Sashe 72
Sarauniyar Kyau Takun Farko Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sakeenah ta tambaya cikin waro ido tana ƙarisawa wurin da Hajarah take
Ajiyar zuciya Hajarah ta sauke idanunta sunyi jajur na ɓacin rai sannan a fili take faɗin
"Dama nasan haka zata faru, tabbas nasan ba zata taɓa bari na koma gida cikin sauƙi ba, ni na sa ni, kuma nasan komai, nasan ko ita wacece."
Gaba É—aya mutanen dake palon suka zubo ma ta ido cike mamakin jin abin da take faÉ—a.
Abubakar da ya gaza jurewa sai da ya magantu.
"Wacece ita haka da kike faÉ—in kin san ba zata Bari ki koma gida lafiya ba?."
Ya tambayar idanun sa akanta, kamar yadda suma sauran jama'an palon suke ma ta kallon neman ƙarin bayani.
Numfashi kawai take fitarwa da sauri da sauri kana bayan wasu sakanni ta É—ago da kanta tana kallon jama'ar palon, kamar suma yadda É—in ita suke kallo Sannan ta fara magana kamar haka.
"Alhaji Haleed Mai Waje shi ne cikakken sunan mahaifin mu.
Asalin sa ÆŠan Garin Kaduna State ne.
Gaba da baya, su biyu a wurin iyayen su, shi da ƙanin sa Kamaludeen, sunan 'Mai Waje' kuma mutane ne suka saka masa.
A dalilin shiɗin ya kasance yana gudanar da harkokin kasuwancin sa ne a tsakanin ƙasashen waje.
Ya kasance cikakken Ɗan kasuwa kuma Mai Naira Wanda duniya take damawa dashi ta kowani ɓangare.
Matar sa ɗaya wacca ta kasance Baturiyar ƙasar Bulgaria ce, haifaffiyar Babban Birnin ƙasar wato 'Sofia'.
Tabar iyayen ta da Biyuninta a ƙasar su ta biyo sa.
Nigeria ne a dalilin son sa da take yi, kuma a kayi sa'a shima ɗin yana matuƙar ƙaunar ta.
Koda suka zo Nigeria a tare, batare da wani ɓata lokaci ba mahaifin sa ya ɗaura musu Aure, bayan ta karɓa Addinin Musulunci taci suna Haleematul Sa'adiya.
Yaran su huÉ—u a tare Hasheem shi ne na Farko, sai kuma wasu mata biyu da suka kasance twin's ne Mubashirah da kuma Munira, sai kuma Ni Auta Hajarah.
Mun taso ne cikin Tarbiyar iyaye, saboda duk da cewa mahaifiyar mu ta kasance Baturiyar da ta Musulunta, hakan bai hana ta jajir cewa ba ita da mahaifin mu wurin bamu Tarbiya mai kyau da nagarta. Mun kasance a gidan mu.
Muna zaune ne tare da ƙanin mahaifin mu da matar sa, suma suna da Yara uku a tare.
Matar ƙanin mahaifin mu mai suna Asabe ta kasance ta tsani mahaifiyar mu fi ye da kima, wai saboda ta kasance TUBABBIYA ce, kuma duk da haka surukan su sunfi ƙaunar mahaifiyar mu a kanta, wannan ne Babban dalilin da Yasa ta tsani mahaifiyar mu, a kullum cikin muzguna ma ta take yi, duk da cewa a cikin gidan mu suke zaune, kuma da dukiyar mahaifin mu suke ci suke sha.
Amma hakan bai hana ta neman kai mahaifiyar mu ƙasa ba. Da duka ƙarfinta.
Sai dai kuma duk Abin da take yi cikin salo da dabara take yi domin kuwa kaf gidanmu dama Ahali baki ɗaya babu Wanda Yasan Burinta a kan mahaifiyar mu domin ta kasance mace mai ƙissa da kisisina, a cikin mutane nunawa take tafi kowa ƙaunar mahaifiyar mu, amma kuma cikin zuciyarta ba haka bane.
