Sashe 50
Samarin Shaho Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yace"But all those dont matter to me muddin ina tare dake, sarah Ko dai don ummah tana bukatar ki agida ne yasa zaki kore ni? To me zaki yi agidan..
Murmushi ta danyi kadan ta ce ..no way, kar kace haka
I always want to be with you kai ma kasani
Yace prove it...ya bita da kallon dagaske yake.
Ta juyo ta dube sa Sai Ta rasa me zata ce masa ga kirar ummahn nakan shiga,nan kawai ta sa hannu zata katse
Yace noo sarah,kar ki kazhe hankalin ta zai tashi..kuma kinga bana son ta shiga damuwa sabida mu
Pls pick the call and tell her somthing else.
Ta gyada a hankali ta dauka wayar,
Cikin sanyin murya tace ummah? Baki ganni ba ko
Kar ki damu yanzu zan dawo.
Ummah dake jin ta wani iri tace"inche dai lpya,na dauka ai ko aikin ne saratu baki gaya min ina zaki je ba
Sauke ajiyan zuciya tayi tana tunanin me zata ce ma ummahn kawai magana ya kare.
Sai ta ce ummah zan dawo kawai idan na tashi zan miki bayani,
Ni lpyata lau..kar ki damu
Anan ta kashe wayar ta..tare da suke ajiyan zuciya
Yana kan kallon mood din ta he knows how much she value her mother bata cika son mata karya
Amma yau ya soma gane cewa matsayin sa yayi karfi wajen sarah tunda zata bi umarnin sa har haka.
Don ya sauya mata mood din nata, haka ya cigaba da zulma zuciyan ta da zautattun kalaman masu dadin ji
Anan yake gwada mata,sam ba zai iya daure rashin ta kusa da shi ba a ko yaushe domin idan suna tare haka kawai yake jin tsananin farinciki da kwanciyar hankali.
Wani bin sai ta ji kamar ita take yaudarar kanta datake jiran sa ya furta mata kalman so,bayan ga shinan boro boro ya
Na nuna mata.
A Jikin sa ta lafe yana zubo mata flows shikuwa na wasa da yatsun hannun ta
Da kyar ya hakura suka tafi gida lokacin ana neman 9pm na dare
She felt so special har ta mance da lokaci yaja sosai haka kuma tana sane da ummahn ta zata damu,
Amma bata damu ba har sai da ya juya ya tafi sannan ta soma jin fargaban abunda zata tarar aciki wajen ummah
Babu kowa anan falor yasa zuciyan ta sanyi sai ta wuce room din ta
A gaggauce ta kimtsa ta dauro wanka da awala ta zo ta tada sallalolin da tayi missing isha da magrib
Kafin ta idar ne ummah ta shigo,
Ta juya cikin sanyin jiki tace..bakiyi bacci ba ummah?
Ai na dawo baki kusa nace barin na shigo kimtsa
Ummah tace"hmm saratu kenan,kema kinsan ai bazan iya bacci bangan ki
The last time da baki dawo gida ba ce min akayi an sace min ke.
Cikin jimami ta karsahe wanda ya sa sarahn shiga damuwa lokaci guda
Sai Ta dawo kusa da ummah
Cikin lallami tace dan Allah ki dena tuno wannan abun ummah na ya wuce...aikin ne kawai yake yawa
"ummahn tace "Wani aiki ne haka sarah..ni sam ba haka nagani a rubuce ba
Ai yanzu kin wuce matsayin da zaki nayin aiki har wannan lokaci tunanin ki ban sani bane
Shin wai ma aikin ne zai hanaki tashi kiyi sallah?
ji yadda kika taro salloli lokaci guda kina hade su
Ni sam ban ji dadin yau ba samm samm saratu..
Fatana dai kar haka ya cigaba
Sosai ummahm ta nuna tashin hankali da damuwa aranta kamar ta san abunda ya faru..
Cikin damuwa itama sarah ta cigaba da bata bayanai da alkwarin bazata sake ba,
Duk dama bata jin dadin karyan da yanzu ta gaya ma ummahn ta,
Ta dauka bazata iya sakaci da dokan ta akan wani dan adam ba sai gashi yau ta kwatanta.
Tasan inhar tace tana tare da yazeed ne ummah zata ji wani iri sosai...
