Sashe 2
Jawaheer Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Alhaji Jibrin mai dala dan kasuwa ne na daya wanda a Nigeria ake alfahari dashi bama Nigeria ba harta kasashen waje baya siyasa duk wani Abu da akeci shi yake kawo wa babu wanda bai san sunanshi ba a Nigeria harta karamin yaro yasan Alhaji Jibrin mai dala yana daya daka cikin masu jerin masu kudin duniya za'a iya cewa yana cikin na hudu ko na uku matarshi daya hjy bilkisu yaransu uku umar shine babba yana aiki a nnpc yana da Mata sai khalil shi bashi da aure ya kammala karatun shi Oxford sai jawaheer da take karatu a nan abuja tana 2lv tana karantan English duk da dukiyar su sunyi karatun addini dan dukansu babu wanda bai sauke al'qur'ani ba da sauran littafai, mahaifinsu yana matukar ji da jawaheer baya iya musa mata ga duk abunda take bukata kodan ita daya ce Mace yarshi oho, jawaheer kyakyawa ce ajin farko gata fara Sol kaman balarabiya ga manyan ido ga lips dinta Pink gwanin Sha'awa tana da hanci dogo siriri komai dai Alhmdlh, kabir Abokin khalil ne yana zuwa Gidan suna kallon ball jawaheer bata son kwallo koh kadan gashi idan anayi su Khalil a falon Gidan suke zama su kalla wata rana jawaheer ta dawo daka lecture taga suna kallon ball zama tayi tana dan yatsina fuska a dai2 lokacin akaci kwallo khalil ya kwala ihu kallon TV din tayi taga wanda yaci kwallon gabanta ne taji yana dukan uku2 M samir taji ana ta fadi shi yaci kwallon wani irin dadi takeji da taji musulmi ne nan ta Fara tambayan Khalil waye wannan yace M samir kenan tace wani team yake yace Manchester United lokacin yana Man u bai koma barce ba, wayanta ta dauka tayi searching sunanshi a Google nan taga biography nashi da pictures dinshi ta Fara saving tun daka ranan ta fara kallon Ball kabir kuma ya zama abokinta kullum suna cikin waya yaushe za'ayi premier league sometimes ma har Gidan ball take zuwa taga koh an rubuta in Man u za suyi wasa tun bata fadin manufarta ba harta fara gaya wai ita shi zata aura Mum dinta inta fara maganan tsaki takeyi tace bata da hankali Dad dinta kam biye mata yakeyi in Mum dinta taji hakan sai tabar musu wajan dan ba zata iya jin wannan shirmen na jawaheer ba in banda abunta ina ita ina farin fata bature mai kyamar bakin fata yau koh kasar su kaje haka za suyi ta nuna maka kyama musamman ma idan suka ganka bakin fata ita gwara jawaheer dinma fara ce sol, duk wani receiver jawaheer tasa ansa a Gidan dan kawai saboda kallon ball dakinta ta manne shi da hotunan m samir duka Khalil dan Manchester United ne kabir kuma dan Madrid suna ce mai Ozil sai itama jawaheer yar Manchester United ce da M samir laliga suka siyeshi ya koma Barcelona itama tabar man u ta dawo Barcelona dan ita M samir take bi, jawaheer bata kula ko wani saurayi saboda a ce warta m samir zata Aura wannan shine labarin jawaheer bari mu dawo kan labari.
