Sashe 17
Kwankwason Jimina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Karbi mana " nusaiba ta dankara masa harara tana kifta masa idanu ya karba
Ahmad ya mika hannu ya karba yana mata godia
"Nagode sosai. "
"Bakomai"
"Umma naje kenan ko kuwa?"
"Kaje ka sanar mai, kaji dai na gaya maka"
Ahmad ya girgiza Kai kawai ya futa daga cikin gidan yana kambama irin halayen nusaiba. Kiri kiri gashi nan an kawo kayan abinci amman ta tilasta yaje ya gayawa mahaifin nasu ya kawo cefane ko ya kwana awaje.
Yana tafe ransa duk ba dadi saboda ko kadan bayasan halayen nata. Duba da wasu halaye ne marasa kyawu. Wanda kasancewar sa babban da agare su yake ganin bai dace ba.
Ya karasa bakin kasuwa a inda mahaifin nasu ke zama yana lodin bus.
Bappah Auwalu yana ganinsa ya mike . Ahmad ya karasa suka gaysa,
"Ya akai Ahmadu?"
Ahmad ya sauke ajiyar zuciya yana sake sadda kansa akasa yace,
"Umma ce"
"Yau kuma me tache?"
Ahmad ya Kai hannunsa kan keyarsa yana sosawa. Saboda maganar ta yiwa harshen sa nauyi
"Ina sauraon ka Ahmad me tace?"
"Baba ca tayi wai la bada kudin cefene ko cefenen. Wai idan ba haka ba..."
"Uhm Ina sauraon ka"
"Wai kakka dawo gidah"
Bappah Auwalu ya girgiza Kai yana murmushin da yafi kuka ciwo yace,
"Nusaiba kenan, Allah ya shirya. " Ya ka rasa fada yana taba alijun gabansa ya zaro wata dari biyu duk ta jeme ya mikawa Ahmad
"Ai ka barshi kawai, kaga wannan matar yanzu tazo da kayayyakin abinci kala kala. Ta kirani na shigar mata su shine ta bani dubu biyar ga su" ya karasa yana mikawa bappah Auwalu
Bappah Auwalu ya girgiza Kai yana janye hannun Ahmad dake tura masa kudin yace,
"Allah sarki. Angode, Amman ba zan karba kudin nan ba Ahmad. Kaje ka dinga taru gaba kayi wani abun amfanin dashi. "
Ahmad ya girgiza Kai da sauri yace,
"Ba abunda zanyi dasu Allah. Ka rike ka bayar a kudin kayan abincin"
Bappah Auwalu yayi shiru yana yaba kyan Kai irin na babban dan sa Ahmad.
"Dan Allah ka karba" Ahmad ya sake tura masa kudin
Bappah Auwalu ya karbi kudin ya zari guda biyu yan dari biyar na dubu daya ya ninke sauran ya zura a aljihunAhmad. Ahmad zai sake magana, bappah Auwalu ya daga masa hannu alamar ya dakata yace,
"Dubu dayan ma ta isa Ahmad. Allah ya maka albarka kaji?"
"Aamin, Amman daka Kara"
"Ta isa haka Allah. Yanzu ungo rike dari biyu nan dana baka da wannan dari biyar din. Dari bakwai kenan ka bata"
"Toh shikenan. Bari na kai mata"
"Yauwa sai na dawo"
"Sai ka dawo"
Ahmad ya juya ya nufi gidah. Yayinda bappah Auwalu ya koma kan bencin da yake ya zauna . Tunani sosai ya fara akan iyalan Alhaji sambaso dake musu abubuwan arziki kama daga kayan abinci ya zuwa suturu da tsabar kudade..
Ya sauke ajiyar zuciya yana sake zurfafa bicike na tunani akan su. Shin meyasa wannan kyautata wa har yanzu bata yanke ba?
Ganin ya kasa samun amsar tanbayar da yakewa kansa. Ya mike ya nufi bakin titi yana taro mutanen da zasuyi tafiya zuwa motar dake kan lodi a layi.
:::::
Dr. Bintu tayi shiru tana duban nusaiba dake zuba tana bata labarai. Ta saki ta kama wani ta saki ta kama wani. Baki daya ta hanata fadar abunda ya kawo ta.
A haka Ahmad ya shiga ciki bayan yayi sallama. Nusaiba nata hangen sa. Ya mika mata kudin ta karba tana wani yamutsa fuska tace dashi,
"Je ka anjima ka dawo"
'Tohm" fita yayi da sauri
Dr bintu ta dubi Ahmad daya futa tache,
"Shine babba?"
