Sashe 52
Sarauniyar Kyau Takun Farko Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Sir tun ɗazu yake ƙoƙarin shigowa ciki, yana faɗin gidan sune wai, mu kuma bamu sanshi ba, munƙi bashi dama, shi kuma ya dage, ya dage akan sai ya shigo, har yana marin Moses fa, shi ne mu kuma muka dage muka hanashi shigowa Sir."
Peter yana maganar ne, yana gwada musu yadda saurayin yakeyi wai. { kuma dai masu karatu kunsan yadda Yare suke Especially ma idan suna so a Yarda da abin da suke faɗa 😆 }.
Ɗan murmushi Daddyn Yayi ganin yadda Peter ya dage yana bayani, bayaji baya gani, ba kuma ƙaƙƙautawa.
Sannan Mister Mai Kyau É—in, ya mayar da kallon shi akan saurayin wanda
yake sanye cikin riga Top blue mai gajeren hannu, sai kuma wando Crazy Jean's wanda ya tsaya mishi iya gwiwa black color, ya saka p-cap black akanshi ga kuma face mask black, shima dai. Ya goya Backpack irinna na masu tafiya a bayanshi, ƙafafunnshi kuwa Boots ne blue color, ga kuma wani akwatu yashe a gefansa.
Cikin jin É—an faÉ—uwar gaba, wanda baisan dalili ba, Daddyn ya fara magana kamar haka.
"Yaka É—an saurayi, shin zaka iya jiyowa domin muga fuskarka da kyau kuwa?."
Shiru saurayin yayi kamar ba zai juyo ba, sai can ya juyo gaba É—ayanshi tare da cire face mask É—in dake a fuskarshi nan take kyakyawar fuskarshi ta bayyana.
Tundaga kan Momy Rafi'at wacca ko'a mafarki ba za ta taɓa manta wannan kyakyawar fuskar ba...
Da Nailah wacca gaba É—aya tsananin mamaki da ruÉ—ani ya bayyana a kyakyawar fuskarta.
Ga Haleesat wacca ko daga bacci ta tashi ba zata taɓa mantawa da wannan fuskar ba.
Ba re Lailah wacca kullum take kwana take tashi da tunanin wannan saurayi da kyakyawar fuskarsa a kullum.
Zaynerb kuwa, ita bama za'a iya cewa komai ba, domin kuwa, she was very thither shock.
Gaba É—aya suka haÉ—a bakunan su wajen faÉ—ar
"BUDDY."
Afeefah da ƙarisowar ta wurin kenan ita da Nainarh da kuma Deejarh, taji maganar a kunnuwanta tamkar saukar adu.
Da wani irin sauri take wuce mutane harta ƙarisa gaban shi ta tsaya cak tana kallon shi kamar yadda shima yake kallonta.
Cikin sarƙewar murya da wahalar fitar numfashi take faɗin
"YaYa Maleek..! kaine kuwa..?"
Lallausar murmushi ya saki, sannan yace
"Ni ne dai Yaya Maleek ɗinki mai ƙaunar ki, yau gani na dawo gareki, shin ba za ki zo kiyi Hugging ɗina ba kamar yadda kika saba a koda yaushe?. MY sweet Blood 6ter?."
Yayi maganar yana buÉ—e ma ta duka hannayenshi.
Da gudun tsiya Afeefah ta nufa gurin shi, da niyyar zata rungumeshi, kamar yadda ya buƙata.
Sai dai kafin ta ƙarisa wurin sa, ta zube a ƙasa sumammiya.🤕
🔥ᴛᴀsʜɪɴ sᴇɴsᴇ🔥
Ai da wani irin sauri Maleek ya jefar da Backpack dake rataye a kafaɗunshi, Yayo kan Afeefah da gudu yana kiran sunanta da ƙarfi ya kai Hannu kenan zai taɓa ta.
