda ya aikata.
Yayinda Dr dollars da hajia Qibdiyya da Anees Suma sun tafi cike da motocin maaikata na uniform da marasa kaki..
YANKIN BUNZAA
ahalin da ake ciki Kuma ayankin bunza ahalin hamdniyya Lebanon mai unguwa ya zauna da bappah Auwalu an fito da dukiya fal ta dutse mallakin su.
An raba gadon kowanne aka bashi. Sauran bappan duk sun zo. An babbawa kowanne.
Na marigayi junaid aka bawa iyalinsa. Sannan saniyar data Tara garke ma Ashe mallakin junaidu ce don haka aka sake rabawa su Nawraah gadon su.
A Kuma ranar ne Mai gari yasa maza biyu acikin yaran sa su nome dandagi. Yayinda ya roki alfamar ma wajen bappah Auwalu yace ya aurawa yayaansa mata mazansa biyu sunyi karatu a jami'a Kuma ga kudi nan sun samu zasu koma birni. Don haka sun yafee ma basai su Nawraah sun ebo ruwa daga rafin rau ba...
Koda bappah Auwalu ya gayawa nusaiba taki amincewa tana cewa saidai Nawraah Amma Layla bazata auri Dan kauye ba
Bappah Auwalu ya sharara mata mari da furucin saki har biyu Daman ta kaishi karshe .
Ya Kuma amincdwamai vairi saboda karamin da ya musu Kuma ya zauna da Layla da Nawraah duk since sun amince baza suki bin maganar su ba
Musanman Nawraah da hakan yafi mata tunda har abadah ta rantse bataza auri marwaan ba...
Layla da Nawraah suka roki bappah Auwalu kan sama suna shaawar ebo ruwan rafinrau tun suna kanan, tun da su alaadr su da hamaiddniya basayi. Amma ya amince musu suyi
Hakan kuwa akayi. Suka damara suka dauki randuna suka tafi rafinrau...
****
"Inshaa Allah zuwa da safe ko rana haka. Zaa kawo mota ta dauke su su tafi can yankin su kafin lamura su gyaru. Zaku zauna acan har Sanda Allah zai kawo karshen masifun da suke ciki.....
ATUWA 🥳
[6/8, 9:31 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_41_
:::::::::
WASHE GARI...
Wasu daga cikin kashe kashen gidajen na cikin farin ciki marar misaltuwa. Saboda haka sun tashi cikin kwanciyar hankali da dadi mai ratsa zukataa
Ya yinda wasu basu runtsa bama saboda bakin ciki da alhini marar misaltuwa..
To haka rayuwar take dama yau dadi gobe akasin haka...
A ranar hajia Qibdiyya ta tura zungureriyar mota ta dauki su Nawraah. Da fari nusaiba Kin yadda tayi ta shiga mota ta Kuma ce bada yaranta ba.
Dakyar dai bayan bappah Auwalu ya kasa hakuri ya zunduma mata mari da karin cewar gida ai nasane don haka sai dai ta zauna a kwararo a titi idan a naduka zata zauna bata zauna agidan ba, su bar garin su..
Dakyar ta hakura harda sharar hawayen bakin ciki ta shiga mota tanayi.
Basu dire ko'ina ba sai yankin bunza garin su na da... Sun samu tarba sosai daga mutanen yankin bunza
Aka sauke su a gidan Mai garin yankin bunza. Waje akaa basu wadatacce Mai dakuna da da bandaki har biyu da dakin girki.
Zasu biya kudin gidan ma Mai gari yace za su zauna har Sanda Allah ya kawo kagshen zaman su. Saboda baya manta alkhairi da zuriyar hamidniyya sukai masa dama ahalin yankin baki daya.
Abinci kuwa haka aka dinga kawo musu shi daga gidaje kala kala. Nusaiba sai yamutsa take. Tana daga Kai Kai kache wata matar mai kudin ce tazo dabatasan kan yankin ba. Bayan tsatson can ce Kuma acan din aka haifeta..
Dakuna hudu ne, don haka bappah Auwalu ya s
Dau daya, nusaiba tana daya, Layla da Nawraah da Amnah suna guda daya. Ragowar daya kuma Ahmad ne da Ashfeef.
Da katuwar rijiyar su a gefen shuri. Sannan abinci Mai gari yacs kar bappah Auwalu ya damu zaa dinga kawo musu abinci har na tsayim watannin uku.
Alummar yankin bunza nada karamci sosai kusan yanzu da shekaru sukaja sun sake sanun abunda duniyakeciki. Tattalin arzukan su na wasu wajen sun dawo. Don Mai gari ma yace zasu zauna da bappah Auwalu acikin duwatsun da aka farfasa an samu gwalagwalai. Sannan shanuwa daya da suka manta ta hayayyafa ta Tara garke .
