Sashe 49
Sarauniyar Kyau Takun Farko Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dukansu da kallo suka bita baki sake, amma basu kawo komai a ransu ba, dan kuwa sunfi tunanin gajiya ne, da kuma tunanin Asibiti wata ƙila za'a iya nemanta a ko wani lokaci yasa tayi hakan.
Sai dai banda Zaynerb wacca kanta kawai ta girgiza sannan ta shige Bedroom ɗinta tana saƙa abubuwa da yawa a zuciyarta.
Wani wawan bugu ta kaima ƙofar Bedroom gaba ɗaya tama manta a kulle ƙofar take, har sai da taga ƙofar taƙi buɗuwa, sannan ta zuge zip ɗin jakarta dake rataye a kafaɗarta ta ciro key's ta buɗe ƙofar ta shiga ciki a mugun fusace, zuciyarta har wani tafasa take saboda tsaban ɓaccin rai.
Tana shiga bata tsaya komai ba tayi jifa da jakar hannunta a saman gado mayafin kanta ma cireshi tayi shima tayi throwing ɗinshi saman mattress, gaba ɗaya perfumes da cosmetics ɗin dake saman mirror tayi watsi dasu har ƙasa, nan masu tarwatse suka farfawashe a ƙasa, hakan ma bai ma ta ba ɗaukar wani kwalbar turare tayi da ƙarfi ta jefa shi saman Dress Mirror, aikuwa nan take Dress Mirror ɗin ya tarwatse a gurin.
Huci kawai take fitarwa tana zagaye Bedroom ɗin, da sauri ta ƙarisa gurin da ta jefar da jakarta, buɗe jakar tayi sannan ta ciro wayarta, kai tsaye contacts ta shiga ta lalubo wata lamba wanda akayi saving da rubutun CHINESE, kira ta danna amma abu ɗaya wannan Baturiyar mai baƙin jini take faɗa shine, wayar da take kira a kashe take.
Bugun zuciyarta ne ya ƙaru fiye da kima, wai meke shirin faruwa ne?, kardai ace wannan matar yaudaranta tayi bata ma ta aikin da ta sakata ba, aikuwa bazai yiwu ba, ita bama uban kuɗaɗen da ta bawa matar takeji ba, a'a wahalar da ta sha kafin ta samu ta sama..."Kai bazai yiwu ba wallahi, No Way.! wallahi bazan yadda ba, ina! sai dai kuwa idan ba ni ce Rafi'atu Rafiq Rayyan ba.
Gaba ɗaya maganar takeyi idanunta a rufe kuma a fili take maganar cikin hargowa saboda mugun ɓacin ran da take ciki.
Wani irin jifa tayi da wayar hannunta a jikin bangon ɗakin sai ga wayar a ƙasa tayi tatsatatsa ta tarwatse a ƙasa, da gudu ta ƙarisa gurin wayar faɗin take "Ina bazai yiwu ba, bai kamata nayi haka ba, wannan wayar tana da matuƙar muhimmanci a gurina."
Gaba ɗaya saboda tsananin tashin halin da take ciki, saya tana abu kamar wacca bata cikin hayyacinta faɗi take "Please an waya ki kawo, karki yimin haka ina buƙatar amfani da ke, please please..."
Ganin dai wayar ba kawowa zatayi ba, yasa ta kuma jifa da ita, ba abin da takeyi a Bedroom É—in sai faman kai kawo daga nan zuwa can.
Tsayawa tayi cak da kai kawon da takeyi, juyawa ƙofa baya tayi, sannan daga tsayen da take ta fara magana a fili cikin ɗan ɗa ga murya take faɗin "Wallahi bazai yiwu ba, ace yarinyar nan ta sama Nasara, to wai ina inane lokacin da hakan ta faru?..."
Ɗan shiru tayi kamar mai tunani, sai kuma can bayan wasu mintuna a fili ta kuma cewa "Na rantse da wanda raina yake hannunsa sai naga ƙarshen zuri'ar Hajarah mudin ina raye a duniya koda kuwa zanyi yawo tsirara ne, waɗannan mutanen guda uku bazan bari su sama sa'ida ba a rayuwa, indai ni ce Rafi'atu Rafiq Rayyan tabbas anwuce gurin."