Da kyar ta lallaba ta magana ya kare,
A gajiye ta koma gadon ta ta shiga shero gajiyayan bacci..
Da asuban fari sai ga ringing din wayar ta yazeed ne ke kira
Duk da baccin dake mamaye da idanun ta haka ta waske ta sa a kunnen ta tace hello..
Nan Suka shiga gaisuwa cikin salon so da suka saba
Anan ma ya ke dada jan hankalin ta da sweet talks,about last nite
Cewar sa kyuwn surar ta yakasa fita a idanun sa
Sai mafarkin ta yake..
Haka suka bata lokacii da kyar ya kyale ta tayi sallahr asubahi,
A haka ma cikin saurin kar tayi latti ya sa ko abincin ummah bata ci ba Ta fice
achan office shi ya fita da ita again suka sake bata lokaci a wani fast food hut
Sai da suka da kusan rabin ranar tare.
Haka ta kasance tsakanin su
Zuman soyayyar ta yi musu zaki sosai,amma har yau basu furta ba
Haka ma suka dena bada komai muhimancii musamman idan suna tare sai ka rasa ko basu gajiya da juna ne oho.
Bangaren ummah kuwa wannan sabon yanayin sarahn ya jefa ta cikin damuwa sosai,
Sau dayawa ta ke ganin sarahn ta ta sauya,worst part bata cika gaya mata gaskiya ba musamman idan tana tare da yazeed
Sai ta damu matuka,daff take data yanke hukuncin kiran su baki daya don ta ji me suke ciki in ma aure ne ta kama sai a musu,
She was not comptbl ko kadan da sabon salon nasu.
Amma sai ta sa musu ido tana dada monitoring din sarahn da kyau
Duk abubuwan da da take sake mata a da chan yanzu ta dan kame hannu ko yazeed ya zo sai tace mata karfe kaza nake so na ganki acikin gida kuma dan dole zata amsa mata hakan
Daga haka Har sarahn ta soma jin ba dadi a zuciyan ta
Duk ummahn na lurah da haka amma sai ta dauke ido.
Wata rana da daddare misalim karfe 11.30pm sarahn tana kwance cikin bakin cikin yau ummah ta hana ta receiving wani visitor a gidan...
Gashi yazeed ya sa wuta yana son su hadu tun jiya a office yake magana.
Amma ta kasa making decision tana tsoron ummahn ta shikuma bata so ta bata masa rai
Gashi sai taga kamar yayi fushi sabida tun da ta kasa amsa sa bai kira ta yayi ba kwata kwata da suka daso daga office
Juyi take tana son ta kira shi amma ta kasa,
Sosai take jin zafin abun aranta
Chan sai ta tura msa text din cewa tana son taji muryan sa..she missed him
Shiru shiru baiyi reply ba
Cahn wajen minti 40 sai ga karar amsar sakon ta
Dagowa tayi cikin zaguwa ta bude..
Words din da idanun ta suka sauka akai yasa zuciyan ta bugawa sai tayi hanzarin mikewa tsaye cikin mamaki...
#surayyahms
*WATTPADSURAYYHMS*
Sakallahu khairan as u
Vote
Coments
And share...
*Official cat*
[2/24, 07:08] +234 802 646 5734: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊*
{ _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ }
™\jan\2019
🍒🍒
*SAMARIN SHAHO*
_The scorned_
🍒🍒
*#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat*
_A true sensational story_
*VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS*
_025_
Gefe da window taje a rude amma ta kasa tabawa sabida tasan ko ta bude bazata tabbatar da abunda ta gani a wayarta yanzun ba
Karfe 11.30 saura ne fa But how cud he come by this time of the night?
Kuma yace na fito ..
Wani zufa ke keto mata
Nan ta shiga dialling number sa
Sai da Yayi ringing sau biyu sannan ya daga..
Tace hello?
Cikin sanyin murya yace" baki ganni bane?
Please come out mana sarah,mmmmm i tot u missed me this much..
dont delay us anymore dan Allah ki fito na ganki ko zan samu sukuni ...
Cikin damuwa ta bude baki zata masa bayanin dare yayi fa,ita bazata iya fitowa
Amm bai saurare ta ba sai ji tayi yace
Im waiting...
Ya katse wayar sa.