Cikin mugun buga tsawa Nainarh ta dakatar dashi da faÉ—in
"Kar ka sake ka taɓamin Ƴar uwata da wannan ƙazamin hannun naka.🤨
Cak Maleek ya dakata da niyyar taɓa Afeefah da ya yi.
Ya juyo da rinannun idanun shi waɗanda sukayi jajir lokaci guda, saboda tsananin ɓacin rai, yana kallonta.
Qarisawa wurin Nainarh tayi tana tafa hannu ta ce
"Sai Yau?, na ce yau ne ka tuna damu Buddy?."
Nuna Afeefah dake yashe maga shiyan a ƙasa tayi da hannayenta waɗanda suke tsananin rawa tana faɗin
"Dube ta baiwar Allah yau tana cikin farin amma da zuwarka kalla yadda ta ƙare fa. Yanzu ka Faɗamin meyasa zaka zaɓa wannan ranar. This is only our glamorous Day, not yours, Amma... duba ka gani, daga zuwanka duba baiwar Allah yadda ta ƙare a sume fa."
Maganar take cikin hargowa da tsananin ɓacin rai gaba ɗaya ta manta wanda yake tsaye a gabanta, ta manta Buddy ɗinsu ne mai ji dasu, ta rufe ido tana zazzaga mishi masifa, tana fitar da duka baƙin ciki da damuwar da suka daɗe suna caccakar zuciyarta.😰
Zubewa Maleek Yayi gwiwo winshi duka a ƙasa yana zubar hawaye.
Hawayen da bai zubar dasu ba ranar da yabar gidan, Hawayen da ya daɗe yana jiran fitowarsu sai yau suka ƙari so. Saboda tsananin kuka ya ma kasa magana.
Shikuwa Daddyn su wato Mister Mai Kyau, Ashe tuni ya daɗe da yin sumar tsaye ba'a sani ba tun lokacin da Maleek ya juyo, da kuma tun lokacin da Shalelen shi ta zube a ƙasa sumammiya alamar ciwonta ne yakeso ya taso.
Ganin za'ayi to ne to ne ne, a tsakiyar gida yasa Uncle Yusuf kallonsu gaba É—aya yana faÉ—in
"Ku shiga daga ciki a ƙarishe maganar zai fi."
Yayi maganar yana kamo hannun Daddyn wanda ya zama kamar mutum-mutumi, sannan ya kalla Auntie Yusra yace da ita.
"Ku kamo Afeefah ku shigo da ita ciki,"
Kallon shi ya mayar kan Maleek da har yanzu yake a durƙushe, cikin sanyin murya Uncle Yusuf Yace
"Ka ɗauko kayanka ka shigo ciki." sannan ya yi gaba.😞
{*Tofah.! masu karatu, wai shin Menene ainihin abin da yake faruwa ne, a wannan labarin, gadai Maleek ya dawo gida, kuma ga Daddyn Ya zama kamar baya cikin hayyacin shi, gefe guda kuma ga Jarumar mu tana sume cikin wani hali, shin dama akwai wani ciwo ne da Afeefah take dashi ba'a sani ba🤔 koma dai menene yanzu zamuji asalin labari }... INSHA ALLAH 💘*}
*SARAUNIYAR KYAU*💓
_(The Glam Queen)_ 👑
```Takun Farko```
Story & Written By:
*_The Nainarh KD_*
____________________________________________👑
*THE ONGOING BOOK'S*
1. *SONKI NE ƘADDARA TA*
MALLAKAR
FATIMA ABDULLAHI
_Batool Kamba_
2. *ZAN JIRA KA*
MALLAKAR
A'ISHA ALƘALI
_Mrs Aysib_
___________________________________________👑
*TH£ B£GINNING OF THE STORY*
*MAFARIN LABARI*
*SOM£ Y£ARS £ARLI£R*
*AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO*
Page*47&48*
Shararren mai dukiya ne, wanda duniya ke ji dashi, a domin kuwa ba iyaka ƙasar Nigeria sunanshi ya tsaya ba, hatta da ƙasashen waje sunanshi ya zagaya, yana da tarin dukiya mai yawa, Wanda shi kanshi baisan adadi ba, ga companies kala kala gareshi, kaf faɗin Nigeria ba State ɗin da babu companynshi, sannan kuma shine mamallakin wannan shahararren Industry na sarrafa magani wato S.L__ Pharmaceutical Industry. Dake Babban birnin Nigeria Abuja.
__AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO.
Asalin shi cikakken É—an garin Jigawa State ne, gaba da baya, sai dai mahaifiyar shi da ta kasance cikakkiyar Æ´ar Adamawa state ce.
Matan shi na Aure uku, matar shi ta farko ta kasance Hajiya Harirah wacca aka musu auren gida, Hajiya Harirah bata taɓa haihuwa ba tsawon zamanta da AL_HAJI SAMEER LAMIƊO.
Sai kuma matar shi ta biyu Dr_Raheemah wacca ta kasance Balarabiya ce ta ƙasar Sudan.
AL_HAJI SAMEER LAMIƊO, ya haɗu da matar shi ta biyu Dr_Raheemah ne, a wani taron manyan Likitocin duniya da ya hallarta a ƙasar Sudan Babban Birnin ƙasar wato KHARTOUM, a lokacin kallo ɗaya yayima Dr_Raheemah yaji ta kwanta mishi.
Aikuwa bayyi wata wata ba bayan kammala taro ya sameta da zance.
Tom da ya ke ita ma Dr_ Raheemah tun daga kallon farko taji ta kamu, sai ba'aja zancen da nisa ba, duk da dai da farko Ahalinta sunso su bada matsala kasancer AL_HAJI SAMEER LAMIƊO baƙar fata.
Amma daga baya komai ya wuce ansha biki.
Sai matar shi ta uku Hajiya Zuwairiya wacca ta kasance Æ´ar Mai Duguri Ita ma dai Babbar Likita ce.
_AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO
Yaran sa biyar da Dr_Raheemah, huÉ—u da Hajiya Zuwairiya Tara kenan.
Yunus shine Babba a kaf yaran gidan wanda ya kasance É—a ne ga Dr_ Raheemah, sai kuma Zuwaira wacca ta kasance É—iya ta biyu a gidan kuma Æ´a ga Dr_ Raheemah.
Sai Yusuf É—a na uku ga AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO, shi kuma ya kasance Hajiya Zuwairiya ce ta haife shi.
Sai Abubakar na huÉ—u shi kuma Dr_Raheemah ce ta haife shi, tsakanin shi da Yusuf sati É—aya ne, domin kuwa a ranar sunan Yusuf Dr_ Raheemah ta haifa Abubakar.
Sannan sai Sameen na biyar wanda ya kasance É—ane ga Hajiya Zuwairiya.
Kana sai Sakeenah É—iya ta shida ga AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO sannan kuma Dr_ Raheemah ita ce mahaifiya a gareta.
Sai Jawaheer ta bakwai da Jummai ta takwas waÉ—anda su kuma Æ´aÆ´a ne ga Hajiya Zuwairiya, tsakanin Jawaheer da Jummai shekara É—aya ne kacal, saiya kasance Jawaheer ce Babba sai Jummai mai bi ma ta.
Sai Auta sagir yanda ya kasance gaba ɗaya gidan shine ƙarami, domin kuwa tsakanin shi dasu Jummai shekaru biyu ne, Dr_Raheemah ita ce mahaifiya a gareshi.
Sai ya kasance Yunus, Zuwaira, Abubakar, Sakeenah, Sagir. Sune Yara ga Dr_ Raheemah.
Yayinda ya kasance. Yusuf, Saminu, Jawaheer, Jummai. Su kuma sune Yaran Hajiya Zuwairiya.