"Da gaske kike zaki iya yawo tsirara akan cikan burinki, ko kuwa faÉ—a kawai kike na kuri.?"
Da mugun sauri ta juya tana kallon wacca tayi ma ta wannan tambayar.
"Ke kuma tun yaushe kike anan?."
Tayi ma ta tambayar tana zama saman Bed ta ci gaba da cewa "Menene ya kawoki nan.'
Qarisa shigowa Haleesat tayi ita ma ta zauna a saman bed ɗin tana fuskan tar ta sannan ta mayar da kallonta kan bedroom da yayi kaca kaca, tana ƙarara ko'ina kallo, har sai da ta gama nazartar Bedroom ɗin tsaf, sannan ta ce fa idanunta zuwa ga kallon Momy Rafi'at dake faman huci, da alamu har yanzu ɓacin ran da take ciki, bai gama sakinta ba.
"Na tambaye ki kinyi shiru, shin zaki iya yin yawo tsirara a domin cikar burin ki?, sannan naji kina faÉ—in mutane uku zaki É—auka fansarki akansu, nidai nasan mutum biyu shin wanene ko kuma wacece ta ukun?."
Shiru Momyn ta ma ta kamar ba zatayi magana ba, sai kuma ta ce "Lokacin da zakisan ko wacece ta ukun bayyi ba, amma duk ranar da burina ya gama cika, tabbas zan faɗa miki ko wacece ta ukun, a ranar zakisha mamaki kalar wanda baki taɓa sha ba tsayin rayuwar ki Haleesat."
Tayi maganar tana sakin shu'umin murmushi kamar ba ita ce wacca ta haÉ—e rai ba, sannan kuma idanunta qur akan Haleesat kamar yadda ita ma Haleesat É—in ta zuba ma ta nata kyawawan idanun tana kallo ba tare da ta ce da ita komai ba.
Ajiyar zuciya ta sauke har yanzu idanunta akan Momy Rafi'at suke, da kyar ta iya haÉ—iye yawun bakinta domin kuwa yanzu Momyn ta dena bata mamaki, sai dai tsoro, sannan ta ce "Shin Momy zan iya tambayar ki wani abu kuwa?."
ÆŠan murmushi Momyn tayi sannan ta ce "Go ahead,"
Haleesat ta ce "Wai shin menene ainihin abin da yasa kika tsana maragayya Mamy Hajarah, bayan kuma ba abin da tayi miki, kuma naga ai ta mutu ko, amma baki rabu da yaranta biyu ba, da Allah ya azurtata dasu kafin rasuwarta, sannan kuma naga Daddyn har da kowa a cikin dangi harke kanki ba wanda ya taɓa faɗar hallayar ta mara kyau, kowa sai dai ya faɗi alkhairinta. Shin ko zaki iya faɗamin dalilin da yasa kika tsaneta haka?."
Haleesat ta ƙarishe jero ma ta jerin tambayoyin, tana kuma kallon Momy Rafi'at ɗin da kyau tana jira taji ta bakinta.
Ajiyar zuciya kawai Momyn take saukewa tana kuma ɗaure fuska, tuno abubuwan da suka faru fiye da shekaru Ashirin baya. Tunosu take kamar yanzu suka faru, tana tuna yadda Hajarah taci amanarta ta aure ma ta miji, yayinda take tuno hakan zuciyarta take ƙara ma ta zafi.
Sun É—auki fiye da mintuna biyar a haka suna kallon kallo.
Kafin can Haleesat ta katse shirun da faÉ—in ''Ina jinki fa Momy, ko dama ba wani abu da tayi miki, kawai kinaso ki É—auki fansa ne, ba tare da ta yi miki wani Babban laifi ba?."
Da sauri Momy Rafi'at ta katseta da faÉ—in "Dakata Haleesat badai kinaso na faÉ—amiki abin da Hajarah tayimin ba, to yanzu zakiji komai, zakiji kalar cin amanar da tayimin. Sannan sai ki tantance wacece mai gaskiya tsakanin ni da kuma ita."