Nusaiba tayi murmushi tache,
"Eh. Daga shi dai kanwar sa Layla. Allah beyi ........
Nan ta fara ratattako zance tun farkon auren su da komai da komai. Tun Dr bintu na fuskanta har ta fara yake kawai tanayi kamar tana sauran Nusaiban
Sai daga can karshe ta jiyo Nusaiban na cewa,
"Shine fa daga baya sai Allah ya azurta su din suka tsaya. Shi da Layla. Shikenan kuma haihuwar ta dakata. Alhamdulillah"
Dr bintu ta kada kai kamar irin ta gane komai da komai dinnan jin karshen yasa tace,
"Allah ya jikansu da rahaama su kuma wadannan biyun Allah ya raya miki su aamin"
"Aameen. Ameen nagode" nusaiba ta amsa tana matsa hannuwa.
Ta sake bude baki zatayi magana. Dr bintu tayi hanzarin katse ta. Sanin idan ta barta kara dakko wani labarin zatayi sai su kwana a haka. Don taga alamar batasan tsayawa ba. Ko gajiya batayi. Tache,
"Kafin komai dai ga kayayyakin abinci nan da sauran su ayi hakuri ba yawa"
Nusaiba ta dubi manyan ledojin tana murmushi tace,
"Kamar kinsan ba ko kwayar tsaba agidan kam , inata kiranki ai bakya dauka ko sako na turo ma ba reply"
Dr bintu ta kakaro murmushin yake yayi. Tana kambama karfin hali irin na nusaiba. Wato sune zasu dinga ciyae dasu kamar wani dolen su akan su yake? Tayi kokarin mazewa tace,
"Abubuwan ne sai a slow. Inata samun patients haka plus akwai projects dana keyi ne kwana biyu"
"Allah sarki. Daman jiya nake cewa ko gidah zan zo kinga Kuma sai ga ki"
Dr bintu ta sake yin murmushin tana sosa kasan idonta tache,
"Abu na biyu. Insso ki sanar mun idan akwai business haka ko wani abu daki ke fatan ko burin yi sai mu ga abunda za'a tallafa miki da shi"
Nusaiba na zaune sai ta mike ta koma kusada Dr bintu sauran kadan ta take mata yan yatsun kafarta tace,
"Ni kwa nakeda burika. Ciki harda barin wannan ukubar gidan. Na biyu ina son sauya waya zuwa babba. Na uku mota, mota ta dade tana burgeni inason na mallaki mota. Na hudu sai aban jari inason na fara sarin kaya a kasashen waje. Tamkar dai yadda matan masu kudi sukeyi"
Dr bintu tayi shiru tamkar ruwa ya cinye ta yau ta sake tabbatarwa da Nusaiba matar wani mashahurin mai kudinnce to tabbas zaa sha gayu da fi'ili. Wadannan burika data zayyano sai kache kudaden a bishiya suke suna tsinkowa.
Murmushi kawai tayi ta dubi nusaiba tache,
"Shikenan ba zasu gagara ba. Amma da wani hanzari ba gudu ba, Amman akwai sharadi. Inde zakibi sharadin shikenan"
Nusaiba ta wulkita idanu ta hango kofa rufe ko'ina an datse. Don kada wani ya jiyo su tache,
"Na amince. Idan akwai gaban amincewa ma nayi. Menene?"
Dr bintu ta dubi Nusaiba cikin idanunta tache,
"Zaku tattara naku ya naku ke da iyalan ki duka dasu nawraah ku bar naduka da zama.......
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[5/7, 7:29 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_22_
:::::::::
Nusaiba ta kikkifta idanuwa tana saka dan yatsan ta cikin hudar kunnenta na dama tace,
"Me kika ce hajia?"
Dr bintu tayi murmushi tana duban Nusaiba tace,
"Cha nayi idan kinaso wadancan burikan naki su tabbatarl daya bayan daya.. To sai dai idan kin aminta zaki yarda da sharadin da zan fada... Kuma kince kin amince. Amman dubada yanzu kin nuna baki jiba zan sake maimaita miki su. Kinasan wadannan burikan da kika zayyano su tabbata?"
Nusaiba da jikinta baki daya yayi laushi ta kada Kai tache,
"Ina sauraron ki hajia. Tabbas abubuwan dana zayyano kowanne Ina son naga na yi ."
