Sashe 4
Samarin Shaho Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Akwai nisa ba laifi.
ummah tana tafiya ne kamar bata yi,
in tayi ta gaji ta samu dan inuwa ta kan tsaya jira ko wani zai bi nan ta sami wanda zai amince ya kaita ciki amma kusan duk wanda suka shige ba wanda ya amince ya taimaka mata har da fuskan sani.
Ummah ta ga abun mamaki sosai
yau dai gashi da kudin ta take rokon abun hawa amma duk suka turje sam baza su dauke ta ba.
Gashi Ba halin komawa gida ga wahalan tafiya kuma tasan halin baba babaji bazai taba amincewa da hakan ba.
A haka ta daure tana tafiyan ta har magribh ya rufa ana neman ishai lokacin tana dab da shiga babban kasuwar yankin su inna wuron.
Nikuwa sai Wajen karfe 8 saura na bude ido kan wani benchi na tsinci kaina ba abunda ya same ni amma dai an cire min hijabi
,...kuka na fashe da shi tare da mikewa zaune ena duba dan iskan nan wato sageerr"ashe haka maza suke? Ashe duk kalaman bakin sageer karya ne macuci ne dan iska?.meyasa zai kawo ni dakin sa ya ijiye ni?
To wallhy sai na masa rashin mutunci, anan mutuwa ko ni ko shi na fada a zuciye hankali na yayi mummunan tashi.
Cikin wannan bambamin naji ana kokarin bude kofar, kuuuuu ciki na ya tsure jin hayaniyar mutune " muryan baba babaji na soma ji..don shi yafi na kowa kauri.
"hannu na daura aka.."Wayyo Allah na,na shiga uku,ohhhh ni saratu
"handi mmbani"
Shikenan rayuwa ta ta kare yau..
"Munafuki ,ai yau karyan ku ta kare bude min kofa maza ....na ji babban aminin baba babaji na cewa daga waje
Sageer kuwa sai bada hakuri yake
A tsaye na mike na daura hannu aka zuciya na na duff dufff kamar zai leko waje
Sai gwaff aka turo kofar..
A tsorace na firgita hawaye ne suka biyo bayan rawar da jiki na yake yi
La haila ha illa lahu muhammadar rasullillahi sallahu alaihi wa salam SARATU!!!!
Eh lallai kam saratu yau kinji kunya,toh yau sai na kashe ki agarin nan...baba babaji ya soma bari yana kumfar baki.
Ihu na so na tsala duk gaba daya naji rudani na neman zautar dani,a tsorace na shiga bashi labarin iya abunda na sani "baba wallhy wallhy
"
Ni ban san me yafaru ba
Ka tanbaye sageer wallhy bani da masaniya akan komai shiya kawo ni nan
Allah ka tambaye shi .na kara sautin kuka ina rantsuwa.
Masifa abokin sa ya shiga mana baji daya kamar kisan kai muka aikata..suka tsorata mu sosai
Barin ni da na kasa gane komai a wajen sai rantsuwa nake ina maimaita abu daya.
Amma Kamar baiji ni ba yace "Ke Kinci ubanki, zancen banza zancen wofi yo ke din ne ban sani ba ko shi sageer din ?
Ohhh mani zaki kawo ma shahshanci "wato har kina da bakin magana ko,?
Na girgiza kai cikin kuka alaman a'a,cikin shessheka nace wallhy gaskiya nake fada maka baba,
Nan Ya dada hatsala. "inayi ki nayi,? saratu ...saratu..ya daka tsalle a fusace zai jawo ni abokin sa ne ya damko sa yana basa hakuri..
Sam nakasa gane meke faruwa, meyasa komai ya juya kamar ni na kawo kaina dakin sageer me suke nufi da ni?wai meyasa baba yaki daukar magana na wallhy ban san komai ba.Hasali ma haushin sageer din nake ji da ya kawo ni nan tun tuni ya ajiye ni..
Ya na bangaje sagerr daya yi tsomo tsomo agefe ya damko hannu na yayi waje dani bayan ashariya da bakaken maganganun daya gaya masa shima ya barsa nan da aminin sa,
dani da shi muka tafi....
Sam bana jin dadin zuciya ta kuka kawai nake yi ena tafiya madel madel agaban sa badon dare yayi ba nasan da sosai jama'a zasu gane halin da muke ciki duk dama ya min kashe din nayi masa shiru sai munje gida.
