Sashe 70
Sarauniyar Kyau Takun Farko Complete Hausa Novel · about 8 min read
GyaÉ—a kai kawai Rafi'at take yi yayin da tarin nasihohin da Abubakar yake antayo musu kamar wani Babban Malami Suke shiga kunenta na dama su fita ana hagu.
Shiru Ya yi Bayan ya gama faÉ—ar Abin da zai iya.
Jin Ya yi shiru da kwararo Ayoyi da hadisai Yasa Rafi'at tayi gyaran murya sannan ta kalla matar dake zaune suna fuskan tar juna da ita fuska rufe da mayafi ta ce.
"Umm gashi Æ™anwar tawa naga kamar rowar fuskarta take min domin kuwa har yau kuma dai dai wannan lokaci ban samu na kalla kyakyawar fuskar Æ™anwar tawa ba wata Æ™ila rowar kyakyawar fuskar take min ban sani ba."ðŸ˜
Ta yi maganar ne cike da zoyala kamar ba ita ba.
Yayin da Abubakar Yaji maganar nata kamar ya ya ke nan dai har Yau Rafi'at bata san wacece ya Auro ba aikuwa akwai matsala.
Ta É“angaren Amarya Hajarah kuwa murmushi tayi kana cikin nutsuwa irin na ta takai hannayenta duka biyun masu É—auke da zanen jan lalle gunin burgewa tana Ya ye mayafin da ya Rufe ma ta fuska a hankali a hankali harta Ya ye shi tas duka kyawawan idanunta suka yi taho mu gama da kyawawan idanun Rafi'at .ðŸƒ.
Cak maganganun dake ƙoƙarin fitowa daga Bakin Rafi'at suka tsaya cak kamar Yadda Brain ɗin ta Ya tafi hutun Rabin lokaci.🙆
This is emotionality blackmail, da sauri takai hannu tana murza idanunta tana zargin kodai ba dai dai suke gani ba, tabbas idanunta dai dai suke, domin kuwa fuskar da ta gani da Farko ita ta kuma gani yanzu bayan ta murza idanunta, da'ace ta Yadda da tsafi ko sihiri tofa zata ce Hajarah dake zaune Yanzu a gabanta matsayin kishiya a gareta, Magic tayi ta Aura mijinta Abubakar sai dai kash. ☠ï¸
Da wani irin sauri ta miƙe tsaye tana kallon Hajarah hannunta na rawa kamar yadda bakinta yake rawa ta nuna Hajarah tana faɗi cikin rarrabewar harshe.
"Ke,! Ke Hajar me ki-ka-zo anan?..."
Kasa ƙarisa maganar tayi saboda tsananin tashin hankali da ƙunar da zuciyarta take ma ta a lokacin ji take gwara ta harbe Hajarah ko kuma ta caccaka ma ta wuƙa a ciki ta mutu sai dai ta ƙare Rayuwar ta a matsayin PRISONER a Babban PRISON dake Lagos.
Batare da da Tunanin komai ba ta nufi glass center table dake a tsakiyar palon, iya ƙarfinta ta dage ta ɗauki wannan glass center table ta nufi Hajarah dashi zata buga ma ta.
Ai in 360 Hajarah tayi wani super sai gata a bayan Abubakar tana neman a gajin shi.
Kece wa Rafi'at tayi da wata kalar dariyar bosawa ba tunanin komai tabi bayanta tana ƙoƙarin buga ma ta, ai nanfa aka shiga zagaye palo domin kuwa duk yadda taso ta bugawa Hajarah wannan glass ɗin Abubakar ya hana faruwar haka, ita kuma taƙi haƙura gashi ya kasa kwace center table ɗin a hannunta, duk yadda yaso.
Gaba ɗaya sunbi sun hargitsa palon curtains duk sun faffaɗo hatta plasma tv bata gyale ba sai da ta ma ta raga raga, sai faman zagaye ƙaton palon suke yi duk tabi ta haɗa uban zufa, amma taƙi haƙura ta ɗauki ƙaddara tunda aikin gama ya riga da ya gama.
Da Allah ya ba Abubakar sa'a ya damƙe hannun ta da ƙarfin gaske, aikuwa ba shiri ta saki glass ɗin.
Sai kuma ta shaƙo Neck ɗin sa cikin kururuwa tana zage zage.
