Sashe 64
Samarin Shaho Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin irin bewildered suprise ya juyo yace kece haka fadima wai shin ko baki gane ni ba what a surprise,
Ummah sai ta dago da murmushin karfin hali tace kayi hakuri hankalina ne baiya wajen ..
Kwana biyu?fatan lpya
Yayi kwafa jockingly irin look at her, banyi tsammanim zaki mance da ni ba
Anan kuma sai bin su da ido ake..
Yazeed ne ya soma cewa
xcuse me ma dukan su ya wuce ya je serving drink makan sa.
Anan ma sai ga sauran mutanen sun zo
Sukam ba su wani dago fuskan ummah ba so sai suka shiga gaisawa da alhj nafiu da dauran officials
Hakan ya bada ummahn dama na jan jikin ta gefe tare da su ssa
Gashi Sai neman shige mata yake da annoying mamakin sa yana gwada mata ya sha mamakin ganin ta matuka..
Ana cikin haka taro ya kusa farawa..
AmMa hira da dauke dauken bayanan yar jarida amina ya hana su samun sukuni don a duk inda taga an dan tsaya takan so tazo taji me ake cewa don tayi tambayoyin ta..
Cike da nishadi take samun abun da take so sabida mutane ne wanda duniya ta dama dasu a da chan baya so yanzu sun zama kamar iyayen gidan masu mulki da kudin zamanin..
Uhmmah sam bata hankalin ta she is very uncomfortable a ranta badon sabida sarah ba da ta fice anan wajen tuntuni
don Ssa danjuma sai tambayar ta yake abubuwan da bata son tuno su bare jin su..
Sai ya zamto in banda um emm uhm uhm ba abunda take amsa masa da shi..
Yazeed na daga gefe yana lura da komai tare da abokan sa .
Ita kuma sarah da hapsy suna tsaye daf amma ba su da nisa da inda su ummah suka tsaya da ssa danjuma.
Har yar jaridan nan ta zo wajen su aljh nafiu tana shige musu muryan hjiya asma ake ji don itama tana son harkan politics sosai...
Its a mere friendly interview don haka abun sounds normal to them beside suna jin kansu manya yan jarida suna binsu haka yana dada daga musu egon su
Sai suji kawunan su yayi katoto..kowa yana nuna shi wane ne ana dariya..
Anan kuma tambayar ssa danjuma ya dame ummah sai ta juyo tace masa ita zata wuce alaman zata koma wani waje ta zauna...
Yagane bata son magana da shi ne shikuma so yake yasan me take ciki arayuwan ta,meyasa ta bace bata neme sa ba" don haka tana juyawa yayi saurin kamo hannun ta dam tare da sake wani annoying laugh yana cewa habawa fadima ina kuma zakije ai bamu gama maganan ba ko?
Cikin dan dagon murya ummah ta fincike hannun ta tace pls stop it..ka dena sa hannun ka akai na haka..bana so.
Hakan ya sa kowa juyawa sai aka maida kallo akansu...
She was nervous hankalin ta ya dan tashi
Kanta ta sunkuyar da sauri zata bar wajen sai yar jarida amina tayi saurin tsare ta
Da tambayar ko lpy?
Anan sarah ta taso tace ma yar jarida ta kyale ummahn babu komai...
Ta kama hannun ta zasu bar wajen sai ji tayi ssa danjuma ya rike hannun ta again..
Yace ma ummaj wai meyasa kike yi kamar baki sanni bane fadima?
Sai ya kalli yar jarida yace Toh idan ita bazata amsa miki ba ni zan amsa,lokacin hankalin kowa ya dawo kansu
Yace "wannnan da kike ganin ma'aikaciya ta ce
Mun dade da sanin juna
Sai ya fadi akalla tsawon lokacin da suke tare..
Yar jarida tace"interesting
Ta kalli ummah tace amma madam meyasa kike boye sanin ku bayan an dade ba a hadu ba..
Tun kafin ta amsa
Yayi dariya ya ce halan ma kunya take ji don a da da nasan ta ma haka take bata sauya ba..
Evryone got intrested
Sarahh kuwa ta sha mamakin hakan tana so ta gane me ake nufi amma shirun ummah yasa ta a zulumi
Har sauran abokan sa da su hajiya asma da mr rutj sa sauran su suka dan matso kusa.