Gyara zamanta Momyn tayi sannan ta fara magana haka.
"Hajarah tayi min abin da ban taɓa tunani ba a rayuwa.
A shekarun baya fiyeda shekaru Ashirin da huÉ—u baya.
Wata rana ni da Mahaifin ku, mun dawo daga unguwa, muna cikin motar shi, a lokacin ban haifeki ba, daga Nainarh sai Nailah sai Babban Yayan ku Maleek na haifa.
A lokacin muna tafiya cikin mota mun biyo ta yankin daji daji can gefen titi muka hango kamar mutum a kwance cikin jini. Ni ce na fara hangowa da nayiwa Daddyn ku magana akan ya tsaya domin a taimakawa matar domin na lura macece.
Da farko yaƙi yadda ya tsaya har sai da nayita roƙon shi sannan ya tsaya muka fito a tare muka bar yaran a mota..."
Katse Momyn Haleesat tayi da faÉ—in "Ki gajerta labarin kawai ki faÉ—amin abin da ya faru gaba, domin jiranmu ake a Downstairs."
Kallon Haleesat Momy tayi da kyau tana faÉ—in "Kin canza sosai, ba yadda na sanki ba ko dai..."
Share maganar tayi, ta ci gaba da cewa "A wannan lokacin ba kowa bace matar da muka taimakawa fa ce 'Hajarah' daga baya kuma tazo taci amanata 'TA AUREN MIJI' uban ƴaƴana, sannan abin ƙaunata akaf faɗin duniya, kuma abin alfarina, wanda ban haɗa son da nake mishi da kowa ba, hatta iyayena, Hajarah ta aura miji na ta janyeshi daga gareni, ya zama baya jin maganar kowa sai nata sai abin da ta faɗa shi ake bi a gidannan, bata tsaya anan ba ta ƙara da janye yarana daga gareni sai na dawo dani da babu duk ɗaya, a gidannan, fadar kowa hadda mai gidan ya koma a tafun hannun Hajarah..."
Qara katseta Haleesat tayi da cewa "Momy kinata maganar taci amanarki ta aure miki miji, amma ni banga wani cin amana ba, dama can Allah ya nufa zata zama matar Daddyn mu ne fa, That's All."
Haleesat tayi maganar tana miƙewa tsaye, don bata da lokacin ɓatawa wajen sauraren wannan maganar na mahaifiyar tasu. kallon Momyn tayi sannan ta ce "Momy ki sauko ana jiranmu a Downstairs, domin kuwa su Haseeya sunzo daga Kano, haka ma ƴan Adamawa da ƴan Mai Duguri duk sun iso, ke kaɗai ake jira fa."
Tana gama faɗar hakan ta buɗe ƙofa ta fita daga bedroom ɗin.
Baki sake Momyn tabi bayan Haleesat da kallo saboda tsananin mamaki ma ta kasa magana, can Æ™asan ranta kuwa tunanin ake wai shin yaushe raini ya shiga tsakanin ta da Haleesat ne, bata sani ba, wato ita Haleesat zata kalla tsakiyar idanunta saboda fitsara ta ce ma ta bataga cin amanar da Hajarah tayi ma ta ba, lallai ya zama dole ta kuma zage damtse domin wankin hula zai iya kaita dare bata sani ba.ðŸ˜
Qwafa taja a fili ta ce "Tabbas zanyiwa tufkar hanci sooner."
Miƙewa tayi ita ma ta fito waje Downstairs ta sauko tun daga nesa take hango mutane zazzaune saman kujerun palon ana fira.
Qarisa saukowa tayi sannan ta sama guri ita ma ta zauna saman 2sieter gaba ɗaya ƴan matan palon suka gaisheta, amsawa tayi fuska a sake sannan ita ma ta shiga gaisawa da manyan suna taɓa fira, ta lura babu Afeefah da Lailah da Deejarh a wurin, domin daga Haleesat sai Zaynerb da kuma su Nainarh da Nailah da suka shiga cikin ƴan mata ƴan uwansu suna fira.
