Sashe 17
Samarin Shaho Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Doguwar riga ake bata baki kirin wanda ya dan kame round and sexy bodyn ta, da shike ma gaban kayan akwai dan tsagu kadan ta kafar ta yana bada balance wajen rawar ta da rausayawar ta
Kuma ana daura musu alragaya wanda ke rufe kansu da gwalagwalai agaban kamar mayafi irin na masu rawar karuwan larabawan da chan zamanin manzanni..
Sosai ta kulle zuciyan ta ta nitsu waje daya tana abunda ya kawo ta,
Gashi ba hayaniya babu wanda ya taba ci mata mutunci sai ma yabo da tarairaya datake samu daga clients,wasu ma suna daga zaune har manni suke mata bayan makudan kudin da take karba bayan kowani dare..
Bayan tayi complete 1months tana zuwa akai kai kullum.
Har Aka dawo da ita a sati sau uku take rawa,
Shikan sa ssa danjuma sai da ya yaba da hasken tauroron ta,ta jawo masa arziki da mutanen arziki bana kadan ba..
Sai ya kasance a kowani rana cikin kwana uku akalla zata tafi da 250 to 300k..
sabanin 30 40 50k da dachan take karba...
Ummah Ta wanku ta dada karo wayo da sanin me duniya ke ciki sai dai har yau bata mance da kuncin dake zuciyar ta ba.
Wata biyu da fara wannan aikin suka tara kudi na ban mamaki da shike ma idan ba abinci da sutura ba ba sa sayan komai na jin dadin rayuwa ..
Anty sahura ta koma zama da saurayin ta,
Ummah sai ta kama mana haya 3 bedroom flat mai dauke da komai aciki,ta siya min kayan sawa sosai da dan karamar wayan android mai kyau..
Daki na daban nata daban sabida yanzun bata son nasan wasu abubuwan da take yi,
ni dai nayi mamaki nayi godiya har na rasa me zance ma Allah da naga lokaci guda rayuwar mu ya sauya..
sai dai har ila yau idan nace ma ummah nima ta nema min aikin ina taya ta, sai tace min ah a, ai yanzu ta sami wajen mai kyau ana biyan ta sosai so babu amfanin nima nayi wani aikin..
A cewar ta ma tana tara kudi ne zata saka ni a makaranta mai shegen kyau...sosai nake cikin Nishadi da ta fadi hakan ..kullum sai na mata adduar sa'a da fatan alkhairi
ita kuma kullum sai ta sa na mata alkwarin bazan fita waje koda nan da nan ba,bare na kula wani na miji
Hakan na dauka kullum ina gida ina kallo ko karatun littafin hausa dana turanci a online ..
Lokaci na dan tafiya,abubuwan suna dada kamawa yadda yakamata ma ummah,sai ta soma daura buri mai tsauri akaina,ta tara kudi amma tana so ta tara wanda zai kaini babban makarantan sai wane da wane a lissafin ta idan tayi wasa da damar ta wata rana baza ta kai labari ba.
anan club kuwa ssa ya soma daura nashi dogon buriin akanta, daf tana cikin nema min makarantar daya dace ta sani ya zo mata da maganan ko ta sauya saka kayar rawa zuwa mini gown ko ya sauya ta da wata clients..
hakan ya jawo sa'insa sosai tsakanin su, har ummah tayi fushi ta dena zuwa aikin na kwana biyun.
Ita tana nan ta damu gashi tana so tafara aikin sani a makarnta bata so kudi ya yanke mata a hanya..
shima acahn ya damu
Clients sun taslkura sai dai a nemo musu ita,
Dan dolen sa yayi hakuri ya kira ta aamma da sharadin dole zata yi tunanin nan da kwana hudu idan ba haka ba sai dai ta shiga layin bin maza kamar anty sahura..
Sam hankalin ta bai kwanta ba, amma haka take cigaba da rawan ta..
Batare da ta yanke hukuncin ko zatayi yadda yake so ko bazata yi ba
A ranar da kwana hudun ya cika ta zo adaddafe cike da shakkun makoman ta sai ta ta riske baya nan abun ya bata mamaki sosai,
Domin Babu abunda yake hana shi zuwa nan sai ciwo ko mutuwa.