Yaran AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO
Sun kasance kyawawan gaske na bugawa a mujalla ne, domin kuwa kaf cikin su babu munana tabbas {kuma dai masu karatu, You can imagery mana Yadda jinin Larabawa Hausa Fulani Kanuri e.t.c. zai kasance ðŸ˜. }
Gaba ɗaya Yaran sun taso da kyawu na musamman daɗin daɗawa gasu da wani abu da ya yi ƙaranci a wannan zamanin wato haɗin kai.
Suna ƙaunar junan su sosai, domin kuwa idan kai baƙone kazo gidan, to bafa zaka gane ga ɗan wannan ɗakin ba, musamman ma da ya kasance Yusuf da Abubakar a gurin Hajiya Harirah suke zaune, sai ka rantse ita ta haifesu, domin kuwa abin da take musu ko iyayen su mata da suka haifesu ko su iyakar abin da zasu musu kenan.
Sai dai wani abu duk, kyawun Yaran AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO, ba fa komai bane idan aka haÉ—a da kyawun Abubakar.
Domin wani irin madaran kyau ne dashi na musamman wanda kafin a sama mutum mai irin kyawun shi a wannan lokaci sai an tona.
Sannan kaf yaran AL_HAJI SAMEER LAMIƊO, shine son kowa ƙin mara sa'a, domin kuwa kowa a gidan har dama kaf Ahali son shi suke kamar me, domin Allah ya mishi wannan Farin jinin Sanadin haka har suna aka saka mishi a family da abokan shi suna kiran shi da 'MAI KYAU' domin kuwa shi ɗin mai kyau ne.
Gaba É—aya yaran gidan maza suna karatun degree É—insu ne a Birnin London, yayin da Yunus yake karantar Sociology ma'ana Ilimin hallayar zaman jama'a.
Abubakar da Yusuf kuma suke karantar £ntrepreneurship, ma'ana harkokin kasuwanci.
Sameen kuma yake karatun Likitanci ɓangaren Surgery.
Shi kuma Auta Sagir yana karantar Biology ma'ana Ilimin halitta.
Peter yana maganar ne, yana gwada musu yadda saurayin yakeyi wai. { kuma dai masu karatu kunsan yadda Yare suke Especially ma idan suna so a Yarda da abin da suke faɗa 😆 }.
Ɗan murmushi Daddyn Yayi ganin yadda Peter ya dage yana bayani, bayaji baya gani, ba kuma ƙaƙƙautawa.
Sannan Mister Mai Kyau É—in, ya mayar da kallon shi akan saurayin wanda
yake sanye cikin riga Top blue mai gajeren hannu, sai kuma wando Crazy Jean's wanda ya tsaya mishi iya gwiwa black color, ya saka p-cap black akanshi ga kuma face mask black, shima dai. Ya goya Backpack irinna na masu tafiya a bayanshi, ƙafafunnshi kuwa Boots ne blue color, ga kuma wani akwatu yashe a gefansa.
Cikin jin É—an faÉ—uwar gaba, wanda baisan dalili ba, Daddyn ya fara magana kamar haka.
"Yaka É—an saurayi, shin zaka iya jiyowa domin muga fuskarka da kyau kuwa?."
Shiru saurayin yayi kamar ba zai juyo ba, sai can ya juyo gaba É—ayanshi tare da cire face mask É—in dake a fuskarshi nan take kyakyawar fuskarshi ta bayyana.
Tundaga kan Momy Rafi'at wacca ko'a mafarki ba za ta taɓa manta wannan kyakyawar fuskar ba...
Da Nailah wacca gaba É—aya tsananin mamaki da ruÉ—ani ya bayyana a kyakyawar fuskarta.
Ga Haleesat wacca ko daga bacci ta tashi ba zata taɓa mantawa da wannan fuskar ba.
