Sashe 17
Ta Daban Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
☆Umarnin kowa ya tafi haka nan Sheikh juraij ya bayar ganin har zuwa loƙacin bata farfaɗo ba wanda kuma dama can basu sanya Rai da hakan ba kodan a yanayin da take a ciki, Domin maƙil suka cika Hospital ɗin da duka ajalinsa babu wanda be zoba har na nesa kuwa masu aure a garuruwa daban daban amma banda Anniey. Bisa dole don sun nan ba'a wasa da umarnin Sheikh ɗin ya sanya wasu tafiya wasu kuwa sunja sun kafe kan dole suna nan kodan shige da ficen su Maah ɗin. Haka aka ɗin ga ɗibansu a lafiyayyun manyan motoci ana tafiya dasu can Jedaans Mention ɗin.
A fusace thabit Jedaans daddy'n juraij ya shigo gidan zaune ya tarar da Madam anniey da kayan maƙulashe gabanta cikin shiga ta alfarma. "Yanzu ke A'isha abinda kike aikatawa kina kallon ya kamata kenan? Ke kuwa me wannan yarinya da uwarta suka aikata miki da zafi har haka? Koma dai miye jinya ta kori komi da kike ji da gani Wllh. Domin ita gata can bamuma tunanin zata rayu amma ki kasa sanya ƙafarki asibitin wllh rashin imanin ki kullum sake gaba gaba yake A'isha na rasa wacce kalan zuciya garek. ki sani Allah (S.W.T) da kansa yace karmu tsani kowa a Rayuwa" Zamanta ta gyara sosai tare da fuskantar mijin nata kana ta furta " Amma ai yace mu naisanta kammu ga waɗan da zasuci zarafinmu ko mutuncinmu, kaga kenan bana da laifi akan hakan ko?kuma shi da kansa yace kada ka damu da wanda bai damu dakai ba,kana yace kada ka matsanta son wanda baya sonka!! Shi kenan dan banje asibitin suba kenan nayi laifi? Sanin kanka ne ba ƙaunata Haleema takeyi dan me ni zan kaunaceta duniya ai cewa tai kaso duk wanda ya nuna maka ƙauna ka nesanci duk wanda baya ƙaunar ka amma ka kaucewa nuna wanda baya sonka ƙauna ta hanyar shishshigi dan banyi hakan ba shikenan nayi laifi" tana gama faɗin hakan tayi tafiyarta a wurin.
Wata ƙatuwar ajiyar zuciya ya sauƙe shima yana nufar bangarensa yana jin sammm babu daɗi hakan har can kasan zuciyarsa. Daga haka kowa ya kwanta wasu zuciyoyin duk babu daɗi da masu akasin hakan. Tun kan 10 na safe ya cika wasu suka soma tafiya Hospital ɗin. Sheikh juraij kamm seda ya tabbatar da cewan kowa na gidan ya fita kana ya nufi ɓangaren mahaifiyarsa don jiya da dare daddy'n sa ya ƙira shi kan dan ALLAH ya gwada sa'ar sa ko ALLAH zai sa a dace ya lallashi Anniey'nsa ko za'a dace ta yarda yau taje asibitin. Tana zaune cikin ado tamkar jiyan se baza ƙamshi take kai ba kace itane ta haifa bazaraten saurayi kamar Sheikh juraij ɗin ba. Zaman shima yay a gabanta tare da tonƙoshe ƙafafu yana jan ƙafarta tare da fara matsa mata su. Gaisheta yay Cike da kulawa kalan na kowacce uwa da ɗan ta. Bayan ta amsa shi fuskanta babu walwala sosai. Seda yaja numfashi kana ya fuskanceta cikin wannan nutsuwarsan da Ubangiji ya masa ya shiga furta.