Akwai makarantu sosai da aka sake bubbudewa. Yanzu har matan garin na zuwa boko sosai. Dama akwai arabi da allo. Komai dai yanzu bunza alhamdulillah. Abu daya ne yankin bunza har yanzu basu sauya shi ba ba Kuma su soke shi ba. Since al'adar su ce bai ibadah ko addini ba. Don haka ba zasu dena ba...
dukkanin Mai karatu dake bibiyar littafin KWANKWASON JIMINA tun da farko zai san, Rafin rau Wato ebo ruwa a kogi rafin rau da mata keyi suna kaiwa godajen angwayen da zasu aura. Sai Kuma mazan dake nome gona baki daya. Amfanin hakan shine ruwan da shi amaryar zata dinga girki suna sha har ya kare..Yayinda amfanin noman da angon yayi Kuma shi zasu dinga girkawa har ya kare. Wannan itace aladar kadai da mutanen bunza suka kasa denawa..
A haka su bappah Auwalu suka cigaba da zama a yankin na bunza. Abinci dai alhamdulillah suna samu. Ruwa Kuma akwai a rijia janyowa kawai zaai.
Amman duk da hakan nusaiba sai dai ta Saka kullum ashfeef ne zai dinga ebo itace a jeji ta tsiri dafa ruwan zafi tace dashi za'ai wanka.
Yayinda Nawraah Kuma itake janyowa ruwa a rijiyar gidan kullum. Sai afakaice ne idan bata kalla Layla zata jawo itama. Yayinda ahmadu ke bin ashfeef su je tare idan sun dawo kofar gidah sai yasa yashiga dashi ciki...
Su bappah sanu suka zo musu ziyara bunza. Shi dai bappah auwalu daga gaisuwa bai sake bi takansu ba yayinda Nawraah ma suna gaysawa suka tashi daga wajen..
Haka suka karaci zaman su suka tafi. Kudin da suka bawa bappah Auwalu ma kin karba yayi suka bawa nusaiba.
Yace ba ruwansa da su. Tunda dama basa kaunar dan uwan su junaidu da ya rasu ma su kaki rike iyalan nasa. Yafita harkar su baki daya.
Hakama su Nawraah duk hirar da matan su bappah sani suke da su Nusaiba da Layla kanzil bata ce ba tana daga waje tana jan charbi abinta Amnah na gefe tana wasan girki ...
*BIRNIN NADUKA*
Ranaku nata shudewa abubuwa nata faruwa. Yau da dadi gobe akasinta. Dama haka rayuwar baki daya ta ke.
Duk wasu bincike da shedu an kammala su na kashe kashen rayukan da akayiwa iyalan marigayi Junaid da mai dakinsa marigayiya Hindu da babban dansu marigayi Ashir.
Dr Abububakhr ya tsaya tsayin daka wajen ganin komai ya kammala tare da temakon Mai dakinsa hajia Qibdiyya da Anees autan su. ..Kuma bangaren kadarorin Dr dollars din duk an gama bincike an dawo masa da komai har takardun original. Rana kawai aka Saka da zaa damke Alhaji sambaso..
Marwaan da kansa ya samu Anees yana gaya masa komai harda kisan da iyayensa suka yiwa ahalin su Nawraah. Anees ya riko hannun marwaan suka jesu har gaban iyayen su. Marwaan din ya sake nanatawa yana hawaye. Anees na taya shi hawayen yanadafa kafadar marwaan din yana bashi hakuri kan shima dagaa baya sani. Amman saboda gudun kada zumuntar su ta baci Mami (hajia Qibdiyya)tache kar ya nuna masa komai saboda kar su bata.
Nan suka shiga bashi hakuri. Yana basu shima yana Kuma sanar da su komai dangane da abunda ya sani da karin bayani akan irin fatali da mahaifin nasu Alhaji sambaso yayi dasu tunda yayi aure..
Ya futa harkar su Baki daya yanzu. Da su abinci da karsu ci uwar su dayaa awajen sa. Kawai dai suna cikin gidan suna rayuwa ne.kuma ya kwace dukkanin moticin su yace su dena hawa..
Rayuwa ta musu zafi sosai. Mahaifiyar su itace ke dauke dasu yanzu itama bashi ne da ita ba, kullum cikin ciwo take.marwaan na fada yana kuka
Su Dr dollars na bashi hakuri cike da tausayinsa . Don marwaan din shi kadai ya futa zarra agidan nasu tun a baya . Domin lily ma ta dakko izza irinta Dr bintu..