💅D££JARH💅
A hankali ta turo ƙofar bathroom ta fito, chest ɗinta ɗaure da towel white color, ga wani ƙarami tana goge sumar kanta dashi.
Sai dai banda Zaynerb wacca kanta kawai ta girgiza sannan ta shige Bedroom ɗinta tana saƙa abubuwa da yawa a zuciyarta.
Wani wawan bugu ta kaima ƙofar Bedroom gaba ɗaya tama manta a kulle ƙofar take, har sai da taga ƙofar taƙi buɗuwa, sannan ta zuge zip ɗin jakarta dake rataye a kafaɗarta ta ciro key's ta buɗe ƙofar ta shiga ciki a mugun fusace, zuciyarta har wani tafasa take saboda tsaban ɓaccin rai.
Tana shiga bata tsaya komai ba tayi jifa da jakar hannunta a saman gado mayafin kanta ma cireshi tayi shima tayi throwing ɗinshi saman mattress, gaba ɗaya perfumes da cosmetics ɗin dake saman mirror tayi watsi dasu har ƙasa, nan masu tarwatse suka farfawashe a ƙasa, hakan ma bai ma ta ba ɗaukar wani kwalbar turare tayi da ƙarfi ta jefa shi saman Dress Mirror, aikuwa nan take Dress Mirror ɗin ya tarwatse a gurin.
Huci kawai take fitarwa tana zagaye Bedroom ɗin, da sauri ta ƙarisa gurin da ta jefar da jakarta, buɗe jakar tayi sannan ta ciro wayarta, kai tsaye contacts ta shiga ta lalubo wata lamba wanda akayi saving da rubutun CHINESE, kira ta danna amma abu ɗaya wannan Baturiyar mai baƙin jini take faɗa shine, wayar da take kira a kashe take.
Bugun zuciyarta ne ya ƙaru fiye da kima, wai meke shirin faruwa ne?, kardai ace wannan matar yaudaranta tayi bata ma ta aikin da ta sakata ba, aikuwa bazai yiwu ba, ita bama uban kuɗaɗen da ta bawa matar takeji ba, a'a wahalar da ta sha kafin ta samu ta sama..."Kai bazai yiwu ba wallahi, No Way.! wallahi bazan yadda ba, ina! sai dai kuwa idan ba ni ce Rafi'atu Rafiq Rayyan ba.
Gaba ɗaya maganar takeyi idanunta a rufe kuma a fili take maganar cikin hargowa saboda mugun ɓacin ran da take ciki.
Wani irin jifa tayi da wayar hannunta a jikin bangon ɗakin sai ga wayar a ƙasa tayi tatsatatsa ta tarwatse a ƙasa, da gudu ta ƙarisa gurin wayar faɗin take "Ina bazai yiwu ba, bai kamata nayi haka ba, wannan wayar tana da matuƙar muhimmanci a gurina."
Gaba ɗaya saboda tsananin tashin halin da take ciki, saya tana abu kamar wacca bata cikin hayyacinta faɗi take "Please an waya ki kawo, karki yimin haka ina buƙatar amfani da ke, please please..."
Ganin dai wayar ba kawowa zatayi ba, yasa ta kuma jifa da ita, ba abin da takeyi a Bedroom É—in sai faman kai kawo daga nan zuwa can.
Tsayawa tayi cak da kai kawon da takeyi, juyawa ƙofa baya tayi, sannan daga tsayen da take ta fara magana a fili cikin ɗan ɗa ga murya take faɗin "Wallahi bazai yiwu ba, ace yarinyar nan ta sama Nasara, to wai ina inane lokacin da hakan ta faru?..."
Ɗan shiru tayi kamar mai tunani, sai kuma can bayan wasu mintuna a fili ta kuma cewa "Na rantse da wanda raina yake hannunsa sai naga ƙarshen zuri'ar Hajarah mudin ina raye a duniya koda kuwa zanyi yawo tsirara ne, waɗannan mutanen guda uku bazan bari su sama sa'ida ba a rayuwa, indai ni ce Rafi'atu Rafiq Rayyan tabbas anwuce gurin."
