Sashe 18
Samarin Shaho Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ranar da na gama exams na zangon farko wato first term,sai aikin ya dan fara bata tough time sabida tulin lokacin nan a tsarge take don har yau oga shayal bai taba kiran ta kan gadon sa ba amma baya so ko kadan idan yace ta zo ta kawo masa wani complain duk dama yana mugun respecting din ta da yanayin ta,bata da hayaniya sannan tana da ladabi akan aikin ta..
Ana cikin haka ranar ya kira ta cikin dare misalin 1 saura duk sai ta rasa yadda zata yi ta fice,
Gashi nakanyi karatun dare sabida yadda na sa abun Araina
Gani take idan tace zata je aiki a wannan lokacin zanyi suspecting wani abu gashi ta tabbata in har ta fice zan ji kuma zan fito..
Shikuwa ya takura sosai har da turo driver sa,gani take hala yau ne yake so ya kira ta gadon sa,ga damuwan hakan aranta ga damuwan yadda zata min bayani washe gari.
Babu yadda ta iya sai ta daure ta fito din asace ta iso har gidan sa
Ganin ta kasa sake ranta yasa shi yayi murmushi,
Yau kusan wata uku kenan da haduwar su amma yana ganin kamar ya karance ta fiye da yadda take tsammani.
Sosai yake tausaya mata haka kawai shiyasa ma yakasa aiwata komai da ita,
ummah tana zama nikuwa dana fito shan ruwa bangan ta ba ya sa na shiga kiran layin ta,
ganin kiran yasa ta rasa ya zatayi inta dauka me zata ce min?
anya kuwa zargi bazai fara shiga zuciyan yata ba, ?duk sai ta damu
Alhj shayal Duk yana lura amma sai ya dauke kai,
anan ummah ta koma gefe ta kira anty sahura tayi mata bayani,
cikin bayanin yake jin abubuwa dayawa hakan ya sa ya kudira aransa yau sai yasan ita wacece...
tana kammala wayar yace mata wacece wannan...?
cikin ladabi tayi masa bayanin komai bata boye masa ba..
Jin tace bata taba kwana awaje ba sabida yarta yasa ya ji wani iri,
"yace mata tayi hakuri dama yana da muhimmiyar maganan dayake damun sa ne kuma baida wanda zai iya fada masa sai ita shiyasa yace ta zo..
abun ya bata mamaki amma dai ta sa a ranta cewa zata saurare sa ,a tunanin ta zai bata labarin wani abu ne ko wani matsalan sa amma sai ya shiga mata nasiha mai cike da nazarin rayuwar duniya
Sosai jikin ta yayi sanyi Gani take kamar Zuciyan sa gaba daya ya bude ya mata karatun ta nutsu akan rayuwa..
Anan itama hankalin ta ya bata wannan mutumin ya gama fahimtar ta gaba da baya,amma meyasa hakan ne bata gane ba,
yace ma umma,zai tafi wajen familyn sa sabida dama hutu yake zuwa amma bazai sake dawowa ba.
Shiyasa yake so yasan ita wacece kuma meyasa take wannan harkan a tunanin sa mace kamar ta mai kawaici sanin yakamata da tunani, bai dace ta shiga wannan layin ba..
sai yace ko dan yarki kike yi?
Ba yadda ta iya ta amsa mashi da eh,
Yace mata ta ina ta hadu da ssa danjuma?
Labari ya na tada labari har sai da ta gaya masa labarin ta kaf da abubuwabln data fiskan ta arayuwa..
Yaji abun har ransa, duk dama jikin sa ya bashi ita ba ko wata irin mace bace tun farko amma baiyi tsammanin labarin ta yakai haka muni ba,..
Bai iya cewa komai ba sabida ya jima yana kai kawo da radadin zafi da hawayen ta ke fitarwa,
yace yanzu aiki daya zaki yi min a yanzu ki kwana nan gidan gobe da safe zan nemeki ..
Tayi godiya ta koma daki ta kwanta..
Sai dai Tunani duk ya hanata yin baccin sanadiyar tono maganan da tayi sai take jin wani sabon yanayin zafi da nadama aranta
Haka har gari Allah ya waye,
kamar yadda aljh shayal ya mata umarni haka
Ta koma gida da safiyan Allah..
