Sashe 40
Samarin Shaho Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta karaso cikin mamaki suka gaisa, tace sir you are here? ai da kabari zan gi da kaina..
murmushi kawai yayi' yace ai aikin taimako ba sai an jira ba sarah..........
And dont call me sir ok?..
Tayi murmushi kamar yadda yake kan mata ta gyada kai,
Anan asibitin ma sai da yayi ta sace zuciyar ta cikin salo amma ta kasa ganewa...
Gani take kawai hes super generous,..yasan matakan kare hakkin dan adam.
Bayan kwana biyu da mahaifiyar dija ta soma magana sai aka karbi statement din ta aka kira daga kauyen da sarkin shikan sa don ayi sharia.
"sai dai Sarah ta sha mamaki matuka da gardi mijin mahaifiyar ta daya dirka mata cikin yake karya ta su agaban kowa tsakanin sa da Allah..
"A cewar sa ya san matar sa fiye da kowa sabida haka shi ya tabbata da ita maiya ce shiyasa ya tona mata asiri da ita da yarta..
Har da cewa da baida gaskiya ai bazai kawo kansa wajen su ba.
Sannan ya dada cusa maganan cewa dije maza taje bi ta samu ciki....sarkin da mukaraban sa da suka ga gardi ya hau kai babu ko tsoro sai suma suka dada goya masu baya..
Abun na mugun affecting din sarah a brain din ta fiye da misali..mamaki sai yabi ya ishe ta..
Gashi dije da kanwar maman ta ne kawai anan zauren sharia,babu wani ma daban da ya tsaya musu.
Dama ace maman ta samu saukin da zata iya zuwa nan da sai su samu point...amma ganin dijen yarinyace sannan kanwar uwar itama bazaurace ya sa aka fi bada muhimmaci ma maganan gardin da sarkin kauyen su.
Bayan tattaro bayanan su gaba daya,
Gaban indian team duka uku,.ga hajya bilkisu maman yazeed da shi kansa yazeed din agafen ta
Sai hjya asma da mrs ruth suma kafin sarah a tsakiyar su.
Hukuma ne daga kotu a tsaye da lawyer organisation din
Tsohuwa tace"maimaita magana ake yi ita tana so tasan bayanin da wanda ake tuhuma da maita tayi dazu asibiti,
Anan sarah ta dauko recoder ta playing
Suna jin tambayoyin da clients suke ma mahaifiyar dije a asibiti tana bada amsa da kyr cikin radadin ciwo
Duk yadda gardi ya hada munafurcin sa akan su duk sai da sarah ta warware su tass anan,
Bayan angama saurara wani sabon confusion ne ya mamaye zuciyan manyan musamman wanda basu san komai ba....
Sarah ta kara da bayanin cewa tasha handling casess irin wannan sabida haka dole ne a yi kyakywan bincike akan gardi just to clear misunderatanding kafin ace bada justice
Nan da nan tsohuwa tace haka ne..cikin gamsuwa
sarah ta juyo tace masa zata masa tambayoyi bisa abubuwan daya fada.
Tsoro ya hana sa sakat amma idon su hajya asma ya sa ya cije..
Nan sarah ta fara tambayar sa..
A kowa ni tanbaya daya sai ta tuno da nata ciwon
Dake makale a zuciyan ta amma ba wanda yake lura da hakan.
Tambayoyin da da chan ta so ayi ma baba babaji kenan amma kassh ita bata samu wannan damar ba
Shiyasa tayi masa da gaske Har aka kai inda gardi ya fara tuntuben baki,musamman ji daya yi sarah tace zata kai dije shi da dije asibiti domin a gwada DNAn abunda ke cikin ta da nashi DNA tare da na wanda ake tuhumar shi yayi mata don agane asalin cikin waye acikiin su..
Da shike jahili ne sai ya birkice,ya soma kawo tashin tashina,"yace Allah ya kiyaye shi? A zuriyar su an hana su irin wannan...
Daga nan mahaifiyar yazeed ta sa baki cikin tsawatar wa tace masa kar ya maida su mutanen banza ya fadi gaskiyar sa.