Kaf gidan ba Wanda Yasan Burinta akan mahaifiyar mu sai ni kaɗai, domin kuwa na kasance tun ina Yarinya ina da matuƙar kaifin basira sosai, Wanda wannan dalilin ne ma Yasa nake karantar psychology ma'ana ilimin Tunani.
Ita da ƙanin mahaifin mu suna da wani Yaro mai suna 'Sama'ila' Wanda ya kasance tun daga tasowar sa mutum ne shi mara imani ko kaɗan domin kuwa ya kashe mutum har lahira ba damuwar sa bane, domin kuwa koda ya kammala secondary school kai tsaye ya wuce ƙasar China ya Karanci Astrology Wato ilimin Bokanci.💀💀💀
Wanda a dalilin baƙin cikin hakan ƙanin mahaifin mu Kawu Kamaludeen zuciyar sa ta buga ya mutu.
Sai dai a maimakon mutuwar sa tasa ÆŠan sa Sama'ila ya tuba ya koma ga Allah. A'a saima sabon salon abu da ya fito dashi. Domin tattarawa ya yi ya koma can kudu da zama.
Yayin da ƙannin sa biyu da mace dana miji da kuma mahaifiyar su suka ci gaba da zama a cikin gidan mu.
A lokacin ne kuma Asabe ta fito da nata sabon salon ita ma domin kuwa ta Yanke shawarar Auren mahaifin mu ta ko wani hali.
Nima a lokacin nazo gida hutu ne, sai na je ɓangaren nasu. Wajen ɗiyarta wacca ta kasance sa'ata ce shi ne fa naji abin da Yafi ƙarfina, a lokacin hankalina ya tashi sosai domin kuwa harji nayi tana faɗin, "Lallai zata iya kashe mahaifiyar mu har lahira indai ta nema kawo mata matsala."
"Lokacin ba ƙaramin tashi hankalina ya yi ba, sai dai kuma wani abun mamaki na kasa faɗa wa kowa abin da naji tana faɗa har hutuna ya ƙare na dawo Abuja domin kammala karatuna.
To a lokacin dana kammala karatuna ne a wajen dawowa ta daga wajen taro, na gamu da wannan Hatsarin da harna manta gaba É—aya memory na akan Rayuwata da Ahalina..."ðŸ˜
Hajarah ta na kawowa nan da maganar ta tayi shiru, Yayin da wasu zafafan hawaye suka wanke kyayawar fuskarta.
Shiru gaba É—aya palon ya É—auka tsawon mintuna goma, babu Wanda ya iya faÉ—ar wani abu, saboda tsananin mamaki da al'ajabi, sai can ne Alhaji Sameer LamiÉ—o ya nisa sannan yace
"Tabbas sosai mun tausaya miki fi ye da baya, da jin wannan labari naki mai cike da ƙalubale da chakwakiya game da rikitarwa, wannan yana nufin ke nan zargi na ya tabbata a kan cewa, da saka hannun Jinnu a wannan lamarin, to daga yau Insha Allah, zamu dage gaba ɗaya a haɗa ƙarfi da ƙarfe wurin ganin an nemo Ahalin ki, sun zo su ganki, tunda zuwan ki can bazai yiwu ba, kuma zamu ƙara dage wa wajen ganin an rabaki da waɗannan mutanen da suke a tare da ke Bi'iznillah.
***
Aikuwa Tun daga wancan ranar gaba ɗaya Ahalin Alhaji Sameer Lamiɗo suka ƙara zage damtse wajen kula da Hajarah fi ye da baya, kowa ƙaunar ta yake yi kamar me, hatta Rafi'at ba'a barta a baya ba, domin kuwa ba kaɗan ba labarin Hajarah ya taɓe ta. Ashe dai ko'ina da shegu😕
Ita babu abin da yafi ɗaga ma ta hankali sai ji da tayi wai musamman Sama'ila da yake Ɗan musulmi, ya ɗauki ƙafa wai yaje har can uwa duniya Ƙasar China dangin ifiritai, Karantar ilimin Bokanci ashe haka duniyar ta zama.😔
Zieey Jinjina mara adadi a gareki, ina godiya matuƙa da ƙaunar da kike yiwa wannan book, Allah ya barmu tare🥰
Page*79&80*
_____*
Rayuwa ta ci gaba da tafiya Yayin da ta gefe guda Abubakar ya kammala binkciken sa akan Ahalin Hajarah sai dai kuma wani Abin haushin shi ne.