Tayi tambaya aka ce mata bai fito ba yau
sai tayi aikin ta normal zata karbe kudin ta aka ce sai taje ta same shi,
Ba laifi ta shiga motar haya ta je inda akace mata yana nan,
A wani palou aka mata jagora tana jira...
chan wajen minti 30 sai ga surutun su daga ciki shida wasu mutane su biyu..
ummah ta mike tsaye tana binsu da kallo kamar yadda suma suka bita da shi,a ladabce ta gaishe su suka amsa..
Ssa danjuma yace kiyi hakuri ga aikan ki ya zaro envelop dauke da kudin aikin ta ya bata,
Tunda ta karba tayi godiya bata sake kallon kowa ba anan ta juya tafice.
Tasan dole wayannan mutanen akwai su da muhimmanci wajen ssa shiyasa ya kasa dago wani magana..
duba da yadda ya sa arai yau zai sauya mata aiki muddin bata amince da nuna tsaraicin ta boro boro ba.
Tafiyar ta ke da wuya
Wanda suka tare da shi din ya ce masa yana bukatar magana da shi in private akan matar nan.
washe gari da Safe ummah na gida,ta ga sakon tex messege mai tsayi wanda ya bata mamaki..
bata wani bata lokaci ba tayi wanka ta shirya .
ce min kawai tayi yau aikin safe zata yi don ko karyawa batayi ba naga ta wuce..
Bata tsaya ko ina ba sai gidan ssa danjuma.
zaune ta samee shi yana karyawa
Aka mata oder ta zo ta same sa..
Bayan sun gaisa
tace oga Gani sai dai bangane sakon ka da kyau ba..kayi min bayani.
Kai tsaye yace zaki gane fadima,yayi gyaran murya ya sha ruwa" ya dube ta,ai dama nace zan sauya ki da wata sai gashi yau Allah ya kawo mafita akan lokaci.
Ummah tayi shiru daga bisani tace"zanyi tunani akai kabani lokaci...
ya mike tsaye yace ah a,wannan ba aikin da zakiyi tunani bane fadima don kuwa ba ma ni zaki cigaba da aiki ba
Daga yau kin bar aiki a karkashi na...
Ummah tace mene? Me kake nufi....
Akan me? laifi nayi, ko dan akan maganan nan ne ?
yace dakata
Ni kaina da kike gani na a karkashin wani nake,sannan tunda nake a rayuwa ta ban taba jin
Yace yana bukatar mace ba sai jiya da ya ganki,
wani dum ummah taji, aranta tuni ta mike tsaye ta tsaya itama.
Yace fadima zakiyi aiki ma ogah na nasani, in dan wani abu ne kar ki damu sabida sai asirin ki yafi na yar uwan ki rufuwa sannan kudin aikin ki zai iy ninka wanda nake biyan ki,sa'a biyu babu wanda zai san me kike zuwa yi sabida bai taba tarayya da wata ya mace ba,
Ummah ta budi baki zatayi magana yace tsaya kar ki ce komai
Nifa nasan duk abunda kike ciki na rayuwar ki,kuma kisa ranki hakan yasa nake daga miki kafa
Tun farko,do this job ke ma zaki ji dadin sa.
So gudluck .....
Nan Ya ajiye mata sakon envelope mai dan tsayi yayi gaba abun sa.
Takai minti 20 tana kallon sa daga bisani ta kauda kai ta koma ta zauna daga kan kujera
budewa ta yi ta duba,
Duk abunda take bukata na rubuce anan,
dan zaman ta da kawayen harkan ta yasa yanzun ta iya karanta abu, kuma tana jin turancin jifa jifa atleast tasan yes come go da sauran su.
Wayarta ta dauka ta kira sahura sun kai minti 50 suna magana daga bisani ta fice ta dawo gida. ..
Kwana biyu bata leka ko ina ba domin daga cikin takardan ranar sabon aikin ta zai fara daga kwana biyu masu kamawa
Da shike anty sahura ta dawo sai naga sun sa karfi sosai wajen shigar dani makaranta
Ranar da ummah zata fara sabon aikin ta ranar suka sakani avwani nigerian international academy.
wanda ake biyan akalla dubu 250k kowani session..
tsarin ilimin su na da bala'in kyau da tsari don haka ummah tayi min alkwarin zata nema min lesson teacher idan ta samu wasu kudin don nima na iya abubuwan kamar sauran yara..