Kuka dije ta dan fashe da shi,tace Allah zai tona asirin ki,magana take da zuciya cikin harshen fulatanci,
Inda tsoron sa da rudanin quilty conciense yasa ya hatsala ya amsa mata da cewa abunda ya dace dake ne nayi miki"
Baiyi tsammanin ko kadan don ya yayi yare akwai wanda zai ji ba don yasan tsakanin su da sarkin garin su yanzu kowa zai so a rufw maganan sabida kaff a tsorace suke da fargabn fitowar gaskiya..sai ya shiga zagin dije
Charaf sai a kunnen sarah sam baiyi aunen yanda yagan ta yar gayu ga ilimi da kwalisa har zata ji yare ba..
A take ta mike tsaye cikin mamaki tace what?
Sunan sa ta kira cikin masifa...
So malam barau dama kasan da gaskiya kake boye mana ..?
Mamaki ya sa dukan su kallon ta
"tace ka maimaita abunda ka fadi da yare ka maida shi harshen da kowa zai fahimce ka..
Tsohuwa tace kuma kar wani ya sake juya harshen sa anan...
Tuni gardi ya rude..sai ya kuma kwafsawa da yace ba dai kina jin yaren ba...?
Dan karamin tsaki mrs ruth tayi cikin ranta tana Allah wadar da bakauyen mutum
Murmushin takaici ya kufce ma sarah sai ta ta mayar masa da amsar da fulatanci yadda zai tabbatar ba kame kame ma take ba..tace masa yayi bayani idan bahaka ba zata sa a kulle sa kullewar har abada..
Mrs ruth dake ganin wannan wasar zai iya juya musu sai tace enough sarah, ya isa haka mana..
Pls Kar ki takura masa ki bar sa yayi magana.
Sarahn da shike abun ya riga ya shakure mata wuya sai taki saurarawa
tace but maam me za'a jirah Tunda yanzun ya fada da bakin sa ya aikata ma wannan yarinyar hakan,ko dan ni kadai nake jin yaren su ne
Ta juya ta kalle su sarkin sigar ai yanzu dubun ku ya cika"tace ranka shi dade kai ma shaida ne,nasan kaji me yace
Sarki yayi tsuru tsuru kalar marar gaskiya yana hmmmm hmm uhmm
Tace"Malam buba ka maimaita abunda kace ko nasa a maimaita maka da recording camera.
"Hjya bilki na lura sai tace
Ya isa haka sarah,barshi kar ma ya maimaita,ai yanzu mun gane gaskiyan so babu sauran magana
Cikin son ta dada ruda sa tace Next....aje case din wancan matar da ya sa mata wuta...
Cikin rudewa yace wallhy bani bane,mayu abokan ta ne suka saka mata.
Jin haka yasa Sarah ta dada hatsala adan fusace tace kai da yan garin naku ne mayun ko?
Ko ba Kaine mijin ta da ka fara kawo ma jama'an gari kazafin matar ka maiya ce ba?...
Kayi amafani da cewa zasu yarda da kai sabida kai dattijo ne suna ganin bazaka yi karya ba badon sun amince da cewa kai ma mutum bane da yake da ikon tafka kuskure a zaton sa
Sarki zai yi magana hajiya asma tace tsaya,
Ta juya ta kalle indian team din Da suka zage suna sauraran yadda sarah take gudanar da aikin cikin gamsuwa da bayanan ta
Amma"don ta fara cusa musu wani ra'ayin sai tace"Wannan case din ai tsakanin mata da miji ne,sarah i think you shud mind your words ki barsa ya fadi wacece matar sa dakan sa don shi ya zauna da ita ba ke ba.
Maganan sai yaje garas a kunnen ta.
Murmushi kawai yazeed yayi,..sosai ya dago wani abu
anan wajen mrs ruth ma takara da nata point din duk don su murda maganan suke gwada cewa ya za'ayi sarah tace ta gano gaskiyan tsakanin mata da miji ?
Dan karamin juyin da suka cuna ma zancen sai ya fara shiga kan mrs abdl rashed rani, da shike dama shikam dan culture ne kuma ya saba da tsinannen al'adun su na chan kasar india
Har da cewa ai macen da bata da tarbiya ne kawai zata san meke tsakanin ma'aurata tun batayi aure ba.."
Duk sai suka bi suka kauce ma case din sabida su rusa sarah su dada hatsala ta .
.
Karshe shiru tayi tana jin su suna masa tanbayayo marasa ma'ana da kargo ...
Bayan ga gaskiya nan ana gani afili
Amma duk da haka tsoron idon sarah gardi yake yi sosai,...