Ummah ne zaune tana dan hutawa sabida yunwa ya mata illah gashi saura kiris ta shiga masaukin ta sai nishi take tana kama kwankwaso..
Gambo? Lahhh da gaske gambon ce
Ummah ta dago,Ahh larai? Kice anan da dare nan?
Ai ke zan tanbaya, ena kika fito haka a wannnan hanyar bakar jeji da aljanu gambo? Ko dai maganan dan goggoji gaskiya ne amma me ya hada yar niger da hanyar dindima, ai kamata yayi ki dubi gabas ba kudu ba.
Dariya umma tayi tace,toh? Karai sarkin maganan jyaji da shi dai.
Wallhy tafiya zanyi zuwa dindima amma bansamu dacen mota ba tun safe nake nema.
Inna wuro ne Allah ya mata rasuwa babaji yace na je na bi mana baki...
"cikin mamaki oarai ta dago ta dubi ummah "Shiruuuu tayi na dan wani lokaci sannnan tace tabbbbb ikon Allah...
Kai duniya abun tsoro ne Ba shakka sai da na kawo cewa akwai makarkashiya a zancen nan dama ni chan ban taba amincewa da dan gogojji ba ..makaryacin banza almunafuki.
"ummah tace, Kamar ya fa larai?wannann wani irin magana ne haka? meya faru kuma..ke kinga tun tuni kike mini magana cikin bita da kulle ki futo kawai ki gaya min meke faruwa.
"larai ta juya ta kalle ummah tare da cewa,"Ai dole ne ma nagaya miki gambo sabida in ban fada bama zaki je chan ki tarar da gaskiya.
Hankalin umma ya tashi
Duk Ta sa ido da kunne tabawa larai tana sauraran ta.
"To bari kiji ingaya maki, mijin ki yabi gari ya yada cewa tun sahe kika fita yace wai kin gudu a dakin ki kin barshi da yarki yana bi gari yana neman ki...
cewa yayi dama ance masa sana'arki na siyar da masa ba haka kawai yake bunkasa ba akwai abunda kikeyi na daban wanda shi kansa bai sani ba. Naji fa kamar yace kina bin maza,..
Kirjin ummah ya dada bugawa'a ranta tace karuwan ci kuma? har ta budi baki zatayi magana larai ta kuma cewa"
Yama bada cikiyan duk inda aka ganki a yankin nan a tsare masa ke kar abari ki bar garin nan har sai ya samo ki dakan sa
mutuwa kuma da kike fada na inna wuro 'to inna wuro na can kurwala tana hutu gidan babaji yau din nan da safe ta zo da ita ma ake faman debe miki albarka agidan babaji....
Wani dum ummah taji,har kanta na sarawa take ta sa hannu ta kare zuciyan ta dake nemen fashewa da firgici da rudani...tana maida nishi sama sama tace"
Amma meyasa zaiyi hakan? Kai larai gaskiya uhm uhm ban yarda da maganan nan ba, to meye ribar sa in yamin haka?
Hmmm gambo kenan
Ashe bakisan waye babaji ba,ke bakuwa ce a sanin halayaen sa...in kinga haka ai ya gaji dake ne tmyake neman hanyar rataya rayuwar ki don ya maida ki Allah sarki kamar yadda yake ma sauran mata..
Toh wallhy maza gwara ki koma yanzu akan kafufun ki kafin ki hau tarkon da ya dana miki..
ni dai kinga tafiya ta..
Umma ta dade tana jimami da magagin zafin abun aranta take ta kamo hanyar cikin dare zuwa gida.
Kafi nan, lokacin da baba babaji ya tuso ni agaba muka iso gida da myka shigo tsakar gidan gani nayi yana korar kowa zuwa dakin sa
...masifa yake yi kamar zai tashi sama kowa saida ya sha jinin jikin sa kafin ace uffan waje yayi shiru...
Kafin ya iso gare ni a kasa na zauna na dukun kune ina kuka a hankali...
Yana shigowan kuwa kaina yayi ya shiga duka na yana zagi na son ransa.
Ba irin bayani da hakuri da ban bashi ba amma baiji na bare gani na
Ni Abun da ya fi damu na shine yagen mun riga dayayi ya kuma zare min zani ya barni da fatarin undewear .sai kare kirji na ke ena bashi hakurin ina kuka..
Na tabbata mutanen gida ma suna ji na amma duk sukayi kyam ba wanda ya leko na san ana chan anata zunde ba bakance akai na..
Har Waje ya dauke kafa ana neman tara da rabi, kafin nan ya sasauata min duka, da zagi..