Wai gaba ɗaya dangin sun koma ƙasar waje da zama kuma bai san wata ƙasa suka koma ba.
To koda ya sama Hajarah da zancen ba ƙaramin tashi hankalinta ya yi ba faɗa kawai take
"Shikenan ita kuma da sake haɗuwa da Ahalin ta sai dai a darrusalam inda rabo, a lokacin shima hankalin Abubakar ba ƙaramin tashi ya yi ba, jin abin da take faɗa haka ya dingi kwantar ma ta da hankali, harya samu ta dawo normal."
Rayuwa ta ci gaba da lulawa ta ko wani ɓangare abin dai sai godiyar Allah, domin kuwa ta ɓangaren Ahalin Alhaji Sameer Lamiɗo sosai suka dage suna bawa Hajarah taimakon da ya kamata.
Zaynerb ÆŠiyar Hajarah nada shekaru biyu a duniya.
Wata Ranar Alhamis da Yamma wuraren ƙarfe Bakwai na dare, Hajarah ta santalo jaririyarta mace ƙatuwa mai kama da ubanta sak wannan karon, babu abin da ta rage daga jikin Abubakar komai nashi ta ɗauko abu ɗaya ne kawai na Hajarah wanda ta ɗauko wato Manya Manyan dara daran kyawawan idanu.
Daya ke wannan karon Hajiya Zuwairiya ce ta karɓa haihuwar shi yasa sai da ta kammala ba Hajarah da Jaririyarta duk Abin da ya kamata, tayiwa jaririya wanka ta shirya ta, sannan ta fito palo wurin su Abubakar da Rafi'at wacca ita ma cikin jikinta haihuwa yau ko gobe, sai Sakeenah da Jawaheer da kuma Yusra matar Yusuf da suka zo.
Fuska ɗauke da matsanancin farin ciki ga kuma jaririya ɗauke a hannunta ta ƙariso sannan ta miƙawa Abubakar Jaririyar. Bayan ya karɓeta Hajiya Zuwairiya ta ce
"Ga jaririya an sama ÆŠiya mace Masha Allah, gata kyakyawar gaske duk da dai ba fara bace."
Ai da jin haka yasa gaba ɗaya mutanen palon suka ƙariso wurin suna kallon jaririyar da aka kira da baƙa bayan kuma gaba ɗaya Ahalin su ta babu baƙaƙe.😜
A je jaririyar dake sanye cikin kayan sanyi na jaririrai tana Baccin ta gunin burgewa, Abubakar ya yi a saman 3sieter aikuwa nan suka shiga kallon ta Abin gunin burgewa.
Sakeenah ta ce "Ni dai tunda nake a Rayuwata ban taɓa ganin Jaririya wacca kyanta da komai nata ya burgeni ba kamar wannan kyakyawar furanga haka, da take a gaba na, sai dai kuma wani abu ɗaya, naga kalar fatar ta shi ba fari ba, haka zalika ba baƙi ba, sai wani shaining da yake yi kamar tauraruwa cikin taurari."
Jawaheer ta amshe zancen da cewa "Ke dai bari ai jina nake kamar wannan Jaririya ta zama tawa, gata Tabarakallah Masha Allah ga kuma Kalar fatarta Wanda a turance ake kira da one in Dollars, domin kuwa kafin ki sama fata Kalar wannan to da aiki gaskiya fa."
Yusra wacca take mata wurin Yusuf ta ce "Ai Auntie Jawaheer baki kai ni ƙaunar wannan Ɗiyar ba domin kuwa jinta nake can, can a cikin ƙasan zuciyata, ga kuma fatar ta wanda iya shi mutum ya gani sai ya mance hanyar garin sa, gidan sa dama sunan sa gaba ɗaya."🔥
Dariya suka yi gaba ɗayan su, Rafi'at wacca ta ƙurawa jaririyar ido tun ɗazu ta ce
"Ummm hmm kun san menene kuwa?."
Gaba É—ayansu suka haÉ—a baki wajen faÉ—in
"A'a.'