Anan ssa danjuma ke bayyana musu wacece ummah...
As a long time strip dancer in his club for money....
Sai ya dawo da abun kamar wasa yana tambayar abokan sa ko sun gane ta..?
Da haka da haka ake ta tono maganganun akan sana'ar da ummah tayi na rawan kan karfe..
Wanda ya balain birkita taron sai aka dawo kansu da gulma.
Wasu cike da mamakin jin haka..
Yanzu sarah ta fahimci komai dama chan bata taba ganin ssa danjuma a fuska ba sai a labarin anty sahura....
A ko da sarahn ta lura cin zarafin mahaifiyar ta ake yi anan din sai ta kamo hannun ta afusace zasu fice...
Bai kama hannun ta ba amma sai ya kamo na sarah, yace oh ohh ohhh kece kika girma haka?
Saratu ko?
Eow fadima congratulations gaskiya nayi miki murnan yarki ta girma..
mrs ruht da tuni abun ya mata dai dai tace ai itace ma current WHAR president how sweet..suka yi dariyan kwale
Anan aljh nafiu ya dakatar cewar sa conversation din ya isa haka
Don ya lura da cin fuskan da ake yi cikin zamba sannan asirin ummahn daya bayyana musu gaba daya yasa su cikin shock..sai ake maida shi wasa....
Shi yace kawai suyi abunda ya kawo su.. No personal talks and interviews
Hajiya billy kuwa tuni ta haura sama tace bazaiyu ba..
Dama da guntun tunanin yadda taga sarah ranar kwance kan kirjin danta take kwana
ashe uwarta ma karuwa ce?
Yar jarida da ssa danjuma kuwa sai hidiman su suke na zambar cikin aminci da rayuwar ummah..
Anan yake gaya musu cikin nishadi ai abunda yasa ya damu ya yi magana da ummah don sun rabu ba sallama ne.
Yace tinda ya barta a hannun ogan sa bai sake jin ta ko ganin ta ba sai yau shiyasa ya sha mamaki..
Ummah ta riga ta shiga wani hali...
Haka itama sarahn dake rike da hannun ta
Suna shirin fita sai ta hango yazeed da gwlban giyar hernnersy yana zubawa suna sha da abokan sa..
Takaicin da fushin abunda ya faru da su yasa bata ko damu da hakan ba Daga gefe ta ce ma ummmah tana zuwa
Sai ta wuce ta same sa....
Tun tana isowa yake maida mata murmushi
Mai cike da sarkakaiya..
Tana isowa tace yazeed can we talk for a second?...
Ya kalle abokan sa irin su sa ido su sha kallo this is the moment "
Sai Ya mike yace sure why not...
Cikin rashin jin dadi tace masa she's not happpy that her mom has to be embrassed....meya ke jira da bazasuyi abunda ya kawo su ba she want to leave this place as soon as possible..
Hankalin ta adan tashe ta fadi maganan..ranta yayi matukar baci
Ko ajikin sa sai ma kallon hirar ssa danjuma da yar jaridan yake..
Da Ya zage yana dada tuna asirin ummah
she became his topic of discussion
Out of annoyance sarah Tace am talking to you yazeed what are we waiting for?
Ba tare da ya kalle ta ya ce ,ahah sarah pls relax mana..yayi wata shu'umim murmushi yace oya lets go, nan ya kamo hannun ta da karfi ya jawo ta tsakiya gaban kowa da kowa violently
Sai da kirjin ta yayi dukan tara tara cikin mamaki ta dube sa..
Ummah ne da hapsy suka karaso gaba daya sai wajen ya dauki shiru aka tsaya kallon yazeed dake dada cewa kowa ya bashi hankalin sa anan za ayi maganan da ya kawo su..
Lokaci guda ummah ta matso kusa da yarta ta rike hannun ta aka barsu anan tsakiya..kowa yana kallon ikon Allah..
Meyey yazeed yake shirin yi,?
Sai ya je gaban iyayen sa ya dakata
Ya dubi hajia billy ya ce
Mum dad...
Da ni nace zan auro wannan yarinyar ko
Yayi nuni da sarah,
Amma har zaku amince ni danku kwalli daya a duniya zai ce shi zai auro yar karuwa,marar tarbiya a cheap strip dancer ?