Kasa na kwanta ena fama da radadi ina kuka bance komai ba.
Bayan ya sha ruwan tsumin sa ya dawo Tsaye yayi a kaina
Saratu Zaki gaya min gaskiya ko bazaki fada min ?.
Ni ne zaki maida ni shasha na aike ki kasuwa don tsaban kin Raina ni sai ki aje ni kiyi zaman ki adakin saurayi?
Tirrrr da ke saratu, dama ganin take taken ki ya sa na auro uwar ki dan na kuka da tarbiyan ki amma haka kika ki sam ki nitsu,ah'a ke kin duku fa kawai asiri na kike so ki tona toh bari kiji duk abunda kike yi a tafin hannu na kike tsinanniya karuwa kawai..
yau zanci uwar ki kuma sai kin budi baki kin gaya min Abu da kike yi adakin sageer tun dazu baki dawo ba..
Nan na daure na mike daga kwancen da nake a kasa hawaye na har suna turiri.
"Wani shu'umin kallo ya bini da shi da shike ya mummunan yaga min riga da kyar nake jan sa ina kare dan madai daitan nonuwata..
Cikin shsheeka mai dauke da bacin rai nace "baba babajjj..ji nayi maka bayani wallhy gaskiya na fada maka iya gaskiyan lamarin kenan...wallhy ban aikata komai ba sageer ya kaini wajen ya ajiye ni ni kaina bansan me ya sa yamin haka ba.
"Karya kike yi,ya daka min tsawa.. munafuka
Toh In da gaske kike yi ki nuna min shaida mana..
Na ja da baya a dan firgice..nace "baba shaida ?wani irin shaida zan baka bayan rantsuwar danayi maka..gaskiya bani da wani shaida nikam.
A fusace ya mike ya jawo ni daf kamar zan wanka min mari..cikin son ya dada rudar da ni yace
Ki nuna min shaidar babu abunda kikayi da sageer shjne kadai zaisa na amince da maganan ki...
Murya na har na sarkafewa nace"Baba kayi hakuri wallhy,wallhy banda wani shaidar da zan baka don babu wanda ya sani sai sageer sai Allah..
Nace da ana iya nuna wa da na nuna maka tuntuni wallhy ba abunda yamun shidai ya ajiye ni.
ummah tana tafiya ne kamar bata yi,
in tayi ta gaji ta samu dan inuwa ta kan tsaya jira ko wani zai bi nan ta sami wanda zai amince ya kaita ciki amma kusan duk wanda suka shige ba wanda ya amince ya taimaka mata har da fuskan sani.
Ummah ta ga abun mamaki sosai
yau dai gashi da kudin ta take rokon abun hawa amma duk suka turje sam baza su dauke ta ba.
Gashi Ba halin komawa gida ga wahalan tafiya kuma tasan halin baba babaji bazai taba amincewa da hakan ba.
A haka ta daure tana tafiyan ta har magribh ya rufa ana neman ishai lokacin tana dab da shiga babban kasuwar yankin su inna wuron.
Nikuwa sai Wajen karfe 8 saura na bude ido kan wani benchi na tsinci kaina ba abunda ya same ni amma dai an cire min hijabi
,...kuka na fashe da shi tare da mikewa zaune ena duba dan iskan nan wato sageerr"ashe haka maza suke? Ashe duk kalaman bakin sageer karya ne macuci ne dan iska?.meyasa zai kawo ni dakin sa ya ijiye ni?
To wallhy sai na masa rashin mutunci, anan mutuwa ko ni ko shi na fada a zuciye hankali na yayi mummunan tashi.
Cikin wannan bambamin naji ana kokarin bude kofar, kuuuuu ciki na ya tsure jin hayaniyar mutune " muryan baba babaji na soma ji..don shi yafi na kowa kauri.
"hannu na daura aka.."Wayyo Allah na,na shiga uku,ohhhh ni saratu
"handi mmbani"
Shikenan rayuwa ta ta kare yau..
"Munafuki ,ai yau karyan ku ta kare bude min kofa maza ....na ji babban aminin baba babaji na cewa daga waje
Sageer kuwa sai bada hakuri yake
A tsaye na mike na daura hannu aka zuciya na na duff dufff kamar zai leko waje
Sai gwaff aka turo kofar..
A tsorace na firgita hawaye ne suka biyo bayan rawar da jiki na yake yi
La haila ha illa lahu muhammadar rasullillahi sallahu alaihi wa salam SARATU!!!!