☆
"_Duk yadda ka kai da kyautatama mutane ba kowa ne zai soka ba.kamar duk yacce kakai da nuna ƙi wa mutum ba. Domin da abinda wani ya soka shi ne dalilin da wani zai ƙi ka, abu mai muhimmanci a nan shi ne ka kyautata niyar ka akan komai, domin gobe bata da tabbas, sai iya ka abinda ka gani kawai. Don haka ake son ka koyi yin tsari a rayuwar ka da samawa kanka mafita me kyau, sune zasu taimaka wajen samun alkiblarka domin sanin abinda ya kamata kayi a duk minti guda na kwanan duniya.
Anniey bawai ina faɗin hakan bane wai don son raina sedan faɗin Annabin ALLAH ne.Nauyi na kara hawa kan ko wanne bawa ne a duk loƙacin da yake ƙara shekaru. Wato babu ranar da za a wayi gari face nauyin da ka sauƙe jiya yafi sauki akan wanda ke tafe a gobe'nka. Wannan nauyin ko ya haɗa da nauyin da ya zamar maka wajibi da na wanda ba dole ba. Kamar na iyaye, ƴan uwa, makwafta, abokai har dama wanda baka sani ba. To amma ana son a kullum mutum ya zamo me yawan sassauci'n zuciya to da yiwuwar ka dinga jin abinda kakeji akan waninka yazo maka da sauki. Don shi Loƙaci baya taɓa jira sedai a jira shi ma'ana duk minti guda na rayuwarka da baka amfane shi ba, to kayi asarar shi kenan har gaban abada. Don haka zaman kullatar wani a cikin zuciyarka ba komi zai haifar maka ba fa ce ɓata shi wannan loƙacin da baya jira!!!. Mafi mahimmancin shi wannan loƙacin da zaka mora to fa shi ne kake ka faɗa wajen riƙon wani. Anniey komai na duniya da kike gani ba mai ɗorewa bane farin ciki ko akasinsa. To mafita anan shi ne ka yadda da ƙaddara ka kuma ringa karɓar kuskuren ka a koda yaushe kuma ka ringa ƙarɓar sauyi ta yadda ko wani zamani zai tafi da kai. Kamar Kyautata alaƙar ka da kowa yana da matuƙar muhimmanci a wannan gaɓar, kuma duk hakan yana nuni ne akan haƙurin zama da mutane. Ka Kuma fahimci cewa ko wanne ɗan Adam zai iya maka rana_" ya ƙara sa maganan kansa a kasa shiru ne ya ratsa wurin na kamar minti biyar. Ijiyan zuciya ya sauƙe loƙacin da yaji Anniey ta zame ƙafafunta tana karkaɗe jikinta tamkar dai yacce tama daddy.
Idanunsa shima yaka ya lumshe jim kaÉ—an kuma ya É—auki Littafin Ayoodah na tsofin labaran gaskiya dana zahiri dake hannunsa ya buÉ—e. Don yana san damuwar da yake a ciki yaÉ—an sassauta. Lumshe manyan fararen idanunsa yay kalmomin da yanzun nan ya karanta su na sake amsa kuwwa a tsakar kansa.
_Kamata yay ace dukkan wata alaƙa ta kasance kamar Hannaye da Idanu.
Idan hannaye su ka ji ciwo idanu su zub da hawaye idan kuma idanu suka zub da hawaye hannaye su share hawayen_ Abinda wannan kalma ke nufi se yake kallan tamkar akan kansa ne aka gina maganar da mahaifiyarsa, domin kuwa kalmar na nuni ne akan cewa a duk loƙacin da ɗa ya nema kaucewa daga tafarkin da ba na daidai ba uwa itace mutum ta farko daya kamata ta fara dawo da shi wannan dan nata zuwa kan hanyar daidai. Amma shi se gashi shi ne wanda a kullum yake ƙoƙarin ganin ya seto da Rayuwar tashi mahaifiyar kan hanyar dede bawai kuma dan bata da ilimi na addinin bane. Sedan hakan dole yana daga cikin jarrabobin rayuwarta da kuma son zuciya ta biye mata da tsananin rashin rabo. Tsamm ya mike jin zuciyan da yake son ya sama sallama ta na ƙoƙarin sake kumbura.