Wani irin zazafan ajiyan zuciya tayi ta jingina da bango,
Ta dade tana tunanin yadda zata amsa gayyatar yazeed cikim daren nan
Gashi tana matukakar tsoron ta fita tasan ran ummahn ta zai baci sosai.
And she's not comfotable with lying to her anymore..
Da haka ta shiga sakawa tana warwarewa gashi tana mugun son ta faranta masa rai musamman data ji muryan sa cikin wani yanayi
Ta kasa samun sukuno ga kirar sa sai sake shigowa yake alaman ya gaji da jira ta dada duba agogo taga har ta ci fiye da minti 30 anan tsaye bata samu mafita ba..
Its 12.04pm now
Wani zuciyan sai ya zugata akan taje ta fada masa ya tafi inyaso gobe
She will make it up
Har ta fito,sai taji alaman karar tv ta site din ummah ,kenan bata yi bacci ba..a hujajan ta sake komawa ciki ta yi zaune bakin gado tare da kife kanta akan cinyoyin ta.
Bayan minti 10 Chan sai ga tex messge dinsa mai dauke da sakon thanks ya shigo'
Wani irin bakin ciki da tashin hankali ke ratsa zuciyan ta,yau kam tasan yayi fushi
Sai ta shiga kirar sa da tura masa sako amma har aka kai washe gari babu amsa bare call back.
Ita kanta ummah ta kasa gane mata yau da safen
Sai ta rika daure fuskan ta kamar wani abun ke damun ta,
Allah Allah take taje office su gamu ta bashi hakuri ko hankalin ta zai kwanta.
Ko da taje sai shiru bata gansa ba,
Iya tanbaya tayi amma ba wanda ya bata kwararren amsa gashi tun safe ta gwada wayar sa baiya tafiya..
Haka ta kasa tabuka komai tana neman sa
Sam zuciiyan ta baiya mata dadi
Kwana biyu har gidan sa ta sa aka tambayo mata shi amma ba asame shi ba,
Wani bin She felt really hurt ,wani bin kuma sai tace ai dama ba cewa yayi yana sona ba ..
Haka kwana biyu tayi dakon mixed feelings a ranta wanda suke dasa mata zafin abunda ya faru a zuciyanta
Murmushi ta danyi kadan ta ce ..no way, kar kace haka
I always want to be with you kai ma kasani
Yace prove it...ya bita da kallon dagaske yake.
Ta juyo ta dube sa Sai Ta rasa me zata ce masa ga kirar ummahn nakan shiga,nan kawai ta sa hannu zata katse
Yace noo sarah,kar ki kazhe hankalin ta zai tashi..kuma kinga bana son ta shiga damuwa sabida mu
Pls pick the call and tell her somthing else.
Ta gyada a hankali ta dauka wayar,
Cikin sanyin murya tace ummah? Baki ganni ba ko
Kar ki damu yanzu zan dawo.
Ummah dake jin ta wani iri tace"inche dai lpya,na dauka ai ko aikin ne saratu baki gaya min ina zaki je ba
Sauke ajiyan zuciya tayi tana tunanin me zata ce ma ummahn kawai magana ya kare.
Sai ta ce ummah zan dawo kawai idan na tashi zan miki bayani,
Ni lpyata lau..kar ki damu
Anan ta kashe wayar ta..tare da suke ajiyan zuciya
Yana kan kallon mood din ta he knows how much she value her mother bata cika son mata karya
Amma yau ya soma gane cewa matsayin sa yayi karfi wajen sarah tunda zata bi umarnin sa har haka.
Don ya sauya mata mood din nata, haka ya cigaba da zulma zuciyan ta da zautattun kalaman masu dadin ji
Anan yake gwada mata,sam ba zai iya daure rashin ta kusa da shi ba a ko yaushe domin idan suna tare haka kawai yake jin tsananin farinciki da kwanciyar hankali.
Wani bin sai ta ji kamar ita take yaudarar kanta datake jiran sa ya furta mata kalman so,bayan ga shinan boro boro ya
Na nuna mata.