Haka ma anty sahura ta min nasiha mai shiga jiki da ratsa kwakwalwa cewar ta,na dage nayi karatu don nan gaba ni zan rike su,su ma sa'a suka ci suka samu aiki mai kyau suke kokrin ganin bansah wahala irin nasu ba a rayuwa..tace amma nan gaba komin su zai iya karewa sabida haka na dage kar na basu kunya musamman ma ummah na dake wahala sosai akaina....
A Haka na shiga karatun da imanin zan yi ne don na biya ladan zufan mahaifiyata da duk wani fadi tashin da take yi,
Sosai na cire hidiman rayuwar duniya na sa jaratu na agaba duk da wahalar da nake sha wajen shiga tsarin wayewar makarantar..
Gashi an maida ni baya, sai naga duk nafi yan ajin mu girma wani bin har kunya nake ji amma su kam ba ruwan su,
Jira ma suke nayi magana suyi min dariyar don kowa ya gane ban iya turanci sosai ba.
Anan na kame kaina bani da aboki ko abokiya..
ummah kuwa ta kama aikin ta, wajen babban ogan ssa danjuma mai suna abdul aziz shayal..
A reknown popular industrialist yana da kudi kudi na fitina..
shine ya raini ssa danjuma da irime iren sa sun fi akirga shi asalin dan kano ne amma mahaifiyar sa lebanese ce so fari fatt ne kamar jini zai fito afatar sa.
Ba laifi ya tsufa don kuwa tamkar yarinya karama haka yake kallon ummah,
Farkon zuwan ta ya gaya mata asalin shi tun da ya ganta anan gidan ssa danjuma ya ji ta burge sa shiyasa yace yana so tayi masa aiki,
ya kuma tambayar ta nawa ake biyan ta a aikin ta ummah bata boye masa komai ba ta fada cikin gaskiya,
Bata sani ba ya bincika ganin tana da gaskiya sosai yasa ya shiga bata gwaji kala kala batare da ya taba kusantar ta ba..
Wani bin har ya kance ta bishi bashin kudin aikin ta, duk da yasan tasan yana da shi amma sai bata taba masa complain ko rashin kunya ba..
Haka zata zo da safe tayi masa danna a kafadun sa da kafafun sa yana shan iska a farfajiya haka zata yi jigilan dafe dafe tana kawo masa cike sa ladabi da biyayya.
Kuma ana daura musu alragaya wanda ke rufe kansu da gwalagwalai agaban kamar mayafi irin na masu rawar karuwan larabawan da chan zamanin manzanni..
Sosai ta kulle zuciyan ta ta nitsu waje daya tana abunda ya kawo ta,
Gashi ba hayaniya babu wanda ya taba ci mata mutunci sai ma yabo da tarairaya datake samu daga clients,wasu ma suna daga zaune har manni suke mata bayan makudan kudin da take karba bayan kowani dare..
Bayan tayi complete 1months tana zuwa akai kai kullum.
Har Aka dawo da ita a sati sau uku take rawa,
Shikan sa ssa danjuma sai da ya yaba da hasken tauroron ta,ta jawo masa arziki da mutanen arziki bana kadan ba..
Sai ya kasance a kowani rana cikin kwana uku akalla zata tafi da 250 to 300k..
sabanin 30 40 50k da dachan take karba...
Ummah Ta wanku ta dada karo wayo da sanin me duniya ke ciki sai dai har yau bata mance da kuncin dake zuciyar ta ba.
Wata biyu da fara wannan aikin suka tara kudi na ban mamaki da shike ma idan ba abinci da sutura ba ba sa sayan komai na jin dadin rayuwa ..
Anty sahura ta koma zama da saurayin ta,
Ummah sai ta kama mana haya 3 bedroom flat mai dauke da komai aciki,ta siya min kayan sawa sosai da dan karamar wayan android mai kyau..
Daki na daban nata daban sabida yanzun bata son nasan wasu abubuwan da take yi,
ni dai nayi mamaki nayi godiya har na rasa me zance ma Allah da naga lokaci guda rayuwar mu ya sauya..
sai dai har ila yau idan nace ma ummah nima ta nema min aikin ina taya ta, sai tace min ah a, ai yanzu ta sami wajen mai kyau ana biyan ta sosai so babu amfanin nima nayi wani aikin..