Ta same ni har nayi sallah ina kimtsa wajen
Gashi batayi magana da anty sahura ba bata san me tace min ba
..
bayan ta kimtsa ta fito nake cewa ummah,tunda ina hutu ki bari mana ina tayaki aikin naga kamr yanzu yayi miki yawa
Cikin hikmar ta na uwa tace waya gaya miki hakan.
Nace"ai jiya da na ga baki nan anty sahura na samu awaya take cemin aiki kuke yi...
ummah ta dan yi ajiyan zuciya tayi shiru tana kallon na daga bisani tace saratu"idan aiki kike so toh ki dubi littafan ki da kyau kiyi karatu...idan kuma tausayi na kike sai
Ki dage sosai ki cimma burin ki,..dan Allah kar ki bijire ma tarbiyan dana miki don shine taimakon da zaki min,kinji?
Nayi shiru na dago ina duban ta,a sanyaye nace haka ne ummah nayi miki alkwari bazan saba miki ba...
Tace haka nake son ji ki bar wani zanjen aiki kam ni zanyi, tunda na wuce lokacin karatu ko wani abu,sai dai na taimaka miki kema ki taimaka ma wasu
Ta dada bani close look tace "Saratu,inason Ki girma da son ki kare mutuncin ya mace aduk inda take,kar kiyi zalunci kar kiyi cuta ki zama mai gaskiya da rikon amana,kar ki bari duniya ta tayyara kowa kamar yadda ta so ta tayyara mu,kiyi adalci ma duk mai bukatar haka..
..ta dada matso hannuna tace" amma kisa aranki ke saratu ce,kar ki taba mancewa da kanki, saratu ne yar gidan bukar kar ki taba mancewa da inda kika fito.kallon ta kawai nake yi nakasa magana dabida na fahince me magana yake nufi.
Wato Tuna kaina kadai zai sa na rike dukan alkwarin datake so na rike akan rayuwa ta nan gaba.
Ganin yanayi na yasa ta sake hannu tare da maida hawayen dake so ya sauko mata afuska ta ta cigaba da cin abincin ta..
wani duniyar tunanin na shiga,sai nake dagowa hala rayuwa na mugun ma ummah na wahala fiye da yadda nake tunanin no wonder naga take samun karfin gwiwa da wayewa who knows whats shes going trou amma har yau ban kawo wani zargi araina ba.
sai na shiga kulle kullen yadda zan tabbatar mata da ni yar halak ce,daga wannan ranar na kudira araina zan yi dukan abunda da ummah na tace tana so na zama a rayuwa..
bayan kwana biyu da faruwar haka,alhj shayal ya kira ummah.
Daga wannan ranar rayuwar mu ya fara shiga wani sabon tsari,
bisa adalcin sa ya yanke ma ummah wani gurbi daga cikin arzikin sa na sabgar sa da harkokin gona da kiwon kaji da da dabbobin gida na zamani
Sai ya mallaka mata halak malak tare da gida madaidaici mai dauke da komai da komai har da mota nissan mai kyau na mata...
A cewar sa yayi tunani tunda bata yi karatu ba,zata iya jan jari ta kuma rike sa da kyau da ilimi da basiran da Allah ya bata.
Duk dama ya bata shawaran tayi makantarr yaki da jahilci bai hana shi jan kunne ta ta lura da duniya ba
Duk da karfin gwiwar ummah da kuma buri da ta sa akaina yau sai take ga kamar bai kai na alhj abdl azeez ba saboda tausayin labarin ta daya keji yasa ya dauki nauyin karatu na, daga yanzu har lokacin da zan gama masters..
signed and sealed.
ya kuma cewa ummah ya mata haka ne sabida yaga zuciyan ta kuma ya tabbatar da cewaa ta cancanci taimakon sa fiye da dubbai da ya taimaka musu suke lalata rayuwar su da na wasu.
Tayi kuka mai cike da godiya,ranar ji take tamkar qayar dake soke azuciyan ta aka cire mata,kamar amafarki haka take jin kalamn sa
yace mata lokaci yayi da zata yi aikin halak din ta don ta cimma burin ta na rayuwa sannan ta dawo da kimar darajar tarbiyan ta da qaddara ya taba mata shi..
hatta sahura sai da ta ta niko gari ta zo ta yi godiya ma alhj shayal wanda har i yanzu gane yake ma bai mata komai ba...