A Jikin sa ta lafe yana zubo mata flows shikuwa na wasa da yatsun hannun ta
Da kyar ya hakura suka tafi gida lokacin ana neman 9pm na dare
She felt so special har ta mance da lokaci yaja sosai haka kuma tana sane da ummahn ta zata damu,
Amma bata damu ba har sai da ya juya ya tafi sannan ta soma jin fargaban abunda zata tarar aciki wajen ummah
Babu kowa anan falor yasa zuciyan ta sanyi sai ta wuce room din ta
A gaggauce ta kimtsa ta dauro wanka da awala ta zo ta tada sallalolin da tayi missing isha da magrib
Kafin ta idar ne ummah ta shigo,
Ta juya cikin sanyin jiki tace..bakiyi bacci ba ummah?
Ai na dawo baki kusa nace barin na shigo kimtsa
Ummah tace"hmm saratu kenan,kema kinsan ai bazan iya bacci bangan ki
The last time da baki dawo gida ba ce min akayi an sace min ke.
Cikin jimami ta karsahe wanda ya sa sarahn shiga damuwa lokaci guda
Sai Ta dawo kusa da ummah
Cikin lallami tace dan Allah ki dena tuno wannan abun ummah na ya wuce...aikin ne kawai yake yawa
"ummahn tace "Wani aiki ne haka sarah..ni sam ba haka nagani a rubuce ba
Ai yanzu kin wuce matsayin da zaki nayin aiki har wannan lokaci tunanin ki ban sani bane
Shin wai ma aikin ne zai hanaki tashi kiyi sallah?
ji yadda kika taro salloli lokaci guda kina hade su
Ni sam ban ji dadin yau ba samm samm saratu..
Fatana dai kar haka ya cigaba
Sosai ummahm ta nuna tashin hankali da damuwa aranta kamar ta san abunda ya faru..
Cikin damuwa itama sarah ta cigaba da bata bayanai da alkwarin bazata sake ba,
Duk dama bata jin dadin karyan da yanzu ta gaya ma ummahn ta,
Ta dauka bazata iya sakaci da dokan ta akan wani dan adam ba sai gashi yau ta kwatanta.
Tasan inhar tace tana tare da yazeed ne ummah zata ji wani iri sosai...
Da kyar ta lallaba ta magana ya kare,
A gajiye ta koma gadon ta ta shiga shero gajiyayan bacci..
Da asuban fari sai ga ringing din wayar ta yazeed ne ke kira
Duk da baccin dake mamaye da idanun ta haka ta waske ta sa a kunnen ta tace hello..
Nan Suka shiga gaisuwa cikin salon so da suka saba
Anan ma ya ke dada jan hankalin ta da sweet talks,about last nite
Cewar sa kyuwn surar ta yakasa fita a idanun sa
Sai mafarkin ta yake..
Haka suka bata lokacii da kyar ya kyale ta tayi sallahr asubahi,
A haka ma cikin saurin kar tayi latti ya sa ko abincin ummah bata ci ba Ta fice
achan office shi ya fita da ita again suka sake bata lokaci a wani fast food hut
Sai da suka da kusan rabin ranar tare.
Haka ta kasance tsakanin su
Zuman soyayyar ta yi musu zaki sosai,amma har yau basu furta ba
Haka ma suka dena bada komai muhimancii musamman idan suna tare sai ka rasa ko basu gajiya da juna ne oho.
Bangaren ummah kuwa wannan sabon yanayin sarahn ya jefa ta cikin damuwa sosai,
Sau dayawa ta ke ganin sarahn ta ta sauya,worst part bata cika gaya mata gaskiya ba musamman idan tana tare da yazeed
Sai ta damu matuka,daff take data yanke hukuncin kiran su baki daya don ta ji me suke ciki in ma aure ne ta kama sai a musu,
She was not comptbl ko kadan da sabon salon nasu.
Amma sai ta sa musu ido tana dada monitoring din sarahn da kyau
Duk abubuwan da da take sake mata a da chan yanzu ta dan kame hannu ko yazeed ya zo sai tace mata karfe kaza nake so na ganki acikin gida kuma dan dole zata amsa mata hakan
Daga haka Har sarahn ta soma jin ba dadi a zuciyan ta
Duk ummahn na lurah da haka amma sai ta dauke ido.
Wata rana da daddare misalim karfe 11.30pm sarahn tana kwance cikin bakin cikin yau ummah ta hana ta receiving wani visitor a gidan...