Dariya tayi sannan tana faÉ—in
Ajiyar zuciya Hajarah ta sauke idanunta sunyi jajur na ɓacin rai sannan a fili take faɗin
"Dama nasan haka zata faru, tabbas nasan ba zata taɓa bari na koma gida cikin sauƙi ba, ni na sa ni, kuma nasan komai, nasan ko ita wacece."
Gaba É—aya mutanen dake palon suka zubo ma ta ido cike mamakin jin abin da take faÉ—a.
Abubakar da ya gaza jurewa sai da ya magantu.
"Wacece ita haka da kike faÉ—in kin san ba zata Bari ki koma gida lafiya ba?."
Ya tambayar idanun sa akanta, kamar yadda suma sauran jama'an palon suke ma ta kallon neman ƙarin bayani.
Numfashi kawai take fitarwa da sauri da sauri kana bayan wasu sakanni ta É—ago da kanta tana kallon jama'ar palon, kamar suma yadda É—in ita suke kallo Sannan ta fara magana kamar haka.
"Alhaji Haleed Mai Waje shi ne cikakken sunan mahaifin mu.
Asalin sa ÆŠan Garin Kaduna State ne.
Gaba da baya, su biyu a wurin iyayen su, shi da ƙanin sa Kamaludeen, sunan 'Mai Waje' kuma mutane ne suka saka masa.
A dalilin shiɗin ya kasance yana gudanar da harkokin kasuwancin sa ne a tsakanin ƙasashen waje.
Ya kasance cikakken Ɗan kasuwa kuma Mai Naira Wanda duniya take damawa dashi ta kowani ɓangare.
Matar sa ɗaya wacca ta kasance Baturiyar ƙasar Bulgaria ce, haifaffiyar Babban Birnin ƙasar wato 'Sofia'.
Tabar iyayen ta da Biyuninta a ƙasar su ta biyo sa.
Nigeria ne a dalilin son sa da take yi, kuma a kayi sa'a shima ɗin yana matuƙar ƙaunar ta.
Koda suka zo Nigeria a tare, batare da wani ɓata lokaci ba mahaifin sa ya ɗaura musu Aure, bayan ta karɓa Addinin Musulunci taci suna Haleematul Sa'adiya.
Yaran su huÉ—u a tare Hasheem shi ne na Farko, sai kuma wasu mata biyu da suka kasance twin's ne Mubashirah da kuma Munira, sai kuma Ni Auta Hajarah.
Mun taso ne cikin Tarbiyar iyaye, saboda duk da cewa mahaifiyar mu ta kasance Baturiyar da ta Musulunta, hakan bai hana ta jajir cewa ba ita da mahaifin mu wurin bamu Tarbiya mai kyau da nagarta. Mun kasance a gidan mu.
Muna zaune ne tare da ƙanin mahaifin mu da matar sa, suma suna da Yara uku a tare.
Matar ƙanin mahaifin mu mai suna Asabe ta kasance ta tsani mahaifiyar mu fi ye da kima, wai saboda ta kasance TUBABBIYA ce, kuma duk da haka surukan su sunfi ƙaunar mahaifiyar mu a kanta, wannan ne Babban dalilin da Yasa ta tsani mahaifiyar mu, a kullum cikin muzguna ma ta take yi, duk da cewa a cikin gidan mu suke zaune, kuma da dukiyar mahaifin mu suke ci suke sha.
Amma hakan bai hana ta neman kai mahaifiyar mu ƙasa ba. Da duka ƙarfinta.
Sai dai kuma duk Abin da take yi cikin salo da dabara take yi domin kuwa kaf gidanmu dama Ahali baki ɗaya babu Wanda Yasan Burinta a kan mahaifiyar mu domin ta kasance mace mai ƙissa da kisisina, a cikin mutane nunawa take tafi kowa ƙaunar mahaifiyar mu, amma kuma cikin zuciyarta ba haka bane.
Kaf gidan ba Wanda Yasan Burinta akan mahaifiyar mu sai ni kaɗai, domin kuwa na kasance tun ina Yarinya ina da matuƙar kaifin basira sosai, Wanda wannan dalilin ne ma Yasa nake karantar psychology ma'ana ilimin Tunani.
