Sashe 100
Samarin Shaho Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wai yau kema kin kasa fahimta ta amma kin fahimci yazeed har kina so na sake mata ta akan sa؟ i wont be able to take it mum..i love her too!
U dont care about me right,
this isnt about sarah and you...is about what is happening to us ni dake da yazeed,kin mance da farko sarah ta zabe sa kafin ni?..meyasa bazaki mana adalci ba
ai duk laifin sa ne ya jefa sa cikin wannan hali,.. Mum kin taba gaya masa hakan ba dai dai bane ko dan ya gyara kuskuren sa ya san meyake ciki a rayuwar sa?
Yazeed is my bro but he was wrong for intefaring and dishonoring other woman ko da ba sarah bace....
abunda yake tsakanin yazeed da sarah daban da abunda yake tsakani na dake..meye laifi na? meyasa nine zan sake matata sabida abunda dan uwa na ya aikata?
So,Im not your son
" shiyasa zan dauke alhakin laifin sa ko mumy? you neva even care about how im feeling now kenan?...cikin jimami ya karashe
shiru ne ya dan ratsa wajen
Maganan bawai baya shigan ta bane amma bata so tayi tunanin komai sai danta
ya dan goge fuskan sa yace"toh kiyi hakuri idan na bata miki rai da abunda na fada..
idan kince yau ni ba danki bane to me ure my mum kuma bayadda zanyi naki fada miki gaskiyan abunda ke raina ..
If u asked me to i wll surely pay all ur favours da duk wani wahalan da kika sha a kaina ba sai na kai ga keta mutuncin mu ba....
i love sarah much more than my life mum.. amma idan kina so ki gwada darajar ki da ita ta wannan hanyar na amince zan sakar muku ita anjima..
I know its not the best secrifice for a mother like you..
ba wanda zai iya biyan ladan soyayya da kulawar mahaifiya sai Allah..
I just hope u wll be happy mum.. Nan ya sake ta ya juya ya fice daganan
Zuciyan sarah kamar zai fashe tayi saurin boya don kar ya ganta..
Anan ta sulale jikin bango ta sake wani irin zazzafa kuma sassanyar kuka Lokaci guda taji ta zauce brain din ta yana nenan bursting
Ko shi mahfud bata tsammanin yana jin zafin da zuciyarta yake mata yanzu..
Gani take idan tayo reacting zata kama hjy billy da duka har sai ta nakasa ta
A bangaren su safeenah kuwa komai ya dada chabe mata duk kudin da tattalin arzikin WHRA ta karya su sai ma bashi da suka tara makansu na gwamnati .
Ba anab ya tsaya ba tun lokacin da ta soma gane halayen su sai abun ya dada bayyana mata
Yanzu faisal zai kawo mata daban daban suyi iskanci akan gadon auren su idan tayi magana kuma yamata dukan tsiya yana ta motsi ga wulakantatun zagi na cin mutunci.
da haka ta soma shiga sense din ta tana nadaman rayuwa yanzu ne take sanin dama don matsyin ta da abun hannun ta ne kawa auren nata
gashi ta raba gari da mahaifiyarta lokaci guda depression ya soma cin karfin ta..
A satin nan sai gashi an samu gawar budurwan mijin ta .
Lokaci guda aka kawo maganan cewa ita ta kashe ta sabida kishi sai aka kaita hannun hukuma aka daure ta da laifin abunda bata aikata ba..
tashin hankalin ya tsaya tsakanin su da iyayen mjin inda suke nuna power su akan lallai safeenah sai ta fuskance hukuncin ta
da kyar mrs ruth ta sa hjy asma ta dawo gare ta suka hade hannu suna nema mata mafita cike da nadaman rayuwar su.