Haka dai suka yita bashi hakuri da baki. A ranar nema Dr dollars din ke fadin zagon kasan da sambason ya masa ya handame kadarorin sa...
Ya Kuma dakko motar sa daya ba Wa marwaan da zai tafi gidah. Ya debi kudi ma ya bashi...
Anees yaja motar ya tafi gidah yana yaba kyawun hali da dattako irin na Dr abubuakhar dollars.....
AFUWAN DA POSTING DIN DARE. WALLAHI BANIDA LAFIYA NE AMMA DA SAUKI. INSHAA ALLAH ZAA CIGABA DA POSTING AKAI AKAI...
HANSAI🥳
[6/8, 11:19 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_42_
:::::::::
A kwana a tashi ba wuya awajen Allah.... Marwaan nata kokarin ganin komai ya saisaita a bangaren mahaifin sa da mahaifiyar sa, Amma lamarin yaki yiwuwa, baki daya ma yanzu inji ma baa kunnawa dasu anyi wiring daban ana kunnawa gidan amarya
Rannan kuwa har cikin gidan nasu kubrah da Alhaji Sambaso suka shiga parlorn na Dr bintu .
Kubrah ta kukkuna voice notes da wayar da su ke da dr bintu akan shiga bokayen da Dr bintu ke aikata.
Gashi agaban su Marwaan da lily. Ga maaikata. Abun kunya, Dr bintu ta hau bori tana maganganu. Alhaji sambaso ya wanketa da mari.
Atakaice dai Dr bintu ta fito ta fara farfadan komai agaban yaran da hajia kubrah. Dukkanin abunda Alhaji sambaso ya aikata ta fada, Da lefukan kubrah data yi da karin cewar kubrahn karuwace ...
"Kuma sai naje har gaban Marwaan na basu hakuri na fadi komai"
"Ki fadi me? Yo ai na a'ika da mutane na garin kije kuyi abunda zaki. Motar kamfanin shareholders Dr dollars yana waya da matar sa ta aika musu sun koma can yankin su ko. Zaku sha mamaki da ke da y
'yayan ki munafikai"
"Alhaji yayan cikin naaka kake cewa munafikai?"
Marwaan bai jira jin karashen ba ya rike hannun lily suka yi hanyar mota. Lily ta riko uwar tasu
Mita suka bude suka shiga marwaan yaja ta da karfin gaske.
Alhaji sambaso ya shiga motar shima yana biye dasu a baya yana waya..
Sannan a hanya marwaan ya kira Anees yake sheda masa halin da ake ciki. Anees ya sanarwa nasa iyayen suka dau hanya suma
Baki daya sai suka nufi yankin bunza dukan su. Alhaji sambaso yanata waya da wadanda ya aikata.
Yayinda Dr dollars da hajia Qibdiyya da Anees Suma sun tafi cike da motocin maaikata na uniform da marasa kaki..
YANKIN BUNZAA
ahalin da ake ciki Kuma ayankin bunza ahalin hamdniyya Lebanon mai unguwa ya zauna da bappah Auwalu an fito da dukiya fal ta dutse mallakin su.
An raba gadon kowanne aka bashi. Sauran bappan duk sun zo. An babbawa kowanne.
Na marigayi junaid aka bawa iyalinsa. Sannan saniyar data Tara garke ma Ashe mallakin junaidu ce don haka aka sake rabawa su Nawraah gadon su.
A Kuma ranar ne Mai gari yasa maza biyu acikin yaran sa su nome dandagi. Yayinda ya roki alfamar ma wajen bappah Auwalu yace ya aurawa yayaansa mata mazansa biyu sunyi karatu a jami'a Kuma ga kudi nan sun samu zasu koma birni. Don haka sun yafee ma basai su Nawraah sun ebo ruwa daga rafin rau ba...
Koda bappah Auwalu ya gayawa nusaiba taki amincewa tana cewa saidai Nawraah Amma Layla bazata auri Dan kauye ba
Bappah Auwalu ya sharara mata mari da furucin saki har biyu Daman ta kaishi karshe .
Ya Kuma amincdwamai vairi saboda karamin da ya musu Kuma ya zauna da Layla da Nawraah duk since sun amince baza suki bin maganar su ba
Musanman Nawraah da hakan yafi mata tunda har abadah ta rantse bataza auri marwaan ba...
Layla da Nawraah suka roki bappah Auwalu kan sama suna shaawar ebo ruwan rafinrau tun suna kanan, tun da su alaadr su da hamaiddniya basayi. Amma ya amince musu suyi
Hakan kuwa akayi. Suka damara suka dauki randuna suka tafi rafinrau...
****