Duk Yadda yaso ya fin cike ta daga Riƙon da tayi masa kasawa ya yi, hakan ne Yasa ba tare da ya san lokacin ba yasa yatsun sa guda Biyar ya bata wani lafiyayen mari, wanda yasa sai da taga wulgawar wasu taurari a kanta domin kuwa ba kaɗan ba marin ya shige hannunta dake faman Rawa takai ta dafa fuskar ta dai dai sai tin da ya mara tana binsa da wani mugun kallo.
Sai a lokacin yaji Da ya sani marinta da Ya yi, domin kuwa Namiji mai duka ko Marin mace bai cika Namiji ba confirm that's Right.🤜🤛
Da sauri ya ƙarisa kusa da ita yana ƙoƙarin kamo fuskar ta da Shedan Yatsun hannun sa suka kwanta dama abun ka da farar fata take fuskar ta tayi jajir.
A mugun fusace taja baya tana binsa da wani matsiyacin kallo Sannan ta ce
"Abubakar ke nan kayi min Abin da duk duniya babu Wanda ko da gi-gin wasa ya taɓa ƙoƙarin aikata hakan, ka mareni HHhH, mu bar wannan zancen Marin. Abubakar kayi min dafin da bazai taɓa goguwa a Brain ɗina ba, saboda tsaban cin amana ka rasa wacca zaka Auro min a matsayin kishiya sai Hajarah, toh wallahi tallahi kasani, ka siya wa gidan ka ticket na kallon YAƘIN DUNIYA NA UKU, a cikin gidan ka domin kuwa na Rantse da Allah mai girma sai na ɗauka fansar cin Amanar da kamin wallahi tallahi ka rubuta ka a je."
Tana maganar ne tun daga Æ™asan zuciyarta kuma cikin kururuwa sannan kuma tana kuma tabbatar masa da Abin da take faÉ—a...☠ï¸
Tofah Tun daga wannan Ranar wannan Daren wannan Lokacin salon zaman gidan Abubakar Mai Kyau Ya canza tsakanin sa da matarsa domin kuwa zama ake na ba Ruwan wannan da wancan, domin kuwa tuni Rafi'at ta koma Bakin aikinta suka ci gaba da gudanar da Rayuwa sati ɗayan Hajarah Yana ƙarewa ba tare da musu ba Rafi'at ta amshi girki.
To dai haka Rayuwar gidan ta ci gaba da gudana domin Rafi'at a kullum da Hanyar da take fitowa na takalar Hajarah da bala'i.
Sai dai kuma mugun wayo ne da Hajarah domin duk Hanyar da Rafi'at zata fito dashi na janta da fa É—a ko wani Abun.
Bata taɓa yadda ta biye ma ta su bar Abin kunya, domin kuwa kyar Hajarah take kallonta ita da ta Karanci psychology ma'ana ilimin Tunani, ai ba abin da Rafi'at zata nuna ma ta domin tsaf take karantar tunanin ta.
Haka suka ci gaba da gungura Rayuwar daga ƙarshe da-dai Rafi'at taga ba sarki sai Allah, tuni ta zubar da makaman Yaƙinta.
Suka ci gaba da lula Rayuwar gidan, sai dai kuma na ciki fa Yana ciki eheee.
Tuni Yaran suka koma wajen Hajarah da zama gaba É—aya domin kuwa mahaifiyar su Rafi'at bata cika zama ba, saboda yanayin aikinta hakan yasa ba wani kulawa ta uwa da take basu sosai.
Tuni Mai gidan da Jama'ar gidan suka miƙawa Hajarah kambun mulkin gidan gaba ɗaya, domin kuwa wata kalar soyayya mara misaltuwa Abubakar yake ma Hajarah, a saboda kyawawan halayenta a garesa daɗi da ƙari itaɗin ta musamman ce a cikin ma ta, ta kasance mai sa'a a cikin masu sa'a.
Komai Yana tafiya dai dai bisa tsari a gidan Mister Mai Kyau, Rayuwa ake na fahimtar juna da kuma ƙaunar juna.
Auren Abubakar da Hajarah nada watanni huɗu, ciki ya bayyana a jikin Hajarah, aikuwa kuzo kuga murna da Farin ciki wurin Abubakar, jinsa Yake Tamkar bai taɓa haihuwa ba, sai kanta wani kalar ƙauna mara misaltuwa Abubakar yake yiwa Hajarah da cikin jikinta.