Ganin rayuwar ummah ya samu babban rabo ya sa sahura ta soma jin aranta tunda itama ta samu rufin asiri sosai yaci ace ta itama ta sake harkan tsira tun wuri kar abun yayi nisa...
Su ukun da ummah da anty sahura suka dawwama wajen bani rayuwa sai dai na kanji suna maganan sa amma bantaba ganin sa ba
Cikin kankanin lokaci aka samo min lesson teacher wanda baijin ko zo da hausa shiyasa ni agaba da karatu har nakan ji na tsane kaina amma da wasa da wasa har muka saba da shi soai
da shike Allah yayi min baiwar daukar abu dawuri sai gashi kafin hutu na ya kare na iya abubuwa fiye da yadda ake tsammani
Acikin kwanakin su ummah na faman tsara min rayuwa ta shima aljh yana shirin komawa inda ya fito kamr yadda ya fada
sau daya ta bani awaya muka gaisa da shi,nan na dada tababatrwa cewa gaskiyan ummah ne yana da kirki sosai
don anan ma bai barni ba sai da yamin nasiha yasa na masa alkwarin akan zan rike mahaifiyata duk halin da take ciki
Har ana zan koma makaranta sannan ummah ke ce min ai ogan ta ya sauya min makaranta
Amma yace idan ya shirya zai sanar da ita. .
Ni kuwa abun sai bai dame ni ba don ban kawo komai araina ba tukun..
Ummah kuwa ashe yadda zata min bayanin abubuwan da ake ciki yake damun ta,sun sa Ranar akan zasuyi maganan da anty sahura amma tayi tafiya
Duk sai ta shiga damuwa don ko gidan da aka bata ta kasa komasa sabida bata san yadda zata tun kare ni da maganganu dayawa ba
Ana saura sati biyu tafiyata france aka min visa da sauran su in a very official way ranar na fara kawo tunani kala kala sabida nima na san ma'anan abubuwa da yawa tunda ina karantawa kuma ina ganewa
sai nadan shiga rudani musamman da na lura idan nazo ma ummah da magana sai ta kaucar da ta rufe bazata rmtaba saurara na ba
Sai na damu sosai wani tunanin yasa nace zan tambaye anty sahura kawai don nasan ita kam bazata boye min komai ba
Dazu da safe naji ummah na waya da ita kan cewa ta dawo.
Ana cikin haka ranar ya kira ta cikin dare misalin 1 saura duk sai ta rasa yadda zata yi ta fice,
Gashi nakanyi karatun dare sabida yadda na sa abun Araina
Gani take idan tace zata je aiki a wannan lokacin zanyi suspecting wani abu gashi ta tabbata in har ta fice zan ji kuma zan fito..
Shikuwa ya takura sosai har da turo driver sa,gani take hala yau ne yake so ya kira ta gadon sa,ga damuwan hakan aranta ga damuwan yadda zata min bayani washe gari.
Babu yadda ta iya sai ta daure ta fito din asace ta iso har gidan sa
Ganin ta kasa sake ranta yasa shi yayi murmushi,
Yau kusan wata uku kenan da haduwar su amma yana ganin kamar ya karance ta fiye da yadda take tsammani.
Sosai yake tausaya mata haka kawai shiyasa ma yakasa aiwata komai da ita,
ummah tana zama nikuwa dana fito shan ruwa bangan ta ba ya sa na shiga kiran layin ta,
ganin kiran yasa ta rasa ya zatayi inta dauka me zata ce min?
anya kuwa zargi bazai fara shiga zuciyan yata ba, ?duk sai ta damu
Alhj shayal Duk yana lura amma sai ya dauke kai,
anan ummah ta koma gefe ta kira anty sahura tayi mata bayani,
cikin bayanin yake jin abubuwa dayawa hakan ya sa ya kudira aransa yau sai yasan ita wacece...
tana kammala wayar yace mata wacece wannan...?
cikin ladabi tayi masa bayanin komai bata boye masa ba..