Eh lallai kam saratu yau kinji kunya,toh yau sai na kashe ki agarin nan...baba babaji ya soma bari yana kumfar baki.
Ihu na so na tsala duk gaba daya naji rudani na neman zautar dani,a tsorace na shiga bashi labarin iya abunda na sani "baba wallhy wallhy
"
Ni ban san me yafaru ba
Ka tanbaye sageer wallhy bani da masaniya akan komai shiya kawo ni nan
Allah ka tambaye shi .na kara sautin kuka ina rantsuwa.
Masifa abokin sa ya shiga mana baji daya kamar kisan kai muka aikata..suka tsorata mu sosai
Barin ni da na kasa gane komai a wajen sai rantsuwa nake ina maimaita abu daya.
Amma Kamar baiji ni ba yace "Ke Kinci ubanki, zancen banza zancen wofi yo ke din ne ban sani ba ko shi sageer din ?
Ohhh mani zaki kawo ma shahshanci "wato har kina da bakin magana ko,?
Na girgiza kai cikin kuka alaman a'a,cikin shessheka nace wallhy gaskiya nake fada maka baba,
Nan Ya dada hatsala. "inayi ki nayi,? saratu ...saratu..ya daka tsalle a fusace zai jawo ni abokin sa ne ya damko sa yana basa hakuri..
Sam nakasa gane meke faruwa, meyasa komai ya juya kamar ni na kawo kaina dakin sageer me suke nufi da ni?wai meyasa baba yaki daukar magana na wallhy ban san komai ba.Hasali ma haushin sageer din nake ji da ya kawo ni nan tun tuni ya ajiye ni..
Ya na bangaje sagerr daya yi tsomo tsomo agefe ya damko hannu na yayi waje dani bayan ashariya da bakaken maganganun daya gaya masa shima ya barsa nan da aminin sa,
dani da shi muka tafi....
Sam bana jin dadin zuciya ta kuka kawai nake yi ena tafiya madel madel agaban sa badon dare yayi ba nasan da sosai jama'a zasu gane halin da muke ciki duk dama ya min kashe din nayi masa shiru sai munje gida.
Ummah ne zaune tana dan hutawa sabida yunwa ya mata illah gashi saura kiris ta shiga masaukin ta sai nishi take tana kama kwankwaso..
Gambo? Lahhh da gaske gambon ce
Ummah ta dago,Ahh larai? Kice anan da dare nan?
Ai ke zan tanbaya, ena kika fito haka a wannnan hanyar bakar jeji da aljanu gambo? Ko dai maganan dan goggoji gaskiya ne amma me ya hada yar niger da hanyar dindima, ai kamata yayi ki dubi gabas ba kudu ba.
Dariya umma tayi tace,toh? Karai sarkin maganan jyaji da shi dai.
Wallhy tafiya zanyi zuwa dindima amma bansamu dacen mota ba tun safe nake nema.
Inna wuro ne Allah ya mata rasuwa babaji yace na je na bi mana baki...
"cikin mamaki oarai ta dago ta dubi ummah "Shiruuuu tayi na dan wani lokaci sannnan tace tabbbbb ikon Allah...
Kai duniya abun tsoro ne Ba shakka sai da na kawo cewa akwai makarkashiya a zancen nan dama ni chan ban taba amincewa da dan gogojji ba ..makaryacin banza almunafuki.
"ummah tace, Kamar ya fa larai?wannann wani irin magana ne haka? meya faru kuma..ke kinga tun tuni kike mini magana cikin bita da kulle ki futo kawai ki gaya min meke faruwa.
"larai ta juya ta kalle ummah tare da cewa,"Ai dole ne ma nagaya miki gambo sabida in ban fada bama zaki je chan ki tarar da gaskiya.
Hankalin umma ya tashi
Duk Ta sa ido da kunne tabawa larai tana sauraran ta.
"To bari kiji ingaya maki, mijin ki yabi gari ya yada cewa tun sahe kika fita yace wai kin gudu a dakin ki kin barshi da yarki yana bi gari yana neman ki...
cewa yayi dama ance masa sana'arki na siyar da masa ba haka kawai yake bunkasa ba akwai abunda kikeyi na daban wanda shi kansa bai sani ba. Naji fa kamar yace kina bin maza,..