Case din yasa alhj nafiu dawowar dole amma ba wanda ya san yana hanya
Kusan misalin karfe 9 da miti arbain Anty warda ce ta kira adai dai lokacin da sarah ta tashi zata bi bayan mijin ta
Ko Data ga kiran ta kasa danne zuciyar ta ko da ta dauka kuka kawai ta saka ta tana maganganu masu rauni da azaban zafin rai... da kyar antyn ta rarrashe ta ta shiga mota taje airpot din don ta taho da ita
Masallaci mahfud ya nufa ya wanke hawayen sa da alwala yayi nafila neman alheri da mafita akan abunda yake ji..
Ya dade anan har sai da ya samu nitsuwa kafin ya taho..
haduwar anty warda da sarah tun daga nan airpot ta soma tambayar ta ko wani ahune ya same mahfud din ..
Amma bata iya zuba komai ba sabida hankalin ta baya jikin ta kawai gaya mata take hjiy billy zata kashe mata mahfud bata kaunar sa.
sai suka zo asibitin tare hjoy billyn ma bata kusa shima mahfud baya nan gashi wayar sa baya shiga..
haka anty warda ta sa dan dole suka koma gida
Akan idan yaga tex dinsu zai san ta taho tana jiran sa
Anan gidan ne sarah ta bada anty labarin duk abunda ya faru cople with abunda ta ji yau
inda mamaki na da karshe da anty warda zatace ta kai wajen amma kuma zaman ta da mahfud abu daban yake fada musu akan su hajiya billy..
Suna ta kiran sa har yanzu shiru gashi 10 ya wuce har ana neman sha daya da rabi na dare.
Shikuwa ko da ya taso ya dago motar sa zai je gida ya same sarah da maganan
Dan jingina kansa da yayi yana jiran trafic anan ya sume baya ko motsawa..
wani asibiti daban aka kaisa emrgency wayar sa is off ga security
Sai washe gari da safe da kyar aka samu expert ya bude sai ga sakon sarah ya shigo..
Anan kuma hajiya billy taga safiya yayi bata ji motsi daga wajen mahfud ba
jira take yace mata ya aikata hakan
Gashi saura 2hrs daga 18hrs din nan
ganin danta yana dab da barin duniya ta soma kawowa ko mahfud ya rudeta ne ya bar kasar da matar sa ..
anan kirar ta ya hana na sarah shiga ita ta soma jin labarin halin da yake ciki da inda aka ajiye..
a hujajn ta kama hanya saura awa biyu daga lokacin da likita yace yazeed zai mutu.
ko da aka fada ma sarahn halin da yake ciki ba jira itama ta haura kan hanya antyn ma bata sani ba sai da tayi nisa ta tura mata sakon da suna asibiti.. Ita dama ko bacci batayi ba anty warda ke hanata daga hanakli sosai da suga bai dawo jiyan ba.
Isar hajiya billy ke da wuya ta same sa maimakon ta kawo jimanim datake ji aranta ganin sa hakan sai ta fara rokon sa ya tashi ya sake sarahn kar danta ya mutu..
A birkice sarahn ta taho da nurse zasu dakin da mahfud yake amma jin muryan hajya bilky ya sa ta dakata
Yanzu kam Abun ya ishe ta,ya kai kuma kaita makura itama sai idanun ta gaba daya suka rufe ko karasawa batayi ba ta juya a zuciye ta bar asibiitin
ko lura da wulgawar alhaj nafiu batayi ba,amma shi ya ganta kuma ya gane ta sosai abun ya basa mamaki
da safen nan jirgin sa ya sauko sai yaje asibitin da yazeed yake anan ake sanar masa da cewa ai mahfud ma ya kwnta hjy billy tana wajen sa.
Sai yanzu anty warda taga sakon itama hankali tashe ta kama hanyar asibitin
Sarah kuwa taka kan motar tayo aguje zuwa dakin da aka ajiye yazeed ba wanda ya lura da yanayin da ta shigo..
rufe kofar tayi gam gashi dama observation room ne private
Wani irn wukkantacce kallo ta baisa da shi tace
da dai ka tozarta ni da uwata kace tayi karuwanci sabida ta tarbiyantar da yarta ta hanya mai kyau...