Ita da ƙanin mahaifin mu suna da wani Yaro mai suna 'Sama'ila' Wanda ya kasance tun daga tasowar sa mutum ne shi mara imani ko kaɗan domin kuwa ya kashe mutum har lahira ba damuwar sa bane, domin kuwa koda ya kammala secondary school kai tsaye ya wuce ƙasar China ya Karanci Astrology Wato ilimin Bokanci.💀💀💀
Wanda a dalilin baƙin cikin hakan ƙanin mahaifin mu Kawu Kamaludeen zuciyar sa ta buga ya mutu.
Sai dai a maimakon mutuwar sa tasa ÆŠan sa Sama'ila ya tuba ya koma ga Allah. A'a saima sabon salon abu da ya fito dashi. Domin tattarawa ya yi ya koma can kudu da zama.
Yayin da ƙannin sa biyu da mace dana miji da kuma mahaifiyar su suka ci gaba da zama a cikin gidan mu.
A lokacin ne kuma Asabe ta fito da nata sabon salon ita ma domin kuwa ta Yanke shawarar Auren mahaifin mu ta ko wani hali.
Nima a lokacin nazo gida hutu ne, sai na je ɓangaren nasu. Wajen ɗiyarta wacca ta kasance sa'ata ce shi ne fa naji abin da Yafi ƙarfina, a lokacin hankalina ya tashi sosai domin kuwa harji nayi tana faɗin, "Lallai zata iya kashe mahaifiyar mu har lahira indai ta nema kawo mata matsala."
"Lokacin ba ƙaramin tashi hankalina ya yi ba, sai dai kuma wani abun mamaki na kasa faɗa wa kowa abin da naji tana faɗa har hutuna ya ƙare na dawo Abuja domin kammala karatuna.
To a lokacin dana kammala karatuna ne a wajen dawowa ta daga wajen taro, na gamu da wannan Hatsarin da harna manta gaba É—aya memory na akan Rayuwata da Ahalina..."ðŸ˜
Hajarah ta na kawowa nan da maganar ta tayi shiru, Yayin da wasu zafafan hawaye suka wanke kyayawar fuskarta.
Shiru gaba É—aya palon ya É—auka tsawon mintuna goma, babu Wanda ya iya faÉ—ar wani abu, saboda tsananin mamaki da al'ajabi, sai can ne Alhaji Sameer LamiÉ—o ya nisa sannan yace
"Tabbas sosai mun tausaya miki fi ye da baya, da jin wannan labari naki mai cike da ƙalubale da chakwakiya game da rikitarwa, wannan yana nufin ke nan zargi na ya tabbata a kan cewa, da saka hannun Jinnu a wannan lamarin, to daga yau Insha Allah, zamu dage gaba ɗaya a haɗa ƙarfi da ƙarfe wurin ganin an nemo Ahalin ki, sun zo su ganki, tunda zuwan ki can bazai yiwu ba, kuma zamu ƙara dage wa wajen ganin an rabaki da waɗannan mutanen da suke a tare da ke Bi'iznillah.
***
Aikuwa Tun daga wancan ranar gaba ɗaya Ahalin Alhaji Sameer Lamiɗo suka ƙara zage damtse wajen kula da Hajarah fi ye da baya, kowa ƙaunar ta yake yi kamar me, hatta Rafi'at ba'a barta a baya ba, domin kuwa ba kaɗan ba labarin Hajarah ya taɓe ta. Ashe dai ko'ina da shegu😕
Ita babu abin da yafi ɗaga ma ta hankali sai ji da tayi wai musamman Sama'ila da yake Ɗan musulmi, ya ɗauki ƙafa wai yaje har can uwa duniya Ƙasar China dangin ifiritai, Karantar ilimin Bokanci ashe haka duniyar ta zama.😔
Zieey Jinjina mara adadi a gareki, ina godiya matuƙa da ƙaunar da kike yiwa wannan book, Allah ya barmu tare🥰
Page*79&80*
_____*
Rayuwa ta ci gaba da tafiya Yayin da ta gefe guda Abubakar ya kammala binkciken sa akan Ahalin Hajarah sai dai kuma wani Abin haushin shi ne.