Jin tace bata taba kwana awaje ba sabida yarta yasa ya ji wani iri,
"yace mata tayi hakuri dama yana da muhimmiyar maganan dayake damun sa ne kuma baida wanda zai iya fada masa sai ita shiyasa yace ta zo..
abun ya bata mamaki amma dai ta sa a ranta cewa zata saurare sa ,a tunanin ta zai bata labarin wani abu ne ko wani matsalan sa amma sai ya shiga mata nasiha mai cike da nazarin rayuwar duniya
Sosai jikin ta yayi sanyi Gani take kamar Zuciyan sa gaba daya ya bude ya mata karatun ta nutsu akan rayuwa..
Anan itama hankalin ta ya bata wannan mutumin ya gama fahimtar ta gaba da baya,amma meyasa hakan ne bata gane ba,
yace ma umma,zai tafi wajen familyn sa sabida dama hutu yake zuwa amma bazai sake dawowa ba.
Shiyasa yake so yasan ita wacece kuma meyasa take wannan harkan a tunanin sa mace kamar ta mai kawaici sanin yakamata da tunani, bai dace ta shiga wannan layin ba..
sai yace ko dan yarki kike yi?
Ba yadda ta iya ta amsa mashi da eh,
Yace mata ta ina ta hadu da ssa danjuma?
Labari ya na tada labari har sai da ta gaya masa labarin ta kaf da abubuwabln data fiskan ta arayuwa..
Yaji abun har ransa, duk dama jikin sa ya bashi ita ba ko wata irin mace bace tun farko amma baiyi tsammanin labarin ta yakai haka muni ba,..
Bai iya cewa komai ba sabida ya jima yana kai kawo da radadin zafi da hawayen ta ke fitarwa,
yace yanzu aiki daya zaki yi min a yanzu ki kwana nan gidan gobe da safe zan nemeki ..
Tayi godiya ta koma daki ta kwanta..
Sai dai Tunani duk ya hanata yin baccin sanadiyar tono maganan da tayi sai take jin wani sabon yanayin zafi da nadama aranta
Haka har gari Allah ya waye,
kamar yadda aljh shayal ya mata umarni haka
Ta koma gida da safiyan Allah..
Ta same ni har nayi sallah ina kimtsa wajen
Gashi batayi magana da anty sahura ba bata san me tace min ba
..
bayan ta kimtsa ta fito nake cewa ummah,tunda ina hutu ki bari mana ina tayaki aikin naga kamr yanzu yayi miki yawa
Cikin hikmar ta na uwa tace waya gaya miki hakan.
Nace"ai jiya da na ga baki nan anty sahura na samu awaya take cemin aiki kuke yi...
ummah ta dan yi ajiyan zuciya tayi shiru tana kallon na daga bisani tace saratu"idan aiki kike so toh ki dubi littafan ki da kyau kiyi karatu...idan kuma tausayi na kike sai
Ki dage sosai ki cimma burin ki,..dan Allah kar ki bijire ma tarbiyan dana miki don shine taimakon da zaki min,kinji?
Nayi shiru na dago ina duban ta,a sanyaye nace haka ne ummah nayi miki alkwari bazan saba miki ba...
Tace haka nake son ji ki bar wani zanjen aiki kam ni zanyi, tunda na wuce lokacin karatu ko wani abu,sai dai na taimaka miki kema ki taimaka ma wasu
Ta dada bani close look tace "Saratu,inason Ki girma da son ki kare mutuncin ya mace aduk inda take,kar kiyi zalunci kar kiyi cuta ki zama mai gaskiya da rikon amana,kar ki bari duniya ta tayyara kowa kamar yadda ta so ta tayyara mu,kiyi adalci ma duk mai bukatar haka..
..ta dada matso hannuna tace" amma kisa aranki ke saratu ce,kar ki taba mancewa da kanki, saratu ne yar gidan bukar kar ki taba mancewa da inda kika fito.kallon ta kawai nake yi nakasa magana dabida na fahince me magana yake nufi.
Wato Tuna kaina kadai zai sa na rike dukan alkwarin datake so na rike akan rayuwa ta nan gaba.
Ganin yanayi na yasa ta sake hannu tare da maida hawayen dake so ya sauko mata afuska ta ta cigaba da cin abincin ta..
wani duniyar tunanin na shiga,sai nake dagowa hala rayuwa na mugun ma ummah na wahala fiye da yadda nake tunanin no wonder naga take samun karfin gwiwa da wayewa who knows whats shes going trou amma har yau ban kawo wani zargi araina ba.
sai na shiga kulle kullen yadda zan tabbatar mata da ni yar halak ce,daga wannan ranar na kudira araina zan yi dukan abunda da ummah na tace tana so na zama a rayuwa..
bayan kwana biyu da faruwar haka,alhj shayal ya kira ummah.