Yau sai gashi kaima kayi kwatance da ita ma duniya kuma akan son abunda ta tarbiyantar da karuwancin nata zaka mutu don bazaka taba samu ba
Yazeed Kayi asarar duniya .....domin kuwa ban taba ganin uwa muguwa marar imani,tabbabiya kamar naka ba....
Ashe Gwara mahaifiyar tayi sabin Allah amma tana da imani bata da mugun zuciya da rashin tsoron Allah kamar uwar ka.
Allah ya sawwake uwa irin naka Mai shegen son zuciya..
Sabida taji laifin nawa uwar har da kora ni bani da tarbiya ko?to yau ninan sarah bukar lingard zan koya mata ladabi da tarbiya kamar yadda take ji tana koyar da wasu..
Ta hanyar da harta mutu bazata mance ba.
"Hannu ta sa ta zare socket din wayar computer dake reading Eline dinsa ta watsar kasa
sai ta dawo kan oxygen pipe din ta kama shima ta zare tayi firo da su..
Hes critical so ko minti uku baiyi ba ya fara jan numfashin sa sama sama kamar yana cire ransa na karshe ...it was hard for him to breath again da karfin iyawar sa yake tattalin nunfashin sa..
ta tsaya tana duban sa tace"ban taba burin na kashe mutum ba amma yau kai zaka fara mutuwa kafin uwar ka ta kashe min mijina.
idan bata da hankali nima bani da shi ... inyaso a hada mu ni da ita akaimu gidan mahaukata tare..
aure na da mahfud yafi karfin sadaukarwa ma banza irin ka bare kuma rayuwar sa....
Nan Ta juya ta fice abun ta.
*Nasan bazan samu daman gode ma kowa da kowa ta hanyar kiran suna ba,idan baku mance ba labarin littafin true life ne kuma gashi mun kawo kusa da shafi na Karshe,so i wanna use this medium to thnk alll e grops in media da suke karantawa suke coments wasu ma ina cikin su basu sani ba,Nagode nagode sosai i cannot repay ur kindness so jazakklhu khairan peeps,u can folow and vote my acct both instagram and wattpd@surayyahms*
🐈
[2/24, 14:40] SURAYYAHMS🐈: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊*
{ _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ }
™\jan\2019
🍒🍒
*SAMARIN SHAHO*
_The scorned_
🍒🍒
*#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat*
_A true sensational story_
*VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS*
_52 LAST PAGE_
Mahfud bai ko motsa ba haka itama hajiya billy bata dena jijijjga sa tana fade faden ya tashi ya aiwatar da abunda ta sa shi ba..
har alhj nafiu ya shigo bata sani ba sai zuba take agaban mahfud tana tona makanta asiri
U dont care about me right,
this isnt about sarah and you...is about what is happening to us ni dake da yazeed,kin mance da farko sarah ta zabe sa kafin ni?..meyasa bazaki mana adalci ba
ai duk laifin sa ne ya jefa sa cikin wannan hali,.. Mum kin taba gaya masa hakan ba dai dai bane ko dan ya gyara kuskuren sa ya san meyake ciki a rayuwar sa?
Yazeed is my bro but he was wrong for intefaring and dishonoring other woman ko da ba sarah bace....
abunda yake tsakanin yazeed da sarah daban da abunda yake tsakani na dake..meye laifi na? meyasa nine zan sake matata sabida abunda dan uwa na ya aikata?
So,Im not your son
" shiyasa zan dauke alhakin laifin sa ko mumy? you neva even care about how im feeling now kenan?...cikin jimami ya karashe
shiru ne ya dan ratsa wajen
Maganan bawai baya shigan ta bane amma bata so tayi tunanin komai sai danta
ya dan goge fuskan sa yace"toh kiyi hakuri idan na bata miki rai da abunda na fada..
idan kince yau ni ba danki bane to me ure my mum kuma bayadda zanyi naki fada miki gaskiyan abunda ke raina ..