Koda suka isa gidan kallon ball cike yake da mutane makil duk maza jawaheer tsayawa tayi tana tunanin yanda zata shiga kallon kabir tayi tace Ozil taya zan shiga?bude kofar motar yayi tare da fadin ina zuwa fita yayi jim kadan sai gashi yace mata ta fito, fita tayi ta bishi sukai ciki Ashe Gidan kallon ball din waje2 ne akwai na yaku bayi akwai na masu hali kuma yana da girma daki daya suka zauna ita da kabir babu kowa a ciki gashi har anyi nisa, Madrid suna cin daya Barcelona kuma 0 ana 1-0 jawaheer kallo takeyi amma kaman za tayi kuka dan takaici domin su ake ci shiko kabir sune suka ci, M samir ne ya buga wata kwallo ta shige Raga ihu ta saki tare da fadin a gooooooo wow my Luv ina sonka shiko kabir shuru yayi tare dajin haushin cin da Barcelona sukayi yanzu sun dawo 1-1 har akaje half time babu wanda ya kara ci suna nan zaune ita da kabir suna fira har aka dawo, ci gaba akayi da kallo Real Madrid ne suka kara ci jawaheer kam haushi kaman ya kashe ta ana cikin haka aka buge m samir ya fadi kasa tare da rike kafar shi jawaheer bata san lokacin data fara kuka ba buguwan sosai yayi dan haka dole aka cire shi aka sa wani jawaheer ganin haka yasa ta fara kuka Dan tasan m samir ba karamin buguwa yayi ba wanda yasa har ya kasa tashi fita tayi daka Gidan kallon da gudu tana kuka tare dajin radadi cikin zuciyarta mota ta shiga kabir yazo ya sameta yana fadin haba jawaheer maiya sameki kuma kinga kun kara ci ma, tace kabir baka ga anji ma my samir ciwo ba har an cire shi mai yasa bazan yi kuka ba? Kabir yace haba jawaheer aiba wani serious ciwo bane, tace what ba serious ciwo bane kana ganin har an cire shi kuka ta kuma Saki tare da fadin dan Allah shigo mu koma Gida kabir kafin zuciya na ta buga kabir cikin tausayin kanwar tashi kuma kawarshi tunda yanzu sunfi shiri ma akan Khalil shiga motar yayi ya kunna suka tafi babu abunda kake ji sai kukan jawaheer hmmmm.
*Maryam obam*
[01/01, 13:31] Maryam Obam Group Kd: *JAWAHEER*
*STORY AND WRITEEN BY......*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(maryam Obam)*
*🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*
*{united we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}*
*wattpad @maryam-obam*
*WWW.Maryamobamnovels.com*
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
Page 3
A haka suka Isa gida yana fakawa ta fita da gudu tayi hanyar falo a hanya suka hadu da khalil tareta yayi yana fadin jawaheer kukan miye haka kufa kuka ci wasan kun cire madrid cikin kuka tace bros baka ga anji ma M samir ciwo ba, kallonta yayi na second biyar sannan yace kiyi hakuri kibar wannan kukan zai tashi a next wasa zaki ganshi dago kai tayi tace dagaske? Kai ya daga mata alaman eh yace dawa zaku buga next tace *CELTA DE VIGO* yace ok karki damu ki daina wannan kukan kabir na gefe yana kallonsu dakyar tayi shuru ta shiga ciki ido ya bita dashi yana tausayin kanwar tashi da yake ganin abun nata ya wuce tunaninshi dan shi dauka yake duk abunda take fada wasa ne amma yanzu abun ya fara bashi tsoro, kabir ne ya dafa shi tare da fadin kaga sis gaba daya hankalinta ya tashi, khalil yace ozil abun jawaheer ya fara bani tsoro fah kalla yanda take kuka dan kawai anjima M samir ciwo, kabir yace hakane amma jawaheer tana sonshi ne kaga duk abunda ya faru dashi dole taji wani iri ,khalil yace haba kabir irin wannan son yayi yawa kalla fah yanda tazo hankali tashe tana kuka, kabir yace kasan masoyi baya san ganin masoyinshi cikin wani hali, khalil tsaki yayi tare da fadin wlh abun yana ban mamaki in banda jawaheer ita da take Nigeria yar Africa ina ita ina wani bature wanda ko mutuwa za tayi bazai iya cewa yana sonta ba balle yace zai aureta haba aishi nasan bazai iya bama ace celebrity ya auri yar africa yar nigeria kuma gashi bature impossible abun kunya ne a gareshi, kawai dai sis na