Ita kuma a ranta tasa cewa duk rintsi sai ta tona asirin mutumin don ta gama sanin gaskiyar lamarin sa.
haka aka tashi na ranar a 50-50 sarah ta tabbatar da gaskiyan cikin dije na gardi ne
Amma basu bata damar warware maitan da aka daura Ma mahaifiyar dijen ba
Yazeed da mahaifiyar sa basu ce komai ba tukun dama nasu sauraro me da wanzar da hukunci ma mai laifi,...
Tsohuwa ce ka aka brta a tskiya, wani xUciyan yana ce mata aqidan su mrs ruth dai dai ne sarah karamar yarinya ce case tsakanin miji da mata bai kamata tayi nisa akai ba.
Daga wani bangaren kuma tana ganin kwarewar yarinyar da basiran da Allah ya bata wajen fito da gaskiyan lamari..
Kwana biyu aka bayar na tabbatar da gaskiyan lamarin maitar mahafiyar dijeh,
Gashi kowa ya sani ba shari'an maita a kotu.
Dole su din ne zasu warware case din..
Tun Daganan sarah ta san dole ta nemo shaida mai karfi wanda zai sa gardin na dan dolen sa ya tona asirin kansa
Ta dai ci nasarah akan na dije cikin sauki an gano shi...tasan kuma dole ayi masa hukunci aka abunda ya aikata mata amma sam bata so ya tafii a banza da abunda ya ma mahaifiyar ta.
Bayan an watse kowa ya tafi Daga gefe ya tsaya yana duban yadda take tafiya daga gani yasan case din ne yake taba mata zuciya tunani ne fall cikin ranta.
Murmushi kawai yayi ya wuce sama inda yasan tabbas anata shirye shirye ne na munafurci don dazun dama shiru yayi don ya gano wani abu gane da mutanen sa.
Bai shiga ba ya tsaya yanajin su Mrs ruth da mrs asma suna dada kawo maganganu indirectly akan kankantar sarah ma aikin ta gaban wayannan bakin,
Maganganu suke kamar suna bada facts akan abunda duniya ke ciki"
Suna yi suna kwo misalai kala kala akan organisation dinsu.
Musamman tarihin yan matan da suka shude wanda aka kama su da laifin kala kala aciki har da wanda ya kusa sauke darajan organisation din su shekara 10 daya wuce.
Cikin salon maganan nasu sosai suka saye zuciyan wayannan bakin har suma suka tsinci kansu da bin wannan ra'ayin sosai.
murmushi kawai yayi' yace ai aikin taimako ba sai an jira ba sarah..........
And dont call me sir ok?..
Tayi murmushi kamar yadda yake kan mata ta gyada kai,
Anan asibitin ma sai da yayi ta sace zuciyar ta cikin salo amma ta kasa ganewa...
Gani take kawai hes super generous,..yasan matakan kare hakkin dan adam.
Bayan kwana biyu da mahaifiyar dija ta soma magana sai aka karbi statement din ta aka kira daga kauyen da sarkin shikan sa don ayi sharia.
"sai dai Sarah ta sha mamaki matuka da gardi mijin mahaifiyar ta daya dirka mata cikin yake karya ta su agaban kowa tsakanin sa da Allah..
"A cewar sa ya san matar sa fiye da kowa sabida haka shi ya tabbata da ita maiya ce shiyasa ya tona mata asiri da ita da yarta..
Har da cewa da baida gaskiya ai bazai kawo kansa wajen su ba.
Sannan ya dada cusa maganan cewa dije maza taje bi ta samu ciki....sarkin da mukaraban sa da suka ga gardi ya hau kai babu ko tsoro sai suma suka dada goya masu baya..
Abun na mugun affecting din sarah a brain din ta fiye da misali..mamaki sai yabi ya ishe ta..
Gashi dije da kanwar maman ta ne kawai anan zauren sharia,babu wani ma daban da ya tsaya musu.
Dama ace maman ta samu saukin da zata iya zuwa nan da sai su samu point...amma ganin dijen yarinyace sannan kanwar uwar itama bazaurace ya sa aka fi bada muhimmaci ma maganan gardin da sarkin kauyen su.
Bayan tattaro bayanan su gaba daya,
Gaban indian team duka uku,.ga hajya bilkisu maman yazeed da shi kansa yazeed din agafen ta
Sai hjya asma da mrs ruth suma kafin sarah a tsakiyar su.