Gashi yazeed ya sa wuta yana son su hadu tun jiya a office yake magana.
Amma ta kasa making decision tana tsoron ummahn ta shikuma bata so ta bata masa rai
Gashi sai taga kamar yayi fushi sabida tun da ta kasa amsa sa bai kira ta yayi ba kwata kwata da suka daso daga office
Juyi take tana son ta kira shi amma ta kasa,
Sosai take jin zafin abun aranta
Chan sai ta tura msa text din cewa tana son taji muryan sa..she missed him
Shiru shiru baiyi reply ba
Cahn wajen minti 40 sai ga karar amsar sakon ta
Dagowa tayi cikin zaguwa ta bude..
Words din da idanun ta suka sauka akai yasa zuciyan ta bugawa sai tayi hanzarin mikewa tsaye cikin mamaki...
#surayyahms
*WATTPADSURAYYHMS*
Sakallahu khairan as u
Vote
Coments
And share...
*Official cat*
[2/24, 07:08] +234 802 646 5734: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊*
{ _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ }
™\jan\2019
🍒🍒
*SAMARIN SHAHO*
_The scorned_
🍒🍒
*#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat*
_A true sensational story_
*VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS*
_025_
Gefe da window taje a rude amma ta kasa tabawa sabida tasan ko ta bude bazata tabbatar da abunda ta gani a wayarta yanzun ba
Karfe 11.30 saura ne fa But how cud he come by this time of the night?
Kuma yace na fito ..
Wani zufa ke keto mata
Nan ta shiga dialling number sa
Sai da Yayi ringing sau biyu sannan ya daga..
Tace hello?
Cikin sanyin murya yace" baki ganni bane?
Please come out mana sarah,mmmmm i tot u missed me this much..
dont delay us anymore dan Allah ki fito na ganki ko zan samu sukuni ...
Cikin damuwa ta bude baki zata masa bayanin dare yayi fa,ita bazata iya fitowa
Amm bai saurare ta ba sai ji tayi yace
Im waiting...
Ya katse wayar sa.
Wani irin zazafan ajiyan zuciya tayi ta jingina da bango,
Ta dade tana tunanin yadda zata amsa gayyatar yazeed cikim daren nan
Gashi tana matukakar tsoron ta fita tasan ran ummahn ta zai baci sosai.
And she's not comfotable with lying to her anymore..
Da haka ta shiga sakawa tana warwarewa gashi tana mugun son ta faranta masa rai musamman data ji muryan sa cikin wani yanayi
Ta kasa samun sukuno ga kirar sa sai sake shigowa yake alaman ya gaji da jira ta dada duba agogo taga har ta ci fiye da minti 30 anan tsaye bata samu mafita ba..
Its 12.04pm now
Wani zuciyan sai ya zugata akan taje ta fada masa ya tafi inyaso gobe
She will make it up
Har ta fito,sai taji alaman karar tv ta site din ummah ,kenan bata yi bacci ba..a hujajan ta sake komawa ciki ta yi zaune bakin gado tare da kife kanta akan cinyoyin ta.
Bayan minti 10 Chan sai ga tex messge dinsa mai dauke da sakon thanks ya shigo'
Wani irin bakin ciki da tashin hankali ke ratsa zuciyan ta,yau kam tasan yayi fushi
Sai ta shiga kirar sa da tura masa sako amma har aka kai washe gari babu amsa bare call back.
Ita kanta ummah ta kasa gane mata yau da safen
Sai ta rika daure fuskan ta kamar wani abun ke damun ta,
Allah Allah take taje office su gamu ta bashi hakuri ko hankalin ta zai kwanta.
Ko da taje sai shiru bata gansa ba,
Iya tanbaya tayi amma ba wanda ya bata kwararren amsa gashi tun safe ta gwada wayar sa baiya tafiya..
Haka ta kasa tabuka komai tana neman sa
Sam zuciiyan ta baiya mata dadi
Kwana biyu har gidan sa ta sa aka tambayo mata shi amma ba asame shi ba,
Wani bin She felt really hurt ,wani bin kuma sai tace ai dama ba cewa yayi yana sona ba ..
Haka kwana biyu tayi dakon mixed feelings a ranta wanda suke dasa mata zafin abunda ya faru a zuciyanta