Kai tsaye ya fice a gidan ma baki É—aya yana me nufar Hospital É—in.
_To fa lallai wannan shi ne ana wata ga wata_
_lalai akwai ƙura kenan a cikin tafiyar wanda kawai da me tsananin Rabo ne Za ai tafiyar tamkar da littafin MIKIYA,don shima se masu rabo ne suka dinga samu_
_lallai aka ce idan da ranka kasha kallo kuma na zaune be ga zama inji masu azancin magana_
_to se ku buyo Ni AMMEY LAYLERH don jin yacce tafiyan zata kaya, kuma kada ku manta nace duk yacce kuka tunani to kuwa tabbas Ni AMMEY LAYLERH nace ba haka tafiyan yake ba🤗_
*BY AMMEY LAYLARH âœï¸*
*༺♡ð•‹ð”¸ ð˜¿ð˜¼ð™±ð”¸ð‘µâ˜†à¼»*
_ð˜šðš™Ò½ï½ƒâ…ˆÉ‘ÊŸ _
♡
ð™ˆð™–ð™§ð™®ð™–𙢠ð™‰að™¨ð™šð™šð™§ ɱⅈð”¯ð”¯É‘Ò»
_ð˜¼ð™ˆð™ˆð™€ð™” ð™‡ð˜¼ð™”ð™‡ð™€ð™ð™ƒ_
ð™‹að™œð™š
13&14
https://whatsapp.com/channel/0029Vb4EHwq6LwHgpTokZA3D
✯ *🌠JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION💫*
(J.W.A)
♡
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i_.âœï¸*
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
A Parking car na gidan ya haɗu da Nainerh tamkar yacce ya bata umarni tana tsaye hannunta riƙe da basket. Buɗe car ɗin yayi da kansa yana shigewa mazaunin driver ita ma buɗe motar tayi ta shige tana zama side da inda yake. Gaidashi tayi ya amsa har ya kunna car ɗin yayi yana ƙoƙarin yin reverse Anniey ta ƙara so wurin ba ta yi masa magana ba ta buɗe kujerar baya ta shige tana ɗauke kanta.Motar yaja da hanzari yana barin harabar gidan don yasan adda'ar sace ta karɓu tunda har Annie ta yarda zaraje Hospital ɗin. A hankali yake jan motar kasancewansa bame garaje a komin saba, Shiru motan ta ɗauka haka har suka isa Hospital ɗin loƙacin kuma wajen Sha ɗaya da wasu mintoci ake magana, Ita ce ta fara fita a motan Nainerh nabin bayan ta shi ne na ƙarshe kuma seya tsaya da wasu cikin dactor's ɗin donjin yadda suka kaya.Anan suke sanar dashi lallai da akwai gagarumar matsala don duk yacce suke tunanin abin to kuwa abin ya wuce saninsu. Har yanzu numfashin ta yana a mataki na 0-6 ne wanda kuma hakan shike tabbar musu da cewan lallai akwai matsala kenan. Kana a daren jiya kwana sukai basu bacci ba akan binciken kwallkwalwarta da suka kwana yi. Don haka dolen dole se an fita da ita woje don mata aiki. So d0n haka ma suka ƙira prof Sameer tun a daren jiyan suka sanar masa da komi yanzu haka ma ya shirya musu fita waje can ƙasar Spain daga can su wuce Madina. Kansa ya ɗago fararen idanuwansa da sukai nauyi kana suka ɗan sanja ya kalla likitan da kallo ɗaya ya ɗauke kansa daga kallonshi yana soma takawa ya zuwa ainihin cikin room ɗin da Meesherh take yana tafiya yana s nazarin maganar fitan dole wanda yake sake ƙoƙarin nazartan ma'anar fitan damuwa na sake wanzuwa akan fuskarshi'n. ba dan kai tsaye wani na iya karantarn yanayi na damuwar akan fuskarshi'n ba,Dan shi samm baya yadda da damuwa akan face nashi dan ba mutum bane me barin damuwan wani abu ya wanzu a face nashi ba.