son daura ma kanta abunda yafi karfinta ne kawai, kabir yace haba khalil miye abun kunya a cikin SO wlh so ya wuce duk yanda kake tunani shifa so babu ruwanshi da addini launin fata, ka duba ka gani musulmi yake auran christen sannan turawa nawa ne suke auran yan africa..... Khalil ne ya dakatar dashi tare da fadin inma bature ya auri yar africa toni ban taba gani ba mutanan da suke kyamar bakar fata duk da jawaheer fara ce ita yar africa ce kuma idan suka tashi jam'u zasuyi suce bakar fata yan africa so kaga duk daya ne sannan shifa M samir duk duniya an sanshi sai kawai ace gashi yana auran yar Nigeria haba impossible mu ma bar wannan maganan kawai ,kabir yace bari kaji khalil abunda nake so ka fahimta shifa so babu ruwanshi sai kaga namiji handsome amma idan kaga matarshi sai kaji wani iri dan muni, haka sai kaga mace mai kyau amma mijinta mummuna kaman a yanka shi a boye wukan dan muni, toh kaga shi so babu ruwanshi da launin fata kyau muni kawai idan zuciya taji ta kamu toh babu ruwan mutum da duk abunda wani zaice, khalil murmushi yayi kawai tare da fadin kasan waye M samir kuwa world celebrity ne wanda ganinshi kawai tashin hankali ne sannan idan ya fito mutane zagayeshi sukeyi tako ina duk da yawan security din da suke zagaye dashi ko kasan yawan billions din da yake samu duk month banda na business dinshi da ake mai? Kabir ka daina yaudaran kanka wlh M samir yafi karfin jawaheer duk da jawaheer babu namijin da zai ganta baiyi burin auranta ba ,amma farin fata bature bazai auri jawaheer ba dan turawa suna kyaman mu sosai, kabir yace hmm khalil M samir musulmi ne bana tunanin zai kyamaci musulmai koda kuwa yan africa ne.... Khalil yace kai ni maganan nan ta isheni muje ka raka ni,kabir yace yunwa nake ji wlh ka bari inje ciki inci food din mum sai mu fita khalil tsaki ya danyi tare da fadin kazo muje mana ba dadewa zanyi ba haka kabir ya bishi suka fita tare.
Koda suka isa gidan kallon ball cike yake da mutane makil duk maza jawaheer tsayawa tayi tana tunanin yanda zata shiga kallon kabir tayi tace Ozil taya zan shiga?bude kofar motar yayi tare da fadin ina zuwa fita yayi jim kadan sai gashi yace mata ta fito, fita tayi ta bishi sukai ciki Ashe Gidan kallon ball din waje2 ne akwai na yaku bayi akwai na masu hali kuma yana da girma daki daya suka zauna ita da kabir babu kowa a ciki gashi har anyi nisa, Madrid suna cin daya Barcelona kuma 0 ana 1-0 jawaheer kallo takeyi amma kaman za tayi kuka dan takaici domin su ake ci shiko kabir sune suka ci, M samir ne ya buga wata kwallo ta shige Raga ihu ta saki tare da fadin a gooooooo wow my Luv ina sonka shiko kabir shuru yayi tare dajin haushin cin da Barcelona sukayi yanzu sun dawo 1-1 har akaje half time babu wanda ya kara ci suna nan zaune ita da kabir suna fira har aka dawo, ci gaba akayi da kallo Real Madrid ne suka kara ci jawaheer kam haushi kaman ya kashe ta ana cikin haka aka buge m samir ya fadi kasa tare da rike kafar shi jawaheer bata san lokacin data fara kuka ba buguwan sosai yayi dan haka dole aka cire shi aka sa wani jawaheer ganin haka yasa ta fara kuka Dan tasan m samir ba karamin buguwa yayi ba wanda yasa har ya kasa tashi fita tayi daka Gidan kallon da gudu tana kuka tare dajin radadi cikin zuciyarta mota ta shiga kabir yazo ya sameta yana fadin haba jawaheer maiya sameki kuma kinga kun kara ci ma, tace kabir baka ga anji ma my samir ciwo ba har an cire shi mai yasa bazan yi kuka ba? Kabir yace haba jawaheer aiba wani serious ciwo bane, tace what ba serious ciwo bane kana ganin har an cire shi kuka ta kuma Saki tare da fadin dan Allah shigo mu koma Gida kabir kafin zuciya na ta buga kabir cikin tausayin kanwar tashi kuma kawarshi tunda yanzu sunfi shiri ma akan Khalil shiga motar yayi ya kunna suka tafi babu abunda kake ji sai kukan jawaheer hmmmm.