A cewar ta ma tana tara kudi ne zata saka ni a makaranta mai shegen kyau...sosai nake cikin Nishadi da ta fadi hakan ..kullum sai na mata adduar sa'a da fatan alkhairi
ita kuma kullum sai ta sa na mata alkwarin bazan fita waje koda nan da nan ba,bare na kula wani na miji
Hakan na dauka kullum ina gida ina kallo ko karatun littafin hausa dana turanci a online ..
Lokaci na dan tafiya,abubuwan suna dada kamawa yadda yakamata ma ummah,sai ta soma daura buri mai tsauri akaina,ta tara kudi amma tana so ta tara wanda zai kaini babban makarantan sai wane da wane a lissafin ta idan tayi wasa da damar ta wata rana baza ta kai labari ba.
anan club kuwa ssa ya soma daura nashi dogon buriin akanta, daf tana cikin nema min makarantar daya dace ta sani ya zo mata da maganan ko ta sauya saka kayar rawa zuwa mini gown ko ya sauya ta da wata clients..
hakan ya jawo sa'insa sosai tsakanin su, har ummah tayi fushi ta dena zuwa aikin na kwana biyun.
Ita tana nan ta damu gashi tana so tafara aikin sani a makarnta bata so kudi ya yanke mata a hanya..
shima acahn ya damu
Clients sun taslkura sai dai a nemo musu ita,
Dan dolen sa yayi hakuri ya kira ta aamma da sharadin dole zata yi tunanin nan da kwana hudu idan ba haka ba sai dai ta shiga layin bin maza kamar anty sahura..
Sam hankalin ta bai kwanta ba, amma haka take cigaba da rawan ta..
Batare da ta yanke hukuncin ko zatayi yadda yake so ko bazata yi ba
A ranar da kwana hudun ya cika ta zo adaddafe cike da shakkun makoman ta sai ta ta riske baya nan abun ya bata mamaki sosai,
Domin Babu abunda yake hana shi zuwa nan sai ciwo ko mutuwa.
Tayi tambaya aka ce mata bai fito ba yau
sai tayi aikin ta normal zata karbe kudin ta aka ce sai taje ta same shi,
Ba laifi ta shiga motar haya ta je inda akace mata yana nan,
A wani palou aka mata jagora tana jira...
chan wajen minti 30 sai ga surutun su daga ciki shida wasu mutane su biyu..
ummah ta mike tsaye tana binsu da kallo kamar yadda suma suka bita da shi,a ladabce ta gaishe su suka amsa..
Ssa danjuma yace kiyi hakuri ga aikan ki ya zaro envelop dauke da kudin aikin ta ya bata,
Tunda ta karba tayi godiya bata sake kallon kowa ba anan ta juya tafice.
Tasan dole wayannan mutanen akwai su da muhimmanci wajen ssa shiyasa ya kasa dago wani magana..
duba da yadda ya sa arai yau zai sauya mata aiki muddin bata amince da nuna tsaraicin ta boro boro ba.
Tafiyar ta ke da wuya
Wanda suka tare da shi din ya ce masa yana bukatar magana da shi in private akan matar nan.
washe gari da Safe ummah na gida,ta ga sakon tex messege mai tsayi wanda ya bata mamaki..
bata wani bata lokaci ba tayi wanka ta shirya .
ce min kawai tayi yau aikin safe zata yi don ko karyawa batayi ba naga ta wuce..
Bata tsaya ko ina ba sai gidan ssa danjuma.
zaune ta samee shi yana karyawa
Aka mata oder ta zo ta same sa..
Bayan sun gaisa
tace oga Gani sai dai bangane sakon ka da kyau ba..kayi min bayani.
Kai tsaye yace zaki gane fadima,yayi gyaran murya ya sha ruwa" ya dube ta,ai dama nace zan sauya ki da wata sai gashi yau Allah ya kawo mafita akan lokaci.
Ummah tayi shiru daga bisani tace"zanyi tunani akai kabani lokaci...
ya mike tsaye yace ah a,wannan ba aikin da zakiyi tunani bane fadima don kuwa ba ma ni zaki cigaba da aiki ba
Daga yau kin bar aiki a karkashi na...
Ummah tace mene? Me kake nufi....
Akan me? laifi nayi, ko dan akan maganan nan ne ?
yace dakata
Ni kaina da kike gani na a karkashin wani nake,sannan tunda nake a rayuwa ta ban taba jin
Yace yana bukatar mace ba sai jiya da ya ganki,
wani dum ummah taji, aranta tuni ta mike tsaye ta tsaya itama.