A fusace thabit Jedaans daddy'n juraij ya shigo gidan zaune ya tarar da Madam anniey da kayan maƙulashe gabanta cikin shiga ta alfarma. "Yanzu ke A'isha abinda kike aikatawa kina kallon ya kamata kenan? Ke kuwa me wannan yarinya da uwarta suka aikata miki da zafi har haka? Koma dai miye jinya ta kori komi da kike ji da gani Wllh. Domin ita gata can bamuma tunanin zata rayu amma ki kasa sanya ƙafarki asibitin wllh rashin imanin ki kullum sake gaba gaba yake A'isha na rasa wacce kalan zuciya garek. ki sani Allah (S.W.T) da kansa yace karmu tsani kowa a Rayuwa" Zamanta ta gyara sosai tare da fuskantar mijin nata kana ta furta " Amma ai yace mu naisanta kammu ga waɗan da zasuci zarafinmu ko mutuncinmu, kaga kenan bana da laifi akan hakan ko?kuma shi da kansa yace kada ka damu da wanda bai damu dakai ba,kana yace kada ka matsanta son wanda baya sonka!! Shi kenan dan banje asibitin suba kenan nayi laifi? Sanin kanka ne ba ƙaunata Haleema takeyi dan me ni zan kaunaceta duniya ai cewa tai kaso duk wanda ya nuna maka ƙauna ka nesanci duk wanda baya ƙaunar ka amma ka kaucewa nuna wanda baya sonka ƙauna ta hanyar shishshigi dan banyi hakan ba shikenan nayi laifi" tana gama faɗin hakan tayi tafiyarta a wurin.
Wata ƙatuwar ajiyar zuciya ya sauƙe shima yana nufar bangarensa yana jin sammm babu daɗi hakan har can kasan zuciyarsa. Daga haka kowa ya kwanta wasu zuciyoyin duk babu daɗi da masu akasin hakan. Tun kan 10 na safe ya cika wasu suka soma tafiya Hospital ɗin. Sheikh juraij kamm seda ya tabbatar da cewan kowa na gidan ya fita kana ya nufi ɓangaren mahaifiyarsa don jiya da dare daddy'n sa ya ƙira shi kan dan ALLAH ya gwada sa'ar sa ko ALLAH zai sa a dace ya lallashi Anniey'nsa ko za'a dace ta yarda yau taje asibitin. Tana zaune cikin ado tamkar jiyan se baza ƙamshi take kai ba kace itane ta haifa bazaraten saurayi kamar Sheikh juraij ɗin ba. Zaman shima yay a gabanta tare da tonƙoshe ƙafafu yana jan ƙafarta tare da fara matsa mata su. Gaisheta yay Cike da kulawa kalan na kowacce uwa da ɗan ta. Bayan ta amsa shi fuskanta babu walwala sosai. Seda yaja numfashi kana ya fuskanceta cikin wannan nutsuwarsan da Ubangiji ya masa ya shiga furta.
☆
"_Duk yadda ka kai da kyautatama mutane ba kowa ne zai soka ba.kamar duk yacce kakai da nuna ƙi wa mutum ba. Domin da abinda wani ya soka shi ne dalilin da wani zai ƙi ka, abu mai muhimmanci a nan shi ne ka kyautata niyar ka akan komai, domin gobe bata da tabbas, sai iya ka abinda ka gani kawai. Don haka ake son ka koyi yin tsari a rayuwar ka da samawa kanka mafita me kyau, sune zasu taimaka wajen samun alkiblarka domin sanin abinda ya kamata kayi a duk minti guda na kwanan duniya.