Dr bintu ta sake yin wani murmushin irin na gefen bakin nan tache,
"To sharadin shine. Sai dai ku bar zamann naduka. Ba zaku waiwayo ba har gaban abada kun tafi kenan, ke da iyalan ki baki daya da su Nawraah. Mai kika yanke? Yauwa sannan idan baki amince ba mai gidan nawa yace gaskia shi ya kawo karshen temaka muku da yake na jyayan abinci da sauran su. Hakama wadannan kayayyaki dana kawo yau sune karshen kawowa. "Ta karasa tana nuni da kayayyakin da yatsan ta
Nusaiba ta shiga wani hadiye wani tokararren abu daya tsaya mata a wuya. Duk ta yi wani iri cikin kankanin lokaci tamkar takardar da aka sanya a ruwa. Tabi ledojin da kallo dake maqe da kaya cikin su.
"Kinyi shiru nusaiba. Ba damuwa idan baki amince ba ba takura. Mutane da yawa sunason wannan damar aka tsallake su aka baki. Amma ba damuwa"
"To hajia misali shi wannan gidan namu kinga ya za'ai da shi? Sannan mu tafi wani garin bamu da matsugnin zama acan. "
Dr bintu ta dubeta tana yamutsa fuska tace,
"Duk wannan ba zai gagara ba. Amincewar ku kawai muke bukata"
Nusaiba ta sakeyin shiru tana ta nazari acikin kwakwalwar ta,
"Kuma kunga su Nawraah basa wajenmu yanzu"
"To fa suna Ina?"
"Suna gidan marayu..."
"Gidan marayu Kuma?"
"Eh. Nan din taga ba zata iya zaman su ba. Sun rena inda ake basu suna kwanan. Sun koma can"
Dr bintu tayi shiru. Don bata san su nawraahn basa nan ba. Yanzu ya zasuyi kenan.
"Ba zeyiwu ki mata magana ba?"
Nusaiba ta girgiza Kai tana nisawa tace,
"Ai Nawraah KWANKWASON JIMINA ce. MAI WUYAR SHAFAWA... In ta saka abu agaba yarinyar nan sai taga bayan sa...."
Dr bintu tayi shiru tana nazari itama. Nusaiba ta dubeta kafin tache,
"Amma hajia. Meya faru da lokaci daya zakice mu bar Naduka?"
"Ba komai... Kawai dai"
"Kawai me?" Nusaiba ta tanbayeta
Ahmad ya mika hannu ya karba yana mata godia
"Nagode sosai. "
"Bakomai"
"Umma naje kenan ko kuwa?"
"Kaje ka sanar mai, kaji dai na gaya maka"
Ahmad ya girgiza Kai kawai ya futa daga cikin gidan yana kambama irin halayen nusaiba. Kiri kiri gashi nan an kawo kayan abinci amman ta tilasta yaje ya gayawa mahaifin nasu ya kawo cefane ko ya kwana awaje.
Yana tafe ransa duk ba dadi saboda ko kadan bayasan halayen nata. Duba da wasu halaye ne marasa kyawu. Wanda kasancewar sa babban da agare su yake ganin bai dace ba.
Ya karasa bakin kasuwa a inda mahaifin nasu ke zama yana lodin bus.
Bappah Auwalu yana ganinsa ya mike . Ahmad ya karasa suka gaysa,
"Ya akai Ahmadu?"
Ahmad ya sauke ajiyar zuciya yana sake sadda kansa akasa yace,
"Umma ce"
"Yau kuma me tache?"
Ahmad ya Kai hannunsa kan keyarsa yana sosawa. Saboda maganar ta yiwa harshen sa nauyi
"Ina sauraon ka Ahmad me tace?"
"Baba ca tayi wai la bada kudin cefene ko cefenen. Wai idan ba haka ba..."
"Uhm Ina sauraon ka"
"Wai kakka dawo gidah"
Bappah Auwalu ya girgiza Kai yana murmushin da yafi kuka ciwo yace,
"Nusaiba kenan, Allah ya shirya. " Ya ka rasa fada yana taba alijun gabansa ya zaro wata dari biyu duk ta jeme ya mikawa Ahmad
"Ai ka barshi kawai, kaga wannan matar yanzu tazo da kayayyakin abinci kala kala. Ta kirani na shigar mata su shine ta bani dubu biyar ga su" ya karasa yana mikawa bappah Auwalu
Bappah Auwalu ya girgiza Kai yana janye hannun Ahmad dake tura masa kudin yace,
"Allah sarki. Angode, Amman ba zan karba kudin nan ba Ahmad. Kaje ka dinga taru gaba kayi wani abun amfanin dashi. "
Ahmad ya girgiza Kai da sauri yace,
"Ba abunda zanyi dasu Allah. Ka rike ka bayar a kudin kayan abincin"
Bappah Auwalu yayi shiru yana yaba kyan Kai irin na babban dan sa Ahmad.