Sai dai kuma duk da haka bai dena kulawa da matarsa Rafi'at ba, da kuma Yaran sa uku Abdulmaleek da kuma twin's Nainarh, Nailah.
Cikin Hajarah nada watanni biyar a duniya ciki ya bayyana a jikin Rafi'at Ita ma.
Ashe dama can tana da ciki bata faÉ—awa Abubakar ba, aikuwa koda ya gano haka saiya haÉ—asu gaba É—aya yana kula dasu da cikin jikin su.
This novel Book 2 will be paid book fa, a next post zan faɗi nawa ne payment ɗin_Karku damu sosai zan muku discount_-_😇
*For More Enquires*
08081129487
_-_💓The Nainarh KD💓_-_
___*💋 SARAUNIYAR KYAU 💋*_________ƚαƙυɳ Ïαɾƙσ__________________________________________________________💥👑ð‘»ð’‰ð’† ð‘®ð’ð’‚ð’Ž ðð®ðžðžð§ðŸ‘‘💥____________________ð‘©ð’š:ð‘»ð’‰ð’† ð‘µð’‚ð’Šð’ð’‚ð’“ð’‰ ð‘²ð’…____ð‘²ð’‰ð’‚ð’…ð’†ð’†ð’‹ð’‚ð’“ð’•ð’‰. ð‘ºð’‚ð’ƒð’Š'ð’–. ð’€ð’‚ð’‰ð’šð’‚ð’‰ðŸ¤™
Page *75&76*
_-_Still free page's muke_-_
______**
Rayuwa ta ci gaba da tafiya cike da tarin nasarori sannan kuma ta gefe guda Abubakar yana kula da matan sa duka da cikin jikin su, a lokacin da cikin jikin Hajarah yakai watanni bakwai shima na Rafi'at dai dai lokacin yakai watanni bakwai, ganin haka yasa Abubakar ya samo wata Dattijuwa tana kula dasu gaba É—aya.
A Ranar wata lahadi da Yammaci Hajarah ta fara naƙuda sai dai kuma da yake haihuwar fari ne, batasan kan abin ba, shiru tayi bata faɗawa kowa ba, gashi kuma Abubakar baya ƙasar ya tafi ƙasar jamus a kan harkar kasuwancin sa.
Har gari ya waye ba wanda yasan Hajarah tana naƙuda, sai ita kaɗai wani Abin mamaki kuma a Ranar Rafi'at wuraren ƙarfe sha ɗaya na safe ta santalo jaririyarta da taimakon wannan Dattijuwar mata dake gidan, a lokacin Hajarah tana can ɓangaren ta ita ma tana fama da kanta domin kuwa naƙuda take yi sosai.
Ganin har wuraren sha biyu anyi Haihuwa a gidan har ma Ƴan uwan Rafi'at sun fara zuwa, amma Hajarah bata fito ba yasa Dattijuwar matar,
Hankalin ta ya gaza kwanciya hakan yasa ba shiri ta nufa ɓangaren Hajarah domin ganin ko lafiya, aikuwa tana zuwa ta tarar da Hajarah cikin wani hali na naƙuda wanda ba wacca zatasan Yanayin sai macen da ta taɓa ɗanɗanar haihuwa.
Aikuwa nan wannan Dattijuwar mata ta shiga bawa Hajarah taimakon da ya kamata, a taƙaice dai Hajarah ba ita ta hafe abin da ke cikin ta ba, sai Yammaci wuraren ƙarfe uku na Rana, sannan Ita ma ta santalo jaririyarta mace mai kama da ita Tamkar an tsaga kara, komai irin na ta ne sak, sai lokacin ta fara baccin wahala.
Zuwa dare gaba ɗaya dangi Ƴan uwa da Abokan arziƙi sunji haihuwar da a kayi ma Abubakar duka mata, hatta mutanen France sunji ta hanyar wayar tarho ko washe gari mutanen Jigawa State dana Adamawa dana Mai Duguri Kano gaba ɗaya sun hallara a gidan Abubakar cike da farin ciki, aikuwa nan aka shiga kula da masu jego.
A Ranar da suka cika kwanaki uku da Haihuwa Abubakar ya dura Nigeria aikuwa Ya yi kyakyawar gani a cikin gidan sa.
Gaba ɗaya matan da ya bari haihuwa yau ko gobe su ya tarar ko wacce da kyakyawar Ɗiyar da ta haifa masa, saboda tsananin farin ciki a lokacin rasa mai zayyi ya yi aikuwa ba tare da ɓata lokaci ba ya yi sujadar shukur yana miƙa godiyar sa ga Allah da ya nufe sa da ganin wannan rana.