Anniey bawai ina faɗin hakan bane wai don son raina sedan faɗin Annabin ALLAH ne.Nauyi na kara hawa kan ko wanne bawa ne a duk loƙacin da yake ƙara shekaru. Wato babu ranar da za a wayi gari face nauyin da ka sauƙe jiya yafi sauki akan wanda ke tafe a gobe'nka. Wannan nauyin ko ya haɗa da nauyin da ya zamar maka wajibi da na wanda ba dole ba. Kamar na iyaye, ƴan uwa, makwafta, abokai har dama wanda baka sani ba. To amma ana son a kullum mutum ya zamo me yawan sassauci'n zuciya to da yiwuwar ka dinga jin abinda kakeji akan waninka yazo maka da sauki. Don shi Loƙaci baya taɓa jira sedai a jira shi ma'ana duk minti guda na rayuwarka da baka amfane shi ba, to kayi asarar shi kenan har gaban abada. Don haka zaman kullatar wani a cikin zuciyarka ba komi zai haifar maka ba fa ce ɓata shi wannan loƙacin da baya jira!!!. Mafi mahimmancin shi wannan loƙacin da zaka mora to fa shi ne kake ka faɗa wajen riƙon wani. Anniey komai na duniya da kike gani ba mai ɗorewa bane farin ciki ko akasinsa. To mafita anan shi ne ka yadda da ƙaddara ka kuma ringa karɓar kuskuren ka a koda yaushe kuma ka ringa ƙarɓar sauyi ta yadda ko wani zamani zai tafi da kai. Kamar Kyautata alaƙar ka da kowa yana da matuƙar muhimmanci a wannan gaɓar, kuma duk hakan yana nuni ne akan haƙurin zama da mutane. Ka Kuma fahimci cewa ko wanne ɗan Adam zai iya maka rana_" ya ƙara sa maganan kansa a kasa shiru ne ya ratsa wurin na kamar minti biyar. Ijiyan zuciya ya sauƙe loƙacin da yaji Anniey ta zame ƙafafunta tana karkaɗe jikinta tamkar dai yacce tama daddy.
Idanunsa shima yaka ya lumshe jim kaÉ—an kuma ya É—auki Littafin Ayoodah na tsofin labaran gaskiya dana zahiri dake hannunsa ya buÉ—e. Don yana san damuwar da yake a ciki yaÉ—an sassauta. Lumshe manyan fararen idanunsa yay kalmomin da yanzun nan ya karanta su na sake amsa kuwwa a tsakar kansa.
_Kamata yay ace dukkan wata alaƙa ta kasance kamar Hannaye da Idanu.
Idan hannaye su ka ji ciwo idanu su zub da hawaye idan kuma idanu suka zub da hawaye hannaye su share hawayen_ Abinda wannan kalma ke nufi se yake kallan tamkar akan kansa ne aka gina maganar da mahaifiyarsa, domin kuwa kalmar na nuni ne akan cewa a duk loƙacin da ɗa ya nema kaucewa daga tafarkin da ba na daidai ba uwa itace mutum ta farko daya kamata ta fara dawo da shi wannan dan nata zuwa kan hanyar daidai. Amma shi se gashi shi ne wanda a kullum yake ƙoƙarin ganin ya seto da Rayuwar tashi mahaifiyar kan hanyar dede bawai kuma dan bata da ilimi na addinin bane. Sedan hakan dole yana daga cikin jarrabobin rayuwarta da kuma son zuciya ta biye mata da tsananin rashin rabo. Tsamm ya mike jin zuciyan da yake son ya sama sallama ta na ƙoƙarin sake kumbura.
Kai tsaye ya fice a gidan ma baki É—aya yana me nufar Hospital É—in.