Hukuma ne daga kotu a tsaye da lawyer organisation din
Tsohuwa tace"maimaita magana ake yi ita tana so tasan bayanin da wanda ake tuhuma da maita tayi dazu asibiti,
Anan sarah ta dauko recoder ta playing
Suna jin tambayoyin da clients suke ma mahaifiyar dije a asibiti tana bada amsa da kyr cikin radadin ciwo
Duk yadda gardi ya hada munafurcin sa akan su duk sai da sarah ta warware su tass anan,
Bayan angama saurara wani sabon confusion ne ya mamaye zuciyan manyan musamman wanda basu san komai ba....
Sarah ta kara da bayanin cewa tasha handling casess irin wannan sabida haka dole ne a yi kyakywan bincike akan gardi just to clear misunderatanding kafin ace bada justice
Nan da nan tsohuwa tace haka ne..cikin gamsuwa
sarah ta juyo tace masa zata masa tambayoyi bisa abubuwan daya fada.
Tsoro ya hana sa sakat amma idon su hajya asma ya sa ya cije..
Nan sarah ta fara tambayar sa..
A kowa ni tanbaya daya sai ta tuno da nata ciwon
Dake makale a zuciyan ta amma ba wanda yake lura da hakan.
Tambayoyin da da chan ta so ayi ma baba babaji kenan amma kassh ita bata samu wannan damar ba
Shiyasa tayi masa da gaske Har aka kai inda gardi ya fara tuntuben baki,musamman ji daya yi sarah tace zata kai dije shi da dije asibiti domin a gwada DNAn abunda ke cikin ta da nashi DNA tare da na wanda ake tuhumar shi yayi mata don agane asalin cikin waye acikiin su..
Da shike jahili ne sai ya birkice,ya soma kawo tashin tashina,"yace Allah ya kiyaye shi? A zuriyar su an hana su irin wannan...
Daga nan mahaifiyar yazeed ta sa baki cikin tsawatar wa tace masa kar ya maida su mutanen banza ya fadi gaskiyar sa.
Kuka dije ta dan fashe da shi,tace Allah zai tona asirin ki,magana take da zuciya cikin harshen fulatanci,
Inda tsoron sa da rudanin quilty conciense yasa ya hatsala ya amsa mata da cewa abunda ya dace dake ne nayi miki"
Baiyi tsammanin ko kadan don ya yayi yare akwai wanda zai ji ba don yasan tsakanin su da sarkin garin su yanzu kowa zai so a rufw maganan sabida kaff a tsorace suke da fargabn fitowar gaskiya..sai ya shiga zagin dije
Charaf sai a kunnen sarah sam baiyi aunen yanda yagan ta yar gayu ga ilimi da kwalisa har zata ji yare ba..
A take ta mike tsaye cikin mamaki tace what?
Sunan sa ta kira cikin masifa...
So malam barau dama kasan da gaskiya kake boye mana ..?
Mamaki ya sa dukan su kallon ta
"tace ka maimaita abunda ka fadi da yare ka maida shi harshen da kowa zai fahimce ka..
Tsohuwa tace kuma kar wani ya sake juya harshen sa anan...
Tuni gardi ya rude..sai ya kuma kwafsawa da yace ba dai kina jin yaren ba...?
Dan karamin tsaki mrs ruth tayi cikin ranta tana Allah wadar da bakauyen mutum
Murmushin takaici ya kufce ma sarah sai ta ta mayar masa da amsar da fulatanci yadda zai tabbatar ba kame kame ma take ba..tace masa yayi bayani idan bahaka ba zata sa a kulle sa kullewar har abada..
Mrs ruth dake ganin wannan wasar zai iya juya musu sai tace enough sarah, ya isa haka mana..
Pls Kar ki takura masa ki bar sa yayi magana.
Sarahn da shike abun ya riga ya shakure mata wuya sai taki saurarawa
tace but maam me za'a jirah Tunda yanzun ya fada da bakin sa ya aikata ma wannan yarinyar hakan,ko dan ni kadai nake jin yaren su ne
Ta juya ta kalle su sarkin sigar ai yanzu dubun ku ya cika"tace ranka shi dade kai ma shaida ne,nasan kaji me yace
Sarki yayi tsuru tsuru kalar marar gaskiya yana hmmmm hmm uhmm
Tace"Malam buba ka maimaita abunda kace ko nasa a maimaita maka da recording camera.
"Hjya bilki na lura sai tace
Ya isa haka sarah,barshi kar ma ya maimaita,ai yanzu mun gane gaskiyan so babu sauran magana
Cikin son ta dada ruda sa tace Next....aje case din wancan matar da ya sa mata wuta...