Yace fadima zakiyi aiki ma ogah na nasani, in dan wani abu ne kar ki damu sabida sai asirin ki yafi na yar uwan ki rufuwa sannan kudin aikin ki zai iy ninka wanda nake biyan ki,sa'a biyu babu wanda zai san me kike zuwa yi sabida bai taba tarayya da wata ya mace ba,
Ummah ta budi baki zatayi magana yace tsaya kar ki ce komai
Nifa nasan duk abunda kike ciki na rayuwar ki,kuma kisa ranki hakan yasa nake daga miki kafa
Tun farko,do this job ke ma zaki ji dadin sa.
So gudluck .....
Nan Ya ajiye mata sakon envelope mai dan tsayi yayi gaba abun sa.
Takai minti 20 tana kallon sa daga bisani ta kauda kai ta koma ta zauna daga kan kujera
budewa ta yi ta duba,
Duk abunda take bukata na rubuce anan,
dan zaman ta da kawayen harkan ta yasa yanzun ta iya karanta abu, kuma tana jin turancin jifa jifa atleast tasan yes come go da sauran su.
Wayarta ta dauka ta kira sahura sun kai minti 50 suna magana daga bisani ta fice ta dawo gida. ..
Kwana biyu bata leka ko ina ba domin daga cikin takardan ranar sabon aikin ta zai fara daga kwana biyu masu kamawa
Da shike anty sahura ta dawo sai naga sun sa karfi sosai wajen shigar dani makaranta
Ranar da ummah zata fara sabon aikin ta ranar suka sakani avwani nigerian international academy.
wanda ake biyan akalla dubu 250k kowani session..
tsarin ilimin su na da bala'in kyau da tsari don haka ummah tayi min alkwarin zata nema min lesson teacher idan ta samu wasu kudin don nima na iya abubuwan kamar sauran yara..
Haka ma anty sahura ta min nasiha mai shiga jiki da ratsa kwakwalwa cewar ta,na dage nayi karatu don nan gaba ni zan rike su,su ma sa'a suka ci suka samu aiki mai kyau suke kokrin ganin bansah wahala irin nasu ba a rayuwa..tace amma nan gaba komin su zai iya karewa sabida haka na dage kar na basu kunya musamman ma ummah na dake wahala sosai akaina....
A Haka na shiga karatun da imanin zan yi ne don na biya ladan zufan mahaifiyata da duk wani fadi tashin da take yi,
Sosai na cire hidiman rayuwar duniya na sa jaratu na agaba duk da wahalar da nake sha wajen shiga tsarin wayewar makarantar..
Gashi an maida ni baya, sai naga duk nafi yan ajin mu girma wani bin har kunya nake ji amma su kam ba ruwan su,
Jira ma suke nayi magana suyi min dariyar don kowa ya gane ban iya turanci sosai ba.
Anan na kame kaina bani da aboki ko abokiya..
ummah kuwa ta kama aikin ta, wajen babban ogan ssa danjuma mai suna abdul aziz shayal..
A reknown popular industrialist yana da kudi kudi na fitina..
shine ya raini ssa danjuma da irime iren sa sun fi akirga shi asalin dan kano ne amma mahaifiyar sa lebanese ce so fari fatt ne kamar jini zai fito afatar sa.
Ba laifi ya tsufa don kuwa tamkar yarinya karama haka yake kallon ummah,
Farkon zuwan ta ya gaya mata asalin shi tun da ya ganta anan gidan ssa danjuma ya ji ta burge sa shiyasa yace yana so tayi masa aiki,
ya kuma tambayar ta nawa ake biyan ta a aikin ta ummah bata boye masa komai ba ta fada cikin gaskiya,
Bata sani ba ya bincika ganin tana da gaskiya sosai yasa ya shiga bata gwaji kala kala batare da ya taba kusantar ta ba..
Wani bin har ya kance ta bishi bashin kudin aikin ta, duk da yasan tasan yana da shi amma sai bata taba masa complain ko rashin kunya ba..
Haka zata zo da safe tayi masa danna a kafadun sa da kafafun sa yana shan iska a farfajiya haka zata yi jigilan dafe dafe tana kawo masa cike sa ladabi da biyayya.