Wait ba ma haka ba she's a pretender and a lier
....i know im just a kid till now amma sai nake ganin my parent and the organisation reputation can not go low to this level"
My familymy parent are honoured and respected..kowa ya san da haka ko..
Ma gulmata tuni duk suka gydaa kai ana bashi vote
Wani dum dum kirjin sarah ya buga kanta ne ya fara sarawa yana ciwo,tana kallon sa cike da mamakin abunda ya fada yanzun..
A hatsale tace yazeed ? Are you insane
What are you saying?
lpyar ka kuwa? nan hawaye masu zafi suka sauko mata..
Ya juyo ya kalle ta yace im saying the truth sarah..
Ban taba kawo wa tarayya na dake zai kawo rashin mutunci da ma family na ba..
Meyasa kika boye mana asalin ki ?why dont you tell us that uwarki slut ce a mistresss for money..
Sai tassss ta wanka masa mari cikin bacin ran da sai da kowa ya razana ...
Cikin kunan rai Tace enough.. dont dare talk about my mum that way..
How dare you.
Yayi murmushi ya daga kafadun ssa alaman bai damu ba yace And you what pain me most ?
Wannan Tsawon lokacin da kika dauka kina nuna wa mutane cewa ke wata kamammiya ce ..aftera all ganan ssa danjuma da ransa,shi da ya kwana da mum din naki don ya bada kudi a cire miki cikin shegen da kikayi...
Im i right sarah bukar?
Ya dube ssa danjuma dake shiru shima yana so ya gane asalin nufin yazeed din
Wajen ya yanke tsittt ana duban su
Wani irin turirin kuka da tashin hankali ne ya bayyana fuskan sarah
She wanna shout it out amma ta kasa
Wai shin meke faruwa ne?mafarki ne ko gaskiya Isnt this the yazeed that says he loves me to death,?
Meyasa ya yau yai saurin yanke min hukuncii akan rayuwata ta baya wanda baida masaniya akai?
Where is the love,where is the promises where is the trust?
Ummah na shiru rike da yarta kana kallon ta kasan ta shiga wani duniyar kunci..
Gaba daya wajen ya dauka da bayanan su anan kowa na mamaki ana cece kuce..
Ummah sai ta dago da murmushin karfin hali tace kayi hakuri hankalina ne baiya wajen ..
Kwana biyu?fatan lpya
Yayi kwafa jockingly irin look at her, banyi tsammanim zaki mance da ni ba
Anan kuma sai bin su da ido ake..
Yazeed ne ya soma cewa
xcuse me ma dukan su ya wuce ya je serving drink makan sa.
Anan ma sai ga sauran mutanen sun zo
Sukam ba su wani dago fuskan ummah ba so sai suka shiga gaisawa da alhj nafiu da dauran officials
Hakan ya bada ummahn dama na jan jikin ta gefe tare da su ssa
Gashi Sai neman shige mata yake da annoying mamakin sa yana gwada mata ya sha mamakin ganin ta matuka..
Ana cikin haka taro ya kusa farawa..
AmMa hira da dauke dauken bayanan yar jarida amina ya hana su samun sukuni don a duk inda taga an dan tsaya takan so tazo taji me ake cewa don tayi tambayoyin ta..
Cike da nishadi take samun abun da take so sabida mutane ne wanda duniya ta dama dasu a da chan baya so yanzu sun zama kamar iyayen gidan masu mulki da kudin zamanin..
Uhmmah sam bata hankalin ta she is very uncomfortable a ranta badon sabida sarah ba da ta fice anan wajen tuntuni
don Ssa danjuma sai tambayar ta yake abubuwan da bata son tuno su bare jin su..
Sai ya zamto in banda um emm uhm uhm ba abunda take amsa masa da shi..
Yazeed na daga gefe yana lura da komai tare da abokan sa .
Ita kuma sarah da hapsy suna tsaye daf amma ba su da nisa da inda su ummah suka tsaya da ssa danjuma.
Har yar jaridan nan ta zo wajen su aljh nafiu tana shige musu muryan hjiya asma ake ji don itama tana son harkan politics sosai...
Its a mere friendly interview don haka abun sounds normal to them beside suna jin kansu manya yan jarida suna binsu haka yana dada daga musu egon su
Sai suji kawunan su yayi katoto..kowa yana nuna shi wane ne ana dariya..