"Da gaske kike zaki iya yawo tsirara akan cikan burinki, ko kuwa faÉ—a kawai kike na kuri.?"
Da mugun sauri ta juya tana kallon wacca tayi ma ta wannan tambayar.
"Ke kuma tun yaushe kike anan?."
Tayi ma ta tambayar tana zama saman Bed ta ci gaba da cewa "Menene ya kawoki nan.'
Qarisa shigowa Haleesat tayi ita ma ta zauna a saman bed ɗin tana fuskan tar ta sannan ta mayar da kallonta kan bedroom da yayi kaca kaca, tana ƙarara ko'ina kallo, har sai da ta gama nazartar Bedroom ɗin tsaf, sannan ta ce fa idanunta zuwa ga kallon Momy Rafi'at dake faman huci, da alamu har yanzu ɓacin ran da take ciki, bai gama sakinta ba.
"Na tambaye ki kinyi shiru, shin zaki iya yin yawo tsirara a domin cikar burin ki?, sannan naji kina faÉ—in mutane uku zaki É—auka fansarki akansu, nidai nasan mutum biyu shin wanene ko kuma wacece ta ukun?."
Shiru Momyn ta ma ta kamar ba zatayi magana ba, sai kuma ta ce "Lokacin da zakisan ko wacece ta ukun bayyi ba, amma duk ranar da burina ya gama cika, tabbas zan faɗa miki ko wacece ta ukun, a ranar zakisha mamaki kalar wanda baki taɓa sha ba tsayin rayuwar ki Haleesat."
Tayi maganar tana sakin shu'umin murmushi kamar ba ita ce wacca ta haÉ—e rai ba, sannan kuma idanunta qur akan Haleesat kamar yadda ita ma Haleesat É—in ta zuba ma ta nata kyawawan idanun tana kallo ba tare da ta ce da ita komai ba.
Ajiyar zuciya ta sauke har yanzu idanunta akan Momy Rafi'at suke, da kyar ta iya haÉ—iye yawun bakinta domin kuwa yanzu Momyn ta dena bata mamaki, sai dai tsoro, sannan ta ce "Shin Momy zan iya tambayar ki wani abu kuwa?."
ÆŠan murmushi Momyn tayi sannan ta ce "Go ahead,"
Haleesat ta ce "Wai shin menene ainihin abin da yasa kika tsana maragayya Mamy Hajarah, bayan kuma ba abin da tayi miki, kuma naga ai ta mutu ko, amma baki rabu da yaranta biyu ba, da Allah ya azurtata dasu kafin rasuwarta, sannan kuma naga Daddyn har da kowa a cikin dangi harke kanki ba wanda ya taɓa faɗar hallayar ta mara kyau, kowa sai dai ya faɗi alkhairinta. Shin ko zaki iya faɗamin dalilin da yasa kika tsaneta haka?."
Haleesat ta ƙarishe jero ma ta jerin tambayoyin, tana kuma kallon Momy Rafi'at ɗin da kyau tana jira taji ta bakinta.
Ajiyar zuciya kawai Momyn take saukewa tana kuma ɗaure fuska, tuno abubuwan da suka faru fiye da shekaru Ashirin baya. Tunosu take kamar yanzu suka faru, tana tuna yadda Hajarah taci amanarta ta aure ma ta miji, yayinda take tuno hakan zuciyarta take ƙara ma ta zafi.
Sun É—auki fiye da mintuna biyar a haka suna kallon kallo.
Kafin can Haleesat ta katse shirun da faÉ—in ''Ina jinki fa Momy, ko dama ba wani abu da tayi miki, kawai kinaso ki É—auki fansa ne, ba tare da ta yi miki wani Babban laifi ba?."
Da sauri Momy Rafi'at ta katseta da faÉ—in "Dakata Haleesat badai kinaso na faÉ—amiki abin da Hajarah tayimin ba, to yanzu zakiji komai, zakiji kalar cin amanar da tayimin. Sannan sai ki tantance wacece mai gaskiya tsakanin ni da kuma ita."
Gyara zamanta Momyn tayi sannan ta fara magana haka.