*Maryam obam*
[01/01, 13:31] Maryam Obam Group Kd: *JAWAHEER*
*STORY AND WRITEEN BY......*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(maryam Obam)*
*🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*
*{united we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}*
*wattpad @maryam-obam*
*WWW.Maryamobamnovels.com*
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
Page 3
A haka suka Isa gida yana fakawa ta fita da gudu tayi hanyar falo a hanya suka hadu da khalil tareta yayi yana fadin jawaheer kukan miye haka kufa kuka ci wasan kun cire madrid cikin kuka tace bros baka ga anji ma M samir ciwo ba, kallonta yayi na second biyar sannan yace kiyi hakuri kibar wannan kukan zai tashi a next wasa zaki ganshi dago kai tayi tace dagaske? Kai ya daga mata alaman eh yace dawa zaku buga next tace *CELTA DE VIGO* yace ok karki damu ki daina wannan kukan kabir na gefe yana kallonsu dakyar tayi shuru ta shiga ciki ido ya bita dashi yana tausayin kanwar tashi da yake ganin abun nata ya wuce tunaninshi dan shi dauka yake duk abunda take fada wasa ne amma yanzu abun ya fara bashi tsoro, kabir ne ya dafa shi tare da fadin kaga sis gaba daya hankalinta ya tashi, khalil yace ozil abun jawaheer ya fara bani tsoro fah kalla yanda take kuka dan kawai anjima M samir ciwo, kabir yace hakane amma jawaheer tana sonshi ne kaga duk abunda ya faru dashi dole taji wani iri ,khalil yace haba kabir irin wannan son yayi yawa kalla fah yanda tazo hankali tashe tana kuka, kabir yace kasan masoyi baya san ganin masoyinshi cikin wani hali, khalil tsaki yayi tare da fadin wlh abun yana ban mamaki in banda jawaheer ita da take Nigeria yar Africa ina ita ina wani bature wanda ko mutuwa za tayi bazai iya cewa yana sonta ba balle yace zai aureta haba aishi nasan bazai iya bama ace celebrity ya auri yar africa yar nigeria kuma gashi bature impossible abun kunya ne a gareshi, kawai dai sis na son daura ma kanta abunda yafi karfinta ne kawai, kabir yace haba khalil miye abun kunya a cikin SO wlh so ya wuce duk yanda kake tunani shifa so babu ruwanshi da addini launin fata, ka duba ka gani musulmi yake auran christen sannan turawa nawa ne suke auran yan africa..... Khalil ne ya dakatar dashi tare da fadin inma bature ya auri yar africa toni ban taba gani ba mutanan da suke kyamar bakar fata duk da jawaheer fara ce ita yar africa ce kuma idan suka tashi jam'u zasuyi suce bakar fata yan africa so kaga duk daya ne sannan shifa M samir duk duniya an sanshi sai kawai ace gashi yana auran yar Nigeria haba impossible mu ma bar wannan maganan kawai ,kabir yace bari kaji khalil abunda nake so ka fahimta shifa so babu ruwanshi sai kaga namiji handsome amma idan kaga matarshi sai kaji wani iri dan muni, haka sai kaga mace mai kyau amma mijinta mummuna kaman a yanka shi a boye wukan dan muni, toh kaga shi so babu ruwanshi da launin fata kyau muni kawai idan zuciya taji ta kamu toh babu ruwan mutum da duk abunda wani zaice, khalil murmushi yayi kawai tare da fadin kasan waye M samir kuwa world celebrity ne wanda ganinshi kawai tashin hankali ne sannan idan ya fito mutane zagayeshi sukeyi tako ina duk da yawan security din da suke zagaye dashi ko kasan yawan billions din da yake samu duk month banda na business dinshi da ake mai? Kabir ka daina yaudaran kanka wlh M samir yafi karfin jawaheer duk da jawaheer babu namijin da zai ganta baiyi burin auranta ba ,amma farin fata bature bazai auri jawaheer ba dan turawa suna kyaman mu sosai, kabir yace hmm khalil M samir musulmi ne bana tunanin zai kyamaci musulmai koda kuwa yan africa ne.... Khalil yace kai ni maganan nan ta isheni muje ka raka ni,kabir yace yunwa nake ji wlh ka bari inje ciki inci food din mum sai mu fita khalil tsaki ya danyi tare da fadin kazo muje mana ba dadewa zanyi ba haka kabir ya bishi suka fita tare.