Shiru Ya yi Bayan ya gama faÉ—ar Abin da zai iya.
Jin Ya yi shiru da kwararo Ayoyi da hadisai Yasa Rafi'at tayi gyaran murya sannan ta kalla matar dake zaune suna fuskan tar juna da ita fuska rufe da mayafi ta ce.
"Umm gashi Æ™anwar tawa naga kamar rowar fuskarta take min domin kuwa har yau kuma dai dai wannan lokaci ban samu na kalla kyakyawar fuskar Æ™anwar tawa ba wata Æ™ila rowar kyakyawar fuskar take min ban sani ba."ðŸ˜
Ta yi maganar ne cike da zoyala kamar ba ita ba.
Yayin da Abubakar Yaji maganar nata kamar ya ya ke nan dai har Yau Rafi'at bata san wacece ya Auro ba aikuwa akwai matsala.
Ta É“angaren Amarya Hajarah kuwa murmushi tayi kana cikin nutsuwa irin na ta takai hannayenta duka biyun masu É—auke da zanen jan lalle gunin burgewa tana Ya ye mayafin da ya Rufe ma ta fuska a hankali a hankali harta Ya ye shi tas duka kyawawan idanunta suka yi taho mu gama da kyawawan idanun Rafi'at .ðŸƒ.
Cak maganganun dake ƙoƙarin fitowa daga Bakin Rafi'at suka tsaya cak kamar Yadda Brain ɗin ta Ya tafi hutun Rabin lokaci.🙆
This is emotionality blackmail, da sauri takai hannu tana murza idanunta tana zargin kodai ba dai dai suke gani ba, tabbas idanunta dai dai suke, domin kuwa fuskar da ta gani da Farko ita ta kuma gani yanzu bayan ta murza idanunta, da'ace ta Yadda da tsafi ko sihiri tofa zata ce Hajarah dake zaune Yanzu a gabanta matsayin kishiya a gareta, Magic tayi ta Aura mijinta Abubakar sai dai kash. ☠ï¸
Da wani irin sauri ta miƙe tsaye tana kallon Hajarah hannunta na rawa kamar yadda bakinta yake rawa ta nuna Hajarah tana faɗi cikin rarrabewar harshe.
"Ke,! Ke Hajar me ki-ka-zo anan?..."
Kasa ƙarisa maganar tayi saboda tsananin tashin hankali da ƙunar da zuciyarta take ma ta a lokacin ji take gwara ta harbe Hajarah ko kuma ta caccaka ma ta wuƙa a ciki ta mutu sai dai ta ƙare Rayuwar ta a matsayin PRISONER a Babban PRISON dake Lagos.
Batare da da Tunanin komai ba ta nufi glass center table dake a tsakiyar palon, iya ƙarfinta ta dage ta ɗauki wannan glass center table ta nufi Hajarah dashi zata buga ma ta.
Ai in 360 Hajarah tayi wani super sai gata a bayan Abubakar tana neman a gajin shi.
Kece wa Rafi'at tayi da wata kalar dariyar bosawa ba tunanin komai tabi bayanta tana ƙoƙarin buga ma ta, ai nanfa aka shiga zagaye palo domin kuwa duk yadda taso ta bugawa Hajarah wannan glass ɗin Abubakar ya hana faruwar haka, ita kuma taƙi haƙura gashi ya kasa kwace center table ɗin a hannunta, duk yadda yaso.
Gaba ɗaya sunbi sun hargitsa palon curtains duk sun faffaɗo hatta plasma tv bata gyale ba sai da ta ma ta raga raga, sai faman zagaye ƙaton palon suke yi duk tabi ta haɗa uban zufa, amma taƙi haƙura ta ɗauki ƙaddara tunda aikin gama ya riga da ya gama.
Da Allah ya ba Abubakar sa'a ya damƙe hannun ta da ƙarfin gaske, aikuwa ba shiri ta saki glass ɗin.
Sai kuma ta shaƙo Neck ɗin sa cikin kururuwa tana zage zage.
Duk Yadda yaso ya fin cike ta daga Riƙon da tayi masa kasawa ya yi, hakan ne Yasa ba tare da ya san lokacin ba yasa yatsun sa guda Biyar ya bata wani lafiyayen mari, wanda yasa sai da taga wulgawar wasu taurari a kanta domin kuwa ba kaɗan ba marin ya shige hannunta dake faman Rawa takai ta dafa fuskar ta dai dai sai tin da ya mara tana binsa da wani mugun kallo.