Ba re Lailah wacca kullum take kwana take tashi da tunanin wannan saurayi da kyakyawar fuskarsa a kullum.
Zaynerb kuwa, ita bama za'a iya cewa komai ba, domin kuwa, she was very thither shock.
Gaba É—aya suka haÉ—a bakunan su wajen faÉ—ar
"BUDDY."
Afeefah da ƙarisowar ta wurin kenan ita da Nainarh da kuma Deejarh, taji maganar a kunnuwanta tamkar saukar adu.
Da wani irin sauri take wuce mutane harta ƙarisa gaban shi ta tsaya cak tana kallon shi kamar yadda shima yake kallonta.
Cikin sarƙewar murya da wahalar fitar numfashi take faɗin
"YaYa Maleek..! kaine kuwa..?"
Lallausar murmushi ya saki, sannan yace
"Ni ne dai Yaya Maleek ɗinki mai ƙaunar ki, yau gani na dawo gareki, shin ba za ki zo kiyi Hugging ɗina ba kamar yadda kika saba a koda yaushe?. MY sweet Blood 6ter?."
Yayi maganar yana buÉ—e ma ta duka hannayenshi.
Da gudun tsiya Afeefah ta nufa gurin shi, da niyyar zata rungumeshi, kamar yadda ya buƙata.
Sai dai kafin ta ƙarisa wurin sa, ta zube a ƙasa sumammiya.🤕
🔥ᴛᴀsʜɪɴ sᴇɴsᴇ🔥
Ai da wani irin sauri Maleek ya jefar da Backpack dake rataye a kafaɗunshi, Yayo kan Afeefah da gudu yana kiran sunanta da ƙarfi ya kai Hannu kenan zai taɓa ta.
Cikin mugun buga tsawa Nainarh ta dakatar dashi da faÉ—in
"Kar ka sake ka taɓamin Ƴar uwata da wannan ƙazamin hannun naka.🤨
Cak Maleek ya dakata da niyyar taɓa Afeefah da ya yi.
Ya juyo da rinannun idanun shi waɗanda sukayi jajir lokaci guda, saboda tsananin ɓacin rai, yana kallonta.
Qarisawa wurin Nainarh tayi tana tafa hannu ta ce
"Sai Yau?, na ce yau ne ka tuna damu Buddy?."
Nuna Afeefah dake yashe maga shiyan a ƙasa tayi da hannayenta waɗanda suke tsananin rawa tana faɗin
"Dube ta baiwar Allah yau tana cikin farin amma da zuwarka kalla yadda ta ƙare fa. Yanzu ka Faɗamin meyasa zaka zaɓa wannan ranar. This is only our glamorous Day, not yours, Amma... duba ka gani, daga zuwanka duba baiwar Allah yadda ta ƙare a sume fa."
Maganar take cikin hargowa da tsananin ɓacin rai gaba ɗaya ta manta wanda yake tsaye a gabanta, ta manta Buddy ɗinsu ne mai ji dasu, ta rufe ido tana zazzaga mishi masifa, tana fitar da duka baƙin ciki da damuwar da suka daɗe suna caccakar zuciyarta.😰
Zubewa Maleek Yayi gwiwo winshi duka a ƙasa yana zubar hawaye.
Hawayen da bai zubar dasu ba ranar da yabar gidan, Hawayen da ya daɗe yana jiran fitowarsu sai yau suka ƙari so. Saboda tsananin kuka ya ma kasa magana.
Shikuwa Daddyn su wato Mister Mai Kyau, Ashe tuni ya daɗe da yin sumar tsaye ba'a sani ba tun lokacin da Maleek ya juyo, da kuma tun lokacin da Shalelen shi ta zube a ƙasa sumammiya alamar ciwonta ne yakeso ya taso.
Ganin za'ayi to ne to ne ne, a tsakiyar gida yasa Uncle Yusuf kallonsu gaba É—aya yana faÉ—in
"Ku shiga daga ciki a ƙarishe maganar zai fi."