If u asked me to i wll surely pay all ur favours da duk wani wahalan da kika sha a kaina ba sai na kai ga keta mutuncin mu ba....
i love sarah much more than my life mum.. amma idan kina so ki gwada darajar ki da ita ta wannan hanyar na amince zan sakar muku ita anjima..
I know its not the best secrifice for a mother like you..
ba wanda zai iya biyan ladan soyayya da kulawar mahaifiya sai Allah..
I just hope u wll be happy mum.. Nan ya sake ta ya juya ya fice daganan
Zuciyan sarah kamar zai fashe tayi saurin boya don kar ya ganta..
Anan ta sulale jikin bango ta sake wani irin zazzafa kuma sassanyar kuka Lokaci guda taji ta zauce brain din ta yana nenan bursting
Ko shi mahfud bata tsammanin yana jin zafin da zuciyarta yake mata yanzu..
Gani take idan tayo reacting zata kama hjy billy da duka har sai ta nakasa ta
A bangaren su safeenah kuwa komai ya dada chabe mata duk kudin da tattalin arzikin WHRA ta karya su sai ma bashi da suka tara makansu na gwamnati .
Ba anab ya tsaya ba tun lokacin da ta soma gane halayen su sai abun ya dada bayyana mata
Yanzu faisal zai kawo mata daban daban suyi iskanci akan gadon auren su idan tayi magana kuma yamata dukan tsiya yana ta motsi ga wulakantatun zagi na cin mutunci.
da haka ta soma shiga sense din ta tana nadaman rayuwa yanzu ne take sanin dama don matsyin ta da abun hannun ta ne kawa auren nata
gashi ta raba gari da mahaifiyarta lokaci guda depression ya soma cin karfin ta..
A satin nan sai gashi an samu gawar budurwan mijin ta .
Lokaci guda aka kawo maganan cewa ita ta kashe ta sabida kishi sai aka kaita hannun hukuma aka daure ta da laifin abunda bata aikata ba..
tashin hankalin ya tsaya tsakanin su da iyayen mjin inda suke nuna power su akan lallai safeenah sai ta fuskance hukuncin ta
da kyar mrs ruth ta sa hjy asma ta dawo gare ta suka hade hannu suna nema mata mafita cike da nadaman rayuwar su.
Case din yasa alhj nafiu dawowar dole amma ba wanda ya san yana hanya
Kusan misalin karfe 9 da miti arbain Anty warda ce ta kira adai dai lokacin da sarah ta tashi zata bi bayan mijin ta
Ko Data ga kiran ta kasa danne zuciyar ta ko da ta dauka kuka kawai ta saka ta tana maganganu masu rauni da azaban zafin rai... da kyar antyn ta rarrashe ta ta shiga mota taje airpot din don ta taho da ita
Masallaci mahfud ya nufa ya wanke hawayen sa da alwala yayi nafila neman alheri da mafita akan abunda yake ji..
Ya dade anan har sai da ya samu nitsuwa kafin ya taho..
haduwar anty warda da sarah tun daga nan airpot ta soma tambayar ta ko wani ahune ya same mahfud din ..
Amma bata iya zuba komai ba sabida hankalin ta baya jikin ta kawai gaya mata take hjiy billy zata kashe mata mahfud bata kaunar sa.
sai suka zo asibitin tare hjoy billyn ma bata kusa shima mahfud baya nan gashi wayar sa baya shiga..
haka anty warda ta sa dan dole suka koma gida
Akan idan yaga tex dinsu zai san ta taho tana jiran sa
Anan gidan ne sarah ta bada anty labarin duk abunda ya faru cople with abunda ta ji yau
inda mamaki na da karshe da anty warda zatace ta kai wajen amma kuma zaman ta da mahfud abu daban yake fada musu akan su hajiya billy..
Suna ta kiran sa har yanzu shiru gashi 10 ya wuce har ana neman sha daya da rabi na dare.