_To fa lallai wannan shi ne ana wata ga wata_
_lalai akwai ƙura kenan a cikin tafiyar wanda kawai da me tsananin Rabo ne Za ai tafiyar tamkar da littafin MIKIYA,don shima se masu rabo ne suka dinga samu_
_lallai aka ce idan da ranka kasha kallo kuma na zaune be ga zama inji masu azancin magana_
_to se ku buyo Ni AMMEY LAYLERH don jin yacce tafiyan zata kaya, kuma kada ku manta nace duk yacce kuka tunani to kuwa tabbas Ni AMMEY LAYLERH nace ba haka tafiyan yake ba🤗_
*BY AMMEY LAYLARH âœï¸*
*༺♡ð•‹ð”¸ ð˜¿ð˜¼ð™±ð”¸ð‘µâ˜†à¼»*
_ð˜šðš™Ò½ï½ƒâ…ˆÉ‘ÊŸ _
♡
ð™ˆð™–ð™§ð™®ð™–𙢠ð™‰að™¨ð™šð™šð™§ ɱⅈð”¯ð”¯É‘Ò»
_ð˜¼ð™ˆð™ˆð™€ð™” ð™‡ð˜¼ð™”ð™‡ð™€ð™ð™ƒ_
ð™‹að™œð™š
13&14
https://whatsapp.com/channel/0029Vb4EHwq6LwHgpTokZA3D
✯ *🌠JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION💫*
(J.W.A)
♡
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i_.âœï¸*
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
A Parking car na gidan ya haɗu da Nainerh tamkar yacce ya bata umarni tana tsaye hannunta riƙe da basket. Buɗe car ɗin yayi da kansa yana shigewa mazaunin driver ita ma buɗe motar tayi ta shige tana zama side da inda yake. Gaidashi tayi ya amsa har ya kunna car ɗin yayi yana ƙoƙarin yin reverse Anniey ta ƙara so wurin ba ta yi masa magana ba ta buɗe kujerar baya ta shige tana ɗauke kanta.Motar yaja da hanzari yana barin harabar gidan don yasan adda'ar sace ta karɓu tunda har Annie ta yarda zaraje Hospital ɗin. A hankali yake jan motar kasancewansa bame garaje a komin saba, Shiru motan ta ɗauka haka har suka isa Hospital ɗin loƙacin kuma wajen Sha ɗaya da wasu mintoci ake magana, Ita ce ta fara fita a motan Nainerh nabin bayan ta shi ne na ƙarshe kuma seya tsaya da wasu cikin dactor's ɗin donjin yadda suka kaya.Anan suke sanar dashi lallai da akwai gagarumar matsala don duk yacce suke tunanin abin to kuwa abin ya wuce saninsu. Har yanzu numfashin ta yana a mataki na 0-6 ne wanda kuma hakan shike tabbar musu da cewan lallai akwai matsala kenan. Kana a daren jiya kwana sukai basu bacci ba akan binciken kwallkwalwarta da suka kwana yi. Don haka dolen dole se an fita da ita woje don mata aiki. So d0n haka ma suka ƙira prof Sameer tun a daren jiyan suka sanar masa da komi yanzu haka ma ya shirya musu fita waje can ƙasar Spain daga can su wuce Madina. Kansa ya ɗago fararen idanuwansa da sukai nauyi kana suka ɗan sanja ya kalla likitan da kallo ɗaya ya ɗauke kansa daga kallonshi yana soma takawa ya zuwa ainihin cikin room ɗin da Meesherh take yana tafiya yana s nazarin maganar fitan dole wanda yake sake ƙoƙarin nazartan ma'anar fitan damuwa na sake wanzuwa akan fuskarshi'n. ba dan kai tsaye wani na iya karantarn yanayi na damuwar akan fuskarshi'n ba,Dan shi samm baya yadda da damuwa akan face nashi dan ba mutum bane me barin damuwan wani abu ya wanzu a face nashi ba.