Sai a lokacin yaji Da ya sani marinta da Ya yi, domin kuwa Namiji mai duka ko Marin mace bai cika Namiji ba confirm that's Right.🤜🤛
Da sauri ya ƙarisa kusa da ita yana ƙoƙarin kamo fuskar ta da Shedan Yatsun hannun sa suka kwanta dama abun ka da farar fata take fuskar ta tayi jajir.
A mugun fusace taja baya tana binsa da wani matsiyacin kallo Sannan ta ce
"Abubakar ke nan kayi min Abin da duk duniya babu Wanda ko da gi-gin wasa ya taɓa ƙoƙarin aikata hakan, ka mareni HHhH, mu bar wannan zancen Marin. Abubakar kayi min dafin da bazai taɓa goguwa a Brain ɗina ba, saboda tsaban cin amana ka rasa wacca zaka Auro min a matsayin kishiya sai Hajarah, toh wallahi tallahi kasani, ka siya wa gidan ka ticket na kallon YAƘIN DUNIYA NA UKU, a cikin gidan ka domin kuwa na Rantse da Allah mai girma sai na ɗauka fansar cin Amanar da kamin wallahi tallahi ka rubuta ka a je."
Tana maganar ne tun daga Æ™asan zuciyarta kuma cikin kururuwa sannan kuma tana kuma tabbatar masa da Abin da take faÉ—a...☠ï¸
Tofah Tun daga wannan Ranar wannan Daren wannan Lokacin salon zaman gidan Abubakar Mai Kyau Ya canza tsakanin sa da matarsa domin kuwa zama ake na ba Ruwan wannan da wancan, domin kuwa tuni Rafi'at ta koma Bakin aikinta suka ci gaba da gudanar da Rayuwa sati ɗayan Hajarah Yana ƙarewa ba tare da musu ba Rafi'at ta amshi girki.
To dai haka Rayuwar gidan ta ci gaba da gudana domin Rafi'at a kullum da Hanyar da take fitowa na takalar Hajarah da bala'i.
Sai dai kuma mugun wayo ne da Hajarah domin duk Hanyar da Rafi'at zata fito dashi na janta da fa É—a ko wani Abun.
Bata taɓa yadda ta biye ma ta su bar Abin kunya, domin kuwa kyar Hajarah take kallonta ita da ta Karanci psychology ma'ana ilimin Tunani, ai ba abin da Rafi'at zata nuna ma ta domin tsaf take karantar tunanin ta.
Haka suka ci gaba da gungura Rayuwar daga ƙarshe da-dai Rafi'at taga ba sarki sai Allah, tuni ta zubar da makaman Yaƙinta.
Suka ci gaba da lula Rayuwar gidan, sai dai kuma na ciki fa Yana ciki eheee.
Tuni Yaran suka koma wajen Hajarah da zama gaba É—aya domin kuwa mahaifiyar su Rafi'at bata cika zama ba, saboda yanayin aikinta hakan yasa ba wani kulawa ta uwa da take basu sosai.
Tuni Mai gidan da Jama'ar gidan suka miƙawa Hajarah kambun mulkin gidan gaba ɗaya, domin kuwa wata kalar soyayya mara misaltuwa Abubakar yake ma Hajarah, a saboda kyawawan halayenta a garesa daɗi da ƙari itaɗin ta musamman ce a cikin ma ta, ta kasance mai sa'a a cikin masu sa'a.
Komai Yana tafiya dai dai bisa tsari a gidan Mister Mai Kyau, Rayuwa ake na fahimtar juna da kuma ƙaunar juna.
Auren Abubakar da Hajarah nada watanni huɗu, ciki ya bayyana a jikin Hajarah, aikuwa kuzo kuga murna da Farin ciki wurin Abubakar, jinsa Yake Tamkar bai taɓa haihuwa ba, sai kanta wani kalar ƙauna mara misaltuwa Abubakar yake yiwa Hajarah da cikin jikinta.
Sai dai kuma duk da haka bai dena kulawa da matarsa Rafi'at ba, da kuma Yaran sa uku Abdulmaleek da kuma twin's Nainarh, Nailah.