"Hajarah tayi min abin da ban taɓa tunani ba a rayuwa.
A shekarun baya fiyeda shekaru Ashirin da huÉ—u baya.
Wata rana ni da Mahaifin ku, mun dawo daga unguwa, muna cikin motar shi, a lokacin ban haifeki ba, daga Nainarh sai Nailah sai Babban Yayan ku Maleek na haifa.
A lokacin muna tafiya cikin mota mun biyo ta yankin daji daji can gefen titi muka hango kamar mutum a kwance cikin jini. Ni ce na fara hangowa da nayiwa Daddyn ku magana akan ya tsaya domin a taimakawa matar domin na lura macece.
Da farko yaƙi yadda ya tsaya har sai da nayita roƙon shi sannan ya tsaya muka fito a tare muka bar yaran a mota..."
Katse Momyn Haleesat tayi da faÉ—in "Ki gajerta labarin kawai ki faÉ—amin abin da ya faru gaba, domin jiranmu ake a Downstairs."
Kallon Haleesat Momy tayi da kyau tana faÉ—in "Kin canza sosai, ba yadda na sanki ba ko dai..."
Share maganar tayi, ta ci gaba da cewa "A wannan lokacin ba kowa bace matar da muka taimakawa fa ce 'Hajarah' daga baya kuma tazo taci amanata 'TA AUREN MIJI' uban ƴaƴana, sannan abin ƙaunata akaf faɗin duniya, kuma abin alfarina, wanda ban haɗa son da nake mishi da kowa ba, hatta iyayena, Hajarah ta aura miji na ta janyeshi daga gareni, ya zama baya jin maganar kowa sai nata sai abin da ta faɗa shi ake bi a gidannan, bata tsaya anan ba ta ƙara da janye yarana daga gareni sai na dawo dani da babu duk ɗaya, a gidannan, fadar kowa hadda mai gidan ya koma a tafun hannun Hajarah..."
Qara katseta Haleesat tayi da cewa "Momy kinata maganar taci amanarki ta aure miki miji, amma ni banga wani cin amana ba, dama can Allah ya nufa zata zama matar Daddyn mu ne fa, That's All."
Haleesat tayi maganar tana miƙewa tsaye, don bata da lokacin ɓatawa wajen sauraren wannan maganar na mahaifiyar tasu. kallon Momyn tayi sannan ta ce "Momy ki sauko ana jiranmu a Downstairs, domin kuwa su Haseeya sunzo daga Kano, haka ma ƴan Adamawa da ƴan Mai Duguri duk sun iso, ke kaɗai ake jira fa."
Tana gama faɗar hakan ta buɗe ƙofa ta fita daga bedroom ɗin.
Baki sake Momyn tabi bayan Haleesat da kallo saboda tsananin mamaki ma ta kasa magana, can Æ™asan ranta kuwa tunanin ake wai shin yaushe raini ya shiga tsakanin ta da Haleesat ne, bata sani ba, wato ita Haleesat zata kalla tsakiyar idanunta saboda fitsara ta ce ma ta bataga cin amanar da Hajarah tayi ma ta ba, lallai ya zama dole ta kuma zage damtse domin wankin hula zai iya kaita dare bata sani ba.ðŸ˜
Qwafa taja a fili ta ce "Tabbas zanyiwa tufkar hanci sooner."
Miƙewa tayi ita ma ta fito waje Downstairs ta sauko tun daga nesa take hango mutane zazzaune saman kujerun palon ana fira.
Qarisa saukowa tayi sannan ta sama guri ita ma ta zauna saman 2sieter gaba ɗaya ƴan matan palon suka gaisheta, amsawa tayi fuska a sake sannan ita ma ta shiga gaisawa da manyan suna taɓa fira, ta lura babu Afeefah da Lailah da Deejarh a wurin, domin daga Haleesat sai Zaynerb da kuma su Nainarh da Nailah da suka shiga cikin ƴan mata ƴan uwansu suna fira.
💅D££JARH💅
A hankali ta turo ƙofar bathroom ta fito, chest ɗinta ɗaure da towel white color, ga wani ƙarami tana goge sumar kanta dashi.