Yayi maganar yana kamo hannun Daddyn wanda ya zama kamar mutum-mutumi, sannan ya kalla Auntie Yusra yace da ita.
"Ku kamo Afeefah ku shigo da ita ciki,"
Kallon shi ya mayar kan Maleek da har yanzu yake a durƙushe, cikin sanyin murya Uncle Yusuf Yace
"Ka ɗauko kayanka ka shigo ciki." sannan ya yi gaba.😞
{*Tofah.! masu karatu, wai shin Menene ainihin abin da yake faruwa ne, a wannan labarin, gadai Maleek ya dawo gida, kuma ga Daddyn Ya zama kamar baya cikin hayyacin shi, gefe guda kuma ga Jarumar mu tana sume cikin wani hali, shin dama akwai wani ciwo ne da Afeefah take dashi ba'a sani ba🤔 koma dai menene yanzu zamuji asalin labari }... INSHA ALLAH 💘*}
*SARAUNIYAR KYAU*💓
_(The Glam Queen)_ 👑
```Takun Farko```
Story & Written By:
*_The Nainarh KD_*
____________________________________________👑
*THE ONGOING BOOK'S*
1. *SONKI NE ƘADDARA TA*
MALLAKAR
FATIMA ABDULLAHI
_Batool Kamba_
2. *ZAN JIRA KA*
MALLAKAR
A'ISHA ALƘALI
_Mrs Aysib_
___________________________________________👑
*TH£ B£GINNING OF THE STORY*
*MAFARIN LABARI*
*SOM£ Y£ARS £ARLI£R*
*AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO*
Page*47&48*
Shararren mai dukiya ne, wanda duniya ke ji dashi, a domin kuwa ba iyaka ƙasar Nigeria sunanshi ya tsaya ba, hatta da ƙasashen waje sunanshi ya zagaya, yana da tarin dukiya mai yawa, Wanda shi kanshi baisan adadi ba, ga companies kala kala gareshi, kaf faɗin Nigeria ba State ɗin da babu companynshi, sannan kuma shine mamallakin wannan shahararren Industry na sarrafa magani wato S.L__ Pharmaceutical Industry. Dake Babban birnin Nigeria Abuja.
__AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO.
Asalin shi cikakken É—an garin Jigawa State ne, gaba da baya, sai dai mahaifiyar shi da ta kasance cikakkiyar Æ´ar Adamawa state ce.
Matan shi na Aure uku, matar shi ta farko ta kasance Hajiya Harirah wacca aka musu auren gida, Hajiya Harirah bata taɓa haihuwa ba tsawon zamanta da AL_HAJI SAMEER LAMIƊO.
Sai kuma matar shi ta biyu Dr_Raheemah wacca ta kasance Balarabiya ce ta ƙasar Sudan.
AL_HAJI SAMEER LAMIƊO, ya haɗu da matar shi ta biyu Dr_Raheemah ne, a wani taron manyan Likitocin duniya da ya hallarta a ƙasar Sudan Babban Birnin ƙasar wato KHARTOUM, a lokacin kallo ɗaya yayima Dr_Raheemah yaji ta kwanta mishi.
Aikuwa bayyi wata wata ba bayan kammala taro ya sameta da zance.
Tom da ya ke ita ma Dr_ Raheemah tun daga kallon farko taji ta kamu, sai ba'aja zancen da nisa ba, duk da dai da farko Ahalinta sunso su bada matsala kasancer AL_HAJI SAMEER LAMIƊO baƙar fata.
Amma daga baya komai ya wuce ansha biki.
Sai matar shi ta uku Hajiya Zuwairiya wacca ta kasance Æ´ar Mai Duguri Ita ma dai Babbar Likita ce.
_AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO
Yaran sa biyar da Dr_Raheemah, huÉ—u da Hajiya Zuwairiya Tara kenan.