Anan kuma tambayar ssa danjuma ya dame ummah sai ta juyo tace masa ita zata wuce alaman zata koma wani waje ta zauna...
Yagane bata son magana da shi ne shikuma so yake yasan me take ciki arayuwan ta,meyasa ta bace bata neme sa ba" don haka tana juyawa yayi saurin kamo hannun ta dam tare da sake wani annoying laugh yana cewa habawa fadima ina kuma zakije ai bamu gama maganan ba ko?
Cikin dan dagon murya ummah ta fincike hannun ta tace pls stop it..ka dena sa hannun ka akai na haka..bana so.
Hakan ya sa kowa juyawa sai aka maida kallo akansu...
She was nervous hankalin ta ya dan tashi
Kanta ta sunkuyar da sauri zata bar wajen sai yar jarida amina tayi saurin tsare ta
Da tambayar ko lpy?
Anan sarah ta taso tace ma yar jarida ta kyale ummahn babu komai...
Ta kama hannun ta zasu bar wajen sai ji tayi ssa danjuma ya rike hannun ta again..
Yace ma ummaj wai meyasa kike yi kamar baki sanni bane fadima?
Sai ya kalli yar jarida yace Toh idan ita bazata amsa miki ba ni zan amsa,lokacin hankalin kowa ya dawo kansu
Yace "wannnan da kike ganin ma'aikaciya ta ce
Mun dade da sanin juna
Sai ya fadi akalla tsawon lokacin da suke tare..
Yar jarida tace"interesting
Ta kalli ummah tace amma madam meyasa kike boye sanin ku bayan an dade ba a hadu ba..
Tun kafin ta amsa
Yayi dariya ya ce halan ma kunya take ji don a da da nasan ta ma haka take bata sauya ba..
Evryone got intrested
Sarahh kuwa ta sha mamakin hakan tana so ta gane me ake nufi amma shirun ummah yasa ta a zulumi
Har sauran abokan sa da su hajiya asma da mr rutj sa sauran su suka dan matso kusa.
Anan ssa danjuma ke bayyana musu wacece ummah...
As a long time strip dancer in his club for money....
Sai ya dawo da abun kamar wasa yana tambayar abokan sa ko sun gane ta..?
Da haka da haka ake ta tono maganganun akan sana'ar da ummah tayi na rawan kan karfe..
Wanda ya balain birkita taron sai aka dawo kansu da gulma.
Wasu cike da mamakin jin haka..
Yanzu sarah ta fahimci komai dama chan bata taba ganin ssa danjuma a fuska ba sai a labarin anty sahura....
A ko da sarahn ta lura cin zarafin mahaifiyar ta ake yi anan din sai ta kamo hannun ta afusace zasu fice...
Bai kama hannun ta ba amma sai ya kamo na sarah, yace oh ohh ohhh kece kika girma haka?
Saratu ko?
Eow fadima congratulations gaskiya nayi miki murnan yarki ta girma..
mrs ruht da tuni abun ya mata dai dai tace ai itace ma current WHAR president how sweet..suka yi dariyan kwale
Anan aljh nafiu ya dakatar cewar sa conversation din ya isa haka
Don ya lura da cin fuskan da ake yi cikin zamba sannan asirin ummahn daya bayyana musu gaba daya yasa su cikin shock..sai ake maida shi wasa....
Shi yace kawai suyi abunda ya kawo su.. No personal talks and interviews
Hajiya billy kuwa tuni ta haura sama tace bazaiyu ba..
Dama da guntun tunanin yadda taga sarah ranar kwance kan kirjin danta take kwana
ashe uwarta ma karuwa ce?
Yar jarida da ssa danjuma kuwa sai hidiman su suke na zambar cikin aminci da rayuwar ummah..
Anan yake gaya musu cikin nishadi ai abunda yasa ya damu ya yi magana da ummah don sun rabu ba sallama ne.
Yace tinda ya barta a hannun ogan sa bai sake jin ta ko ganin ta ba sai yau shiyasa ya sha mamaki..
Ummah ta riga ta shiga wani hali...
Haka itama sarahn dake rike da hannun ta
Suna shirin fita sai ta hango yazeed da gwlban giyar hernnersy yana zubawa suna sha da abokan sa..