"Dan Allah ka karba" Ahmad ya sake tura masa kudin
Bappah Auwalu ya karbi kudin ya zari guda biyu yan dari biyar na dubu daya ya ninke sauran ya zura a aljihunAhmad. Ahmad zai sake magana, bappah Auwalu ya daga masa hannu alamar ya dakata yace,
"Dubu dayan ma ta isa Ahmad. Allah ya maka albarka kaji?"
"Aamin, Amman daka Kara"
"Ta isa haka Allah. Yanzu ungo rike dari biyu nan dana baka da wannan dari biyar din. Dari bakwai kenan ka bata"
"Toh shikenan. Bari na kai mata"
"Yauwa sai na dawo"
"Sai ka dawo"
Ahmad ya juya ya nufi gidah. Yayinda bappah Auwalu ya koma kan bencin da yake ya zauna . Tunani sosai ya fara akan iyalan Alhaji sambaso dake musu abubuwan arziki kama daga kayan abinci ya zuwa suturu da tsabar kudade..
Ya sauke ajiyar zuciya yana sake zurfafa bicike na tunani akan su. Shin meyasa wannan kyautata wa har yanzu bata yanke ba?
Ganin ya kasa samun amsar tanbayar da yakewa kansa. Ya mike ya nufi bakin titi yana taro mutanen da zasuyi tafiya zuwa motar dake kan lodi a layi.
:::::
Dr. Bintu tayi shiru tana duban nusaiba dake zuba tana bata labarai. Ta saki ta kama wani ta saki ta kama wani. Baki daya ta hanata fadar abunda ya kawo ta.
A haka Ahmad ya shiga ciki bayan yayi sallama. Nusaiba nata hangen sa. Ya mika mata kudin ta karba tana wani yamutsa fuska tace dashi,
"Je ka anjima ka dawo"
'Tohm" fita yayi da sauri
Dr bintu ta dubi Ahmad daya futa tache,
"Shine babba?"
Nusaiba tayi murmushi tache,
"Eh. Daga shi dai kanwar sa Layla. Allah beyi ........
Nan ta fara ratattako zance tun farkon auren su da komai da komai. Tun Dr bintu na fuskanta har ta fara yake kawai tanayi kamar tana sauran Nusaiban
Sai daga can karshe ta jiyo Nusaiban na cewa,
"Shine fa daga baya sai Allah ya azurta su din suka tsaya. Shi da Layla. Shikenan kuma haihuwar ta dakata. Alhamdulillah"
Dr bintu ta kada kai kamar irin ta gane komai da komai dinnan jin karshen yasa tace,
"Allah ya jikansu da rahaama su kuma wadannan biyun Allah ya raya miki su aamin"
"Aameen. Ameen nagode" nusaiba ta amsa tana matsa hannuwa.
Ta sake bude baki zatayi magana. Dr bintu tayi hanzarin katse ta. Sanin idan ta barta kara dakko wani labarin zatayi sai su kwana a haka. Don taga alamar batasan tsayawa ba. Ko gajiya batayi. Tache,
"Kafin komai dai ga kayayyakin abinci nan da sauran su ayi hakuri ba yawa"
Nusaiba ta dubi manyan ledojin tana murmushi tace,
"Kamar kinsan ba ko kwayar tsaba agidan kam , inata kiranki ai bakya dauka ko sako na turo ma ba reply"
Dr bintu ta kakaro murmushin yake yayi. Tana kambama karfin hali irin na nusaiba. Wato sune zasu dinga ciyae dasu kamar wani dolen su akan su yake? Tayi kokarin mazewa tace,
"Abubuwan ne sai a slow. Inata samun patients haka plus akwai projects dana keyi ne kwana biyu"
"Allah sarki. Daman jiya nake cewa ko gidah zan zo kinga Kuma sai ga ki"
Dr bintu ta sake yin murmushin tana sosa kasan idonta tache,
"Abu na biyu. Insso ki sanar mun idan akwai business haka ko wani abu daki ke fatan ko burin yi sai mu ga abunda za'a tallafa miki da shi"
Nusaiba na zaune sai ta mike ta koma kusada Dr bintu sauran kadan ta take mata yan yatsun kafarta tace,
"Ni kwa nakeda burika. Ciki harda barin wannan ukubar gidan. Na biyu ina son sauya waya zuwa babba. Na uku mota, mota ta dade tana burgeni inason na mallaki mota. Na hudu sai aban jari inason na fara sarin kaya a kasashen waje. Tamkar dai yadda matan masu kudi sukeyi"
Dr bintu tayi shiru tamkar ruwa ya cinye ta yau ta sake tabbatarwa da Nusaiba matar wani mashahurin mai kudinnce to tabbas zaa sha gayu da fi'ili. Wadannan burika data zayyano sai kache kudaden a bishiya suke suna tsinkowa.