Cikin rudewa yace wallhy bani bane,mayu abokan ta ne suka saka mata.
Jin haka yasa Sarah ta dada hatsala adan fusace tace kai da yan garin naku ne mayun ko?
Ko ba Kaine mijin ta da ka fara kawo ma jama'an gari kazafin matar ka maiya ce ba?...
Kayi amafani da cewa zasu yarda da kai sabida kai dattijo ne suna ganin bazaka yi karya ba badon sun amince da cewa kai ma mutum bane da yake da ikon tafka kuskure a zaton sa
Sarki zai yi magana hajiya asma tace tsaya,
Ta juya ta kalle indian team din Da suka zage suna sauraran yadda sarah take gudanar da aikin cikin gamsuwa da bayanan ta
Amma"don ta fara cusa musu wani ra'ayin sai tace"Wannan case din ai tsakanin mata da miji ne,sarah i think you shud mind your words ki barsa ya fadi wacece matar sa dakan sa don shi ya zauna da ita ba ke ba.
Maganan sai yaje garas a kunnen ta.
Murmushi kawai yazeed yayi,..sosai ya dago wani abu
anan wajen mrs ruth ma takara da nata point din duk don su murda maganan suke gwada cewa ya za'ayi sarah tace ta gano gaskiyan tsakanin mata da miji ?
Dan karamin juyin da suka cuna ma zancen sai ya fara shiga kan mrs abdl rashed rani, da shike dama shikam dan culture ne kuma ya saba da tsinannen al'adun su na chan kasar india
Har da cewa ai macen da bata da tarbiya ne kawai zata san meke tsakanin ma'aurata tun batayi aure ba.."
Duk sai suka bi suka kauce ma case din sabida su rusa sarah su dada hatsala ta .
.
Karshe shiru tayi tana jin su suna masa tanbayayo marasa ma'ana da kargo ...
Bayan ga gaskiya nan ana gani afili
Amma duk da haka tsoron idon sarah gardi yake yi sosai,...
Ita kuma a ranta tasa cewa duk rintsi sai ta tona asirin mutumin don ta gama sanin gaskiyar lamarin sa.
haka aka tashi na ranar a 50-50 sarah ta tabbatar da gaskiyan cikin dije na gardi ne
Amma basu bata damar warware maitan da aka daura Ma mahaifiyar dijen ba
Yazeed da mahaifiyar sa basu ce komai ba tukun dama nasu sauraro me da wanzar da hukunci ma mai laifi,...
Tsohuwa ce ka aka brta a tskiya, wani xUciyan yana ce mata aqidan su mrs ruth dai dai ne sarah karamar yarinya ce case tsakanin miji da mata bai kamata tayi nisa akai ba.
Daga wani bangaren kuma tana ganin kwarewar yarinyar da basiran da Allah ya bata wajen fito da gaskiyan lamari..
Kwana biyu aka bayar na tabbatar da gaskiyan lamarin maitar mahafiyar dijeh,
Gashi kowa ya sani ba shari'an maita a kotu.
Dole su din ne zasu warware case din..
Tun Daganan sarah ta san dole ta nemo shaida mai karfi wanda zai sa gardin na dan dolen sa ya tona asirin kansa
Ta dai ci nasarah akan na dije cikin sauki an gano shi...tasan kuma dole ayi masa hukunci aka abunda ya aikata mata amma sam bata so ya tafii a banza da abunda ya ma mahaifiyar ta.
Bayan an watse kowa ya tafi Daga gefe ya tsaya yana duban yadda take tafiya daga gani yasan case din ne yake taba mata zuciya tunani ne fall cikin ranta.
Murmushi kawai yayi ya wuce sama inda yasan tabbas anata shirye shirye ne na munafurci don dazun dama shiru yayi don ya gano wani abu gane da mutanen sa.
Bai shiga ba ya tsaya yanajin su Mrs ruth da mrs asma suna dada kawo maganganu indirectly akan kankantar sarah ma aikin ta gaban wayannan bakin,
Maganganu suke kamar suna bada facts akan abunda duniya ke ciki"
Suna yi suna kwo misalai kala kala akan organisation dinsu.
Musamman tarihin yan matan da suka shude wanda aka kama su da laifin kala kala aciki har da wanda ya kusa sauke darajan organisation din su shekara 10 daya wuce.
Cikin salon maganan nasu sosai suka saye zuciyan wayannan bakin har suma suka tsinci kansu da bin wannan ra'ayin sosai.