Takaicin da fushin abunda ya faru da su yasa bata ko damu da hakan ba Daga gefe ta ce ma ummmah tana zuwa
Sai ta wuce ta same sa....
Tun tana isowa yake maida mata murmushi
Mai cike da sarkakaiya..
Tana isowa tace yazeed can we talk for a second?...
Ya kalle abokan sa irin su sa ido su sha kallo this is the moment "
Sai Ya mike yace sure why not...
Cikin rashin jin dadi tace masa she's not happpy that her mom has to be embrassed....meya ke jira da bazasuyi abunda ya kawo su ba she want to leave this place as soon as possible..
Hankalin ta adan tashe ta fadi maganan..ranta yayi matukar baci
Ko ajikin sa sai ma kallon hirar ssa danjuma da yar jaridan yake..
Da Ya zage yana dada tuna asirin ummah
she became his topic of discussion
Out of annoyance sarah Tace am talking to you yazeed what are we waiting for?
Ba tare da ya kalle ta ya ce ,ahah sarah pls relax mana..yayi wata shu'umim murmushi yace oya lets go, nan ya kamo hannun ta da karfi ya jawo ta tsakiya gaban kowa da kowa violently
Sai da kirjin ta yayi dukan tara tara cikin mamaki ta dube sa..
Ummah ne da hapsy suka karaso gaba daya sai wajen ya dauki shiru aka tsaya kallon yazeed dake dada cewa kowa ya bashi hankalin sa anan za ayi maganan da ya kawo su..
Lokaci guda ummah ta matso kusa da yarta ta rike hannun ta aka barsu anan tsakiya..kowa yana kallon ikon Allah..
Meyey yazeed yake shirin yi,?
Sai ya je gaban iyayen sa ya dakata
Ya dubi hajia billy ya ce
Mum dad...
Da ni nace zan auro wannan yarinyar ko
Yayi nuni da sarah,
Amma har zaku amince ni danku kwalli daya a duniya zai ce shi zai auro yar karuwa,marar tarbiya a cheap strip dancer ?
Wait ba ma haka ba she's a pretender and a lier
....i know im just a kid till now amma sai nake ganin my parent and the organisation reputation can not go low to this level"
My familymy parent are honoured and respected..kowa ya san da haka ko..
Ma gulmata tuni duk suka gydaa kai ana bashi vote
Wani dum dum kirjin sarah ya buga kanta ne ya fara sarawa yana ciwo,tana kallon sa cike da mamakin abunda ya fada yanzun..
A hatsale tace yazeed ? Are you insane
What are you saying?
lpyar ka kuwa? nan hawaye masu zafi suka sauko mata..
Ya juyo ya kalle ta yace im saying the truth sarah..
Ban taba kawo wa tarayya na dake zai kawo rashin mutunci da ma family na ba..
Meyasa kika boye mana asalin ki ?why dont you tell us that uwarki slut ce a mistresss for money..
Sai tassss ta wanka masa mari cikin bacin ran da sai da kowa ya razana ...
Cikin kunan rai Tace enough.. dont dare talk about my mum that way..
How dare you.
Yayi murmushi ya daga kafadun ssa alaman bai damu ba yace And you what pain me most ?
Wannan Tsawon lokacin da kika dauka kina nuna wa mutane cewa ke wata kamammiya ce ..aftera all ganan ssa danjuma da ransa,shi da ya kwana da mum din naki don ya bada kudi a cire miki cikin shegen da kikayi...
Im i right sarah bukar?
Ya dube ssa danjuma dake shiru shima yana so ya gane asalin nufin yazeed din
Wajen ya yanke tsittt ana duban su
Wani irin turirin kuka da tashin hankali ne ya bayyana fuskan sarah
She wanna shout it out amma ta kasa
Wai shin meke faruwa ne?mafarki ne ko gaskiya Isnt this the yazeed that says he loves me to death,?
Meyasa ya yau yai saurin yanke min hukuncii akan rayuwata ta baya wanda baida masaniya akai?
Where is the love,where is the promises where is the trust?
Ummah na shiru rike da yarta kana kallon ta kasan ta shiga wani duniyar kunci..
Gaba daya wajen ya dauka da bayanan su anan kowa na mamaki ana cece kuce..