Wai gaba ɗaya dangin sun koma ƙasar waje da zama kuma bai san wata ƙasa suka koma ba.
To koda ya sama Hajarah da zancen ba ƙaramin tashi hankalinta ya yi ba faɗa kawai take
"Shikenan ita kuma da sake haɗuwa da Ahalin ta sai dai a darrusalam inda rabo, a lokacin shima hankalin Abubakar ba ƙaramin tashi ya yi ba, jin abin da take faɗa haka ya dingi kwantar ma ta da hankali, harya samu ta dawo normal."
Rayuwa ta ci gaba da lulawa ta ko wani ɓangare abin dai sai godiyar Allah, domin kuwa ta ɓangaren Ahalin Alhaji Sameer Lamiɗo sosai suka dage suna bawa Hajarah taimakon da ya kamata.
Zaynerb ÆŠiyar Hajarah nada shekaru biyu a duniya.
Wata Ranar Alhamis da Yamma wuraren ƙarfe Bakwai na dare, Hajarah ta santalo jaririyarta mace ƙatuwa mai kama da ubanta sak wannan karon, babu abin da ta rage daga jikin Abubakar komai nashi ta ɗauko abu ɗaya ne kawai na Hajarah wanda ta ɗauko wato Manya Manyan dara daran kyawawan idanu.
Daya ke wannan karon Hajiya Zuwairiya ce ta karɓa haihuwar shi yasa sai da ta kammala ba Hajarah da Jaririyarta duk Abin da ya kamata, tayiwa jaririya wanka ta shirya ta, sannan ta fito palo wurin su Abubakar da Rafi'at wacca ita ma cikin jikinta haihuwa yau ko gobe, sai Sakeenah da Jawaheer da kuma Yusra matar Yusuf da suka zo.
Fuska ɗauke da matsanancin farin ciki ga kuma jaririya ɗauke a hannunta ta ƙariso sannan ta miƙawa Abubakar Jaririyar. Bayan ya karɓeta Hajiya Zuwairiya ta ce
"Ga jaririya an sama ÆŠiya mace Masha Allah, gata kyakyawar gaske duk da dai ba fara bace."
Ai da jin haka yasa gaba ɗaya mutanen palon suka ƙariso wurin suna kallon jaririyar da aka kira da baƙa bayan kuma gaba ɗaya Ahalin su ta babu baƙaƙe.😜
A je jaririyar dake sanye cikin kayan sanyi na jaririrai tana Baccin ta gunin burgewa, Abubakar ya yi a saman 3sieter aikuwa nan suka shiga kallon ta Abin gunin burgewa.
Sakeenah ta ce "Ni dai tunda nake a Rayuwata ban taɓa ganin Jaririya wacca kyanta da komai nata ya burgeni ba kamar wannan kyakyawar furanga haka, da take a gaba na, sai dai kuma wani abu ɗaya, naga kalar fatar ta shi ba fari ba, haka zalika ba baƙi ba, sai wani shaining da yake yi kamar tauraruwa cikin taurari."
Jawaheer ta amshe zancen da cewa "Ke dai bari ai jina nake kamar wannan Jaririya ta zama tawa, gata Tabarakallah Masha Allah ga kuma Kalar fatarta Wanda a turance ake kira da one in Dollars, domin kuwa kafin ki sama fata Kalar wannan to da aiki gaskiya fa."
Yusra wacca take mata wurin Yusuf ta ce "Ai Auntie Jawaheer baki kai ni ƙaunar wannan Ɗiyar ba domin kuwa jinta nake can, can a cikin ƙasan zuciyata, ga kuma fatar ta wanda iya shi mutum ya gani sai ya mance hanyar garin sa, gidan sa dama sunan sa gaba ɗaya."🔥
Dariya suka yi gaba ɗayan su, Rafi'at wacca ta ƙurawa jaririyar ido tun ɗazu ta ce
"Ummm hmm kun san menene kuwa?."
Gaba É—ayansu suka haÉ—a baki wajen faÉ—in
"A'a.'
Dariya tayi sannan tana faÉ—in