Daga wannan ranar rayuwar mu ya fara shiga wani sabon tsari,
bisa adalcin sa ya yanke ma ummah wani gurbi daga cikin arzikin sa na sabgar sa da harkokin gona da kiwon kaji da da dabbobin gida na zamani
Sai ya mallaka mata halak malak tare da gida madaidaici mai dauke da komai da komai har da mota nissan mai kyau na mata...
A cewar sa yayi tunani tunda bata yi karatu ba,zata iya jan jari ta kuma rike sa da kyau da ilimi da basiran da Allah ya bata.
Duk dama ya bata shawaran tayi makantarr yaki da jahilci bai hana shi jan kunne ta ta lura da duniya ba
Duk da karfin gwiwar ummah da kuma buri da ta sa akaina yau sai take ga kamar bai kai na alhj abdl azeez ba saboda tausayin labarin ta daya keji yasa ya dauki nauyin karatu na, daga yanzu har lokacin da zan gama masters..
signed and sealed.
ya kuma cewa ummah ya mata haka ne sabida yaga zuciyan ta kuma ya tabbatar da cewaa ta cancanci taimakon sa fiye da dubbai da ya taimaka musu suke lalata rayuwar su da na wasu.
Tayi kuka mai cike da godiya,ranar ji take tamkar qayar dake soke azuciyan ta aka cire mata,kamar amafarki haka take jin kalamn sa
yace mata lokaci yayi da zata yi aikin halak din ta don ta cimma burin ta na rayuwa sannan ta dawo da kimar darajar tarbiyan ta da qaddara ya taba mata shi..
hatta sahura sai da ta ta niko gari ta zo ta yi godiya ma alhj shayal wanda har i yanzu gane yake ma bai mata komai ba...
Ganin rayuwar ummah ya samu babban rabo ya sa sahura ta soma jin aranta tunda itama ta samu rufin asiri sosai yaci ace ta itama ta sake harkan tsira tun wuri kar abun yayi nisa...
Su ukun da ummah da anty sahura suka dawwama wajen bani rayuwa sai dai na kanji suna maganan sa amma bantaba ganin sa ba
Cikin kankanin lokaci aka samo min lesson teacher wanda baijin ko zo da hausa shiyasa ni agaba da karatu har nakan ji na tsane kaina amma da wasa da wasa har muka saba da shi soai
da shike Allah yayi min baiwar daukar abu dawuri sai gashi kafin hutu na ya kare na iya abubuwa fiye da yadda ake tsammani
Acikin kwanakin su ummah na faman tsara min rayuwa ta shima aljh yana shirin komawa inda ya fito kamr yadda ya fada
sau daya ta bani awaya muka gaisa da shi,nan na dada tababatrwa cewa gaskiyan ummah ne yana da kirki sosai
don anan ma bai barni ba sai da yamin nasiha yasa na masa alkwarin akan zan rike mahaifiyata duk halin da take ciki
Har ana zan koma makaranta sannan ummah ke ce min ai ogan ta ya sauya min makaranta
Amma yace idan ya shirya zai sanar da ita. .
Ni kuwa abun sai bai dame ni ba don ban kawo komai araina ba tukun..
Ummah kuwa ashe yadda zata min bayanin abubuwan da ake ciki yake damun ta,sun sa Ranar akan zasuyi maganan da anty sahura amma tayi tafiya
Duk sai ta shiga damuwa don ko gidan da aka bata ta kasa komasa sabida bata san yadda zata tun kare ni da maganganu dayawa ba
Ana saura sati biyu tafiyata france aka min visa da sauran su in a very official way ranar na fara kawo tunani kala kala sabida nima na san ma'anan abubuwa da yawa tunda ina karantawa kuma ina ganewa
sai nadan shiga rudani musamman da na lura idan nazo ma ummah da magana sai ta kaucar da ta rufe bazata rmtaba saurara na ba
Sai na damu sosai wani tunanin yasa nace zan tambaye anty sahura kawai don nasan ita kam bazata boye min komai ba
Dazu da safe naji ummah na waya da ita kan cewa ta dawo.