Yunus shine Babba a kaf yaran gidan wanda ya kasance É—a ne ga Dr_ Raheemah, sai kuma Zuwaira wacca ta kasance É—iya ta biyu a gidan kuma Æ´a ga Dr_ Raheemah.
Sai Yusuf É—a na uku ga AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO, shi kuma ya kasance Hajiya Zuwairiya ce ta haife shi.
Sai Abubakar na huÉ—u shi kuma Dr_Raheemah ce ta haife shi, tsakanin shi da Yusuf sati É—aya ne, domin kuwa a ranar sunan Yusuf Dr_ Raheemah ta haifa Abubakar.
Sannan sai Sameen na biyar wanda ya kasance É—ane ga Hajiya Zuwairiya.
Kana sai Sakeenah É—iya ta shida ga AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO sannan kuma Dr_ Raheemah ita ce mahaifiya a gareta.
Sai Jawaheer ta bakwai da Jummai ta takwas waÉ—anda su kuma Æ´aÆ´a ne ga Hajiya Zuwairiya, tsakanin Jawaheer da Jummai shekara É—aya ne kacal, saiya kasance Jawaheer ce Babba sai Jummai mai bi ma ta.
Sai Auta sagir yanda ya kasance gaba ɗaya gidan shine ƙarami, domin kuwa tsakanin shi dasu Jummai shekaru biyu ne, Dr_Raheemah ita ce mahaifiya a gareshi.
Sai ya kasance Yunus, Zuwaira, Abubakar, Sakeenah, Sagir. Sune Yara ga Dr_ Raheemah.
Yayinda ya kasance. Yusuf, Saminu, Jawaheer, Jummai. Su kuma sune Yaran Hajiya Zuwairiya.
Yaran AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO
Sun kasance kyawawan gaske na bugawa a mujalla ne, domin kuwa kaf cikin su babu munana tabbas {kuma dai masu karatu, You can imagery mana Yadda jinin Larabawa Hausa Fulani Kanuri e.t.c. zai kasance ðŸ˜. }
Gaba ɗaya Yaran sun taso da kyawu na musamman daɗin daɗawa gasu da wani abu da ya yi ƙaranci a wannan zamanin wato haɗin kai.
Suna ƙaunar junan su sosai, domin kuwa idan kai baƙone kazo gidan, to bafa zaka gane ga ɗan wannan ɗakin ba, musamman ma da ya kasance Yusuf da Abubakar a gurin Hajiya Harirah suke zaune, sai ka rantse ita ta haifesu, domin kuwa abin da take musu ko iyayen su mata da suka haifesu ko su iyakar abin da zasu musu kenan.
Sai dai wani abu duk, kyawun Yaran AL_HAJI SAMEER LAMIÆŠO, ba fa komai bane idan aka haÉ—a da kyawun Abubakar.
Domin wani irin madaran kyau ne dashi na musamman wanda kafin a sama mutum mai irin kyawun shi a wannan lokaci sai an tona.
Sannan kaf yaran AL_HAJI SAMEER LAMIƊO, shine son kowa ƙin mara sa'a, domin kuwa kowa a gidan har dama kaf Ahali son shi suke kamar me, domin Allah ya mishi wannan Farin jinin Sanadin haka har suna aka saka mishi a family da abokan shi suna kiran shi da 'MAI KYAU' domin kuwa shi ɗin mai kyau ne.
Gaba É—aya yaran gidan maza suna karatun degree É—insu ne a Birnin London, yayin da Yunus yake karantar Sociology ma'ana Ilimin hallayar zaman jama'a.
Abubakar da Yusuf kuma suke karantar £ntrepreneurship, ma'ana harkokin kasuwanci.
Sameen kuma yake karatun Likitanci ɓangaren Surgery.
Shi kuma Auta Sagir yana karantar Biology ma'ana Ilimin halitta.