Kirjin ummah ya dada bugawa'a ranta tace karuwan ci kuma? har ta budi baki zatayi magana larai ta kuma cewa"
Yama bada cikiyan duk inda aka ganki a yankin nan a tsare masa ke kar abari ki bar garin nan har sai ya samo ki dakan sa
mutuwa kuma da kike fada na inna wuro 'to inna wuro na can kurwala tana hutu gidan babaji yau din nan da safe ta zo da ita ma ake faman debe miki albarka agidan babaji....
Wani dum ummah taji,har kanta na sarawa take ta sa hannu ta kare zuciyan ta dake nemen fashewa da firgici da rudani...tana maida nishi sama sama tace"
Amma meyasa zaiyi hakan? Kai larai gaskiya uhm uhm ban yarda da maganan nan ba, to meye ribar sa in yamin haka?
Hmmm gambo kenan
Ashe bakisan waye babaji ba,ke bakuwa ce a sanin halayaen sa...in kinga haka ai ya gaji dake ne tmyake neman hanyar rataya rayuwar ki don ya maida ki Allah sarki kamar yadda yake ma sauran mata..
Toh wallhy maza gwara ki koma yanzu akan kafufun ki kafin ki hau tarkon da ya dana miki..
ni dai kinga tafiya ta..
Umma ta dade tana jimami da magagin zafin abun aranta take ta kamo hanyar cikin dare zuwa gida.
Kafi nan, lokacin da baba babaji ya tuso ni agaba muka iso gida da myka shigo tsakar gidan gani nayi yana korar kowa zuwa dakin sa
...masifa yake yi kamar zai tashi sama kowa saida ya sha jinin jikin sa kafin ace uffan waje yayi shiru...
Kafin ya iso gare ni a kasa na zauna na dukun kune ina kuka a hankali...
Yana shigowan kuwa kaina yayi ya shiga duka na yana zagi na son ransa.
Ba irin bayani da hakuri da ban bashi ba amma baiji na bare gani na
Ni Abun da ya fi damu na shine yagen mun riga dayayi ya kuma zare min zani ya barni da fatarin undewear .sai kare kirji na ke ena bashi hakurin ina kuka..
Na tabbata mutanen gida ma suna ji na amma duk sukayi kyam ba wanda ya leko na san ana chan anata zunde ba bakance akai na..
Har Waje ya dauke kafa ana neman tara da rabi, kafin nan ya sasauata min duka, da zagi..
Kasa na kwanta ena fama da radadi ina kuka bance komai ba.
Bayan ya sha ruwan tsumin sa ya dawo Tsaye yayi a kaina
Saratu Zaki gaya min gaskiya ko bazaki fada min ?.
Ni ne zaki maida ni shasha na aike ki kasuwa don tsaban kin Raina ni sai ki aje ni kiyi zaman ki adakin saurayi?
Tirrrr da ke saratu, dama ganin take taken ki ya sa na auro uwar ki dan na kuka da tarbiyan ki amma haka kika ki sam ki nitsu,ah'a ke kin duku fa kawai asiri na kike so ki tona toh bari kiji duk abunda kike yi a tafin hannu na kike tsinanniya karuwa kawai..
yau zanci uwar ki kuma sai kin budi baki kin gaya min Abu da kike yi adakin sageer tun dazu baki dawo ba..
Nan na daure na mike daga kwancen da nake a kasa hawaye na har suna turiri.
"Wani shu'umin kallo ya bini da shi da shike ya mummunan yaga min riga da kyar nake jan sa ina kare dan madai daitan nonuwata..
Cikin shsheeka mai dauke da bacin rai nace "baba babajjj..ji nayi maka bayani wallhy gaskiya na fada maka iya gaskiyan lamarin kenan...wallhy ban aikata komai ba sageer ya kaini wajen ya ajiye ni ni kaina bansan me ya sa yamin haka ba.
"Karya kike yi,ya daka min tsawa.. munafuka
Toh In da gaske kike yi ki nuna min shaida mana..
Na ja da baya a dan firgice..nace "baba shaida ?wani irin shaida zan baka bayan rantsuwar danayi maka..gaskiya bani da wani shaida nikam.
A fusace ya mike ya jawo ni daf kamar zan wanka min mari..cikin son ya dada rudar da ni yace
Ki nuna min shaidar babu abunda kikayi da sageer shjne kadai zaisa na amince da maganan ki...
Murya na har na sarkafewa nace"Baba kayi hakuri wallhy,wallhy banda wani shaidar da zan baka don babu wanda ya sani sai sageer sai Allah..
Nace da ana iya nuna wa da na nuna maka tuntuni wallhy ba abunda yamun shidai ya ajiye ni.