Cikin Hajarah nada watanni biyar a duniya ciki ya bayyana a jikin Rafi'at Ita ma.
Ashe dama can tana da ciki bata faÉ—awa Abubakar ba, aikuwa koda ya gano haka saiya haÉ—asu gaba É—aya yana kula dasu da cikin jikin su.
This novel Book 2 will be paid book fa, a next post zan faɗi nawa ne payment ɗin_Karku damu sosai zan muku discount_-_😇
*For More Enquires*
08081129487
_-_💓The Nainarh KD💓_-_
___*💋 SARAUNIYAR KYAU 💋*_________ƚαƙυɳ Ïαɾƙσ__________________________________________________________💥👑ð‘»ð’‰ð’† ð‘®ð’ð’‚ð’Ž ðð®ðžðžð§ðŸ‘‘💥____________________ð‘©ð’š:ð‘»ð’‰ð’† ð‘µð’‚ð’Šð’ð’‚ð’“ð’‰ ð‘²ð’…____ð‘²ð’‰ð’‚ð’…ð’†ð’†ð’‹ð’‚ð’“ð’•ð’‰. ð‘ºð’‚ð’ƒð’Š'ð’–. ð’€ð’‚ð’‰ð’šð’‚ð’‰ðŸ¤™
Page *75&76*
_-_Still free page's muke_-_
______**
Rayuwa ta ci gaba da tafiya cike da tarin nasarori sannan kuma ta gefe guda Abubakar yana kula da matan sa duka da cikin jikin su, a lokacin da cikin jikin Hajarah yakai watanni bakwai shima na Rafi'at dai dai lokacin yakai watanni bakwai, ganin haka yasa Abubakar ya samo wata Dattijuwa tana kula dasu gaba É—aya.
A Ranar wata lahadi da Yammaci Hajarah ta fara naƙuda sai dai kuma da yake haihuwar fari ne, batasan kan abin ba, shiru tayi bata faɗawa kowa ba, gashi kuma Abubakar baya ƙasar ya tafi ƙasar jamus a kan harkar kasuwancin sa.
Har gari ya waye ba wanda yasan Hajarah tana naƙuda, sai ita kaɗai wani Abin mamaki kuma a Ranar Rafi'at wuraren ƙarfe sha ɗaya na safe ta santalo jaririyarta da taimakon wannan Dattijuwar mata dake gidan, a lokacin Hajarah tana can ɓangaren ta ita ma tana fama da kanta domin kuwa naƙuda take yi sosai.
Ganin har wuraren sha biyu anyi Haihuwa a gidan har ma Ƴan uwan Rafi'at sun fara zuwa, amma Hajarah bata fito ba yasa Dattijuwar matar,
Hankalin ta ya gaza kwanciya hakan yasa ba shiri ta nufa ɓangaren Hajarah domin ganin ko lafiya, aikuwa tana zuwa ta tarar da Hajarah cikin wani hali na naƙuda wanda ba wacca zatasan Yanayin sai macen da ta taɓa ɗanɗanar haihuwa.
Aikuwa nan wannan Dattijuwar mata ta shiga bawa Hajarah taimakon da ya kamata, a taƙaice dai Hajarah ba ita ta hafe abin da ke cikin ta ba, sai Yammaci wuraren ƙarfe uku na Rana, sannan Ita ma ta santalo jaririyarta mace mai kama da ita Tamkar an tsaga kara, komai irin na ta ne sak, sai lokacin ta fara baccin wahala.
Zuwa dare gaba ɗaya dangi Ƴan uwa da Abokan arziƙi sunji haihuwar da a kayi ma Abubakar duka mata, hatta mutanen France sunji ta hanyar wayar tarho ko washe gari mutanen Jigawa State dana Adamawa dana Mai Duguri Kano gaba ɗaya sun hallara a gidan Abubakar cike da farin ciki, aikuwa nan aka shiga kula da masu jego.
A Ranar da suka cika kwanaki uku da Haihuwa Abubakar ya dura Nigeria aikuwa Ya yi kyakyawar gani a cikin gidan sa.
Gaba ɗaya matan da ya bari haihuwa yau ko gobe su ya tarar ko wacce da kyakyawar Ɗiyar da ta haifa masa, saboda tsananin farin ciki a lokacin rasa mai zayyi ya yi aikuwa ba tare da ɓata lokaci ba ya yi sujadar shukur yana miƙa godiyar sa ga Allah da ya nufe sa da ganin wannan rana.