Murmushi kawai tayi ta dubi nusaiba tache,
"Shikenan ba zasu gagara ba. Amma da wani hanzari ba gudu ba, Amman akwai sharadi. Inde zakibi sharadin shikenan"
Nusaiba ta wulkita idanu ta hango kofa rufe ko'ina an datse. Don kada wani ya jiyo su tache,
"Na amince. Idan akwai gaban amincewa ma nayi. Menene?"
Dr bintu ta dubi Nusaiba cikin idanunta tache,
"Zaku tattara naku ya naku ke da iyalan ki duka dasu nawraah ku bar naduka da zama.......
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[5/7, 7:29 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_BOOK TWO_
_✍️:MX_
_22_
:::::::::
Nusaiba ta kikkifta idanuwa tana saka dan yatsan ta cikin hudar kunnenta na dama tace,
"Me kika ce hajia?"
Dr bintu tayi murmushi tana duban Nusaiba tace,
"Cha nayi idan kinaso wadancan burikan naki su tabbatarl daya bayan daya.. To sai dai idan kin aminta zaki yarda da sharadin da zan fada... Kuma kince kin amince. Amman dubada yanzu kin nuna baki jiba zan sake maimaita miki su. Kinasan wadannan burikan da kika zayyano su tabbata?"
Nusaiba da jikinta baki daya yayi laushi ta kada Kai tache,
"Ina sauraron ki hajia. Tabbas abubuwan dana zayyano kowanne Ina son naga na yi ."
Dr bintu ta sake yin wani murmushin irin na gefen bakin nan tache,
"To sharadin shine. Sai dai ku bar zamann naduka. Ba zaku waiwayo ba har gaban abada kun tafi kenan, ke da iyalan ki baki daya da su Nawraah. Mai kika yanke? Yauwa sannan idan baki amince ba mai gidan nawa yace gaskia shi ya kawo karshen temaka muku da yake na jyayan abinci da sauran su. Hakama wadannan kayayyaki dana kawo yau sune karshen kawowa. "Ta karasa tana nuni da kayayyakin da yatsan ta
Nusaiba ta shiga wani hadiye wani tokararren abu daya tsaya mata a wuya. Duk ta yi wani iri cikin kankanin lokaci tamkar takardar da aka sanya a ruwa. Tabi ledojin da kallo dake maqe da kaya cikin su.
"Kinyi shiru nusaiba. Ba damuwa idan baki amince ba ba takura. Mutane da yawa sunason wannan damar aka tsallake su aka baki. Amma ba damuwa"
"To hajia misali shi wannan gidan namu kinga ya za'ai da shi? Sannan mu tafi wani garin bamu da matsugnin zama acan. "
Dr bintu ta dubeta tana yamutsa fuska tace,
"Duk wannan ba zai gagara ba. Amincewar ku kawai muke bukata"
Nusaiba ta sakeyin shiru tana ta nazari acikin kwakwalwar ta,
"Kuma kunga su Nawraah basa wajenmu yanzu"
"To fa suna Ina?"
"Suna gidan marayu..."
"Gidan marayu Kuma?"
"Eh. Nan din taga ba zata iya zaman su ba. Sun rena inda ake basu suna kwanan. Sun koma can"
Dr bintu tayi shiru. Don bata san su nawraahn basa nan ba. Yanzu ya zasuyi kenan.
"Ba zeyiwu ki mata magana ba?"
Nusaiba ta girgiza Kai tana nisawa tace,
"Ai Nawraah KWANKWASON JIMINA ce. MAI WUYAR SHAFAWA... In ta saka abu agaba yarinyar nan sai taga bayan sa...."
Dr bintu tayi shiru tana nazari itama. Nusaiba ta dubeta kafin tache,
"Amma hajia. Meya faru da lokaci daya zakice mu bar Naduka?"
"Ba komai... Kawai dai"
"Kawai me?" Nusaiba ta tanbayeta