Shikuwa ko da ya taso ya dago motar sa zai je gida ya same sarah da maganan
Dan jingina kansa da yayi yana jiran trafic anan ya sume baya ko motsawa..
wani asibiti daban aka kaisa emrgency wayar sa is off ga security
Sai washe gari da safe da kyar aka samu expert ya bude sai ga sakon sarah ya shigo..
Anan kuma hajiya billy taga safiya yayi bata ji motsi daga wajen mahfud ba
jira take yace mata ya aikata hakan
Gashi saura 2hrs daga 18hrs din nan
ganin danta yana dab da barin duniya ta soma kawowa ko mahfud ya rudeta ne ya bar kasar da matar sa ..
anan kirar ta ya hana na sarah shiga ita ta soma jin labarin halin da yake ciki da inda aka ajiye..
a hujajn ta kama hanya saura awa biyu daga lokacin da likita yace yazeed zai mutu.
ko da aka fada ma sarahn halin da yake ciki ba jira itama ta haura kan hanya antyn ma bata sani ba sai da tayi nisa ta tura mata sakon da suna asibiti.. Ita dama ko bacci batayi ba anty warda ke hanata daga hanakli sosai da suga bai dawo jiyan ba.
Isar hajiya billy ke da wuya ta same sa maimakon ta kawo jimanim datake ji aranta ganin sa hakan sai ta fara rokon sa ya tashi ya sake sarahn kar danta ya mutu..
A birkice sarahn ta taho da nurse zasu dakin da mahfud yake amma jin muryan hajya bilky ya sa ta dakata
Yanzu kam Abun ya ishe ta,ya kai kuma kaita makura itama sai idanun ta gaba daya suka rufe ko karasawa batayi ba ta juya a zuciye ta bar asibiitin
ko lura da wulgawar alhaj nafiu batayi ba,amma shi ya ganta kuma ya gane ta sosai abun ya basa mamaki
da safen nan jirgin sa ya sauko sai yaje asibitin da yazeed yake anan ake sanar masa da cewa ai mahfud ma ya kwnta hjy billy tana wajen sa.
Sai yanzu anty warda taga sakon itama hankali tashe ta kama hanyar asibitin
Sarah kuwa taka kan motar tayo aguje zuwa dakin da aka ajiye yazeed ba wanda ya lura da yanayin da ta shigo..
rufe kofar tayi gam gashi dama observation room ne private
Wani irn wukkantacce kallo ta baisa da shi tace
da dai ka tozarta ni da uwata kace tayi karuwanci sabida ta tarbiyantar da yarta ta hanya mai kyau...
Yau sai gashi kaima kayi kwatance da ita ma duniya kuma akan son abunda ta tarbiyantar da karuwancin nata zaka mutu don bazaka taba samu ba
Yazeed Kayi asarar duniya .....domin kuwa ban taba ganin uwa muguwa marar imani,tabbabiya kamar naka ba....
Ashe Gwara mahaifiyar tayi sabin Allah amma tana da imani bata da mugun zuciya da rashin tsoron Allah kamar uwar ka.
Allah ya sawwake uwa irin naka Mai shegen son zuciya..
Sabida taji laifin nawa uwar har da kora ni bani da tarbiya ko?to yau ninan sarah bukar lingard zan koya mata ladabi da tarbiya kamar yadda take ji tana koyar da wasu..
Ta hanyar da harta mutu bazata mance ba.
"Hannu ta sa ta zare socket din wayar computer dake reading Eline dinsa ta watsar kasa
sai ta dawo kan oxygen pipe din ta kama shima ta zare tayi firo da su..
Hes critical so ko minti uku baiyi ba ya fara jan numfashin sa sama sama kamar yana cire ransa na karshe ...it was hard for him to breath again da karfin iyawar sa yake tattalin nunfashin sa..
ta tsaya tana duban sa tace"ban taba burin na kashe mutum ba amma yau kai zaka fara mutuwa kafin uwar ka ta kashe min mijina.
idan bata da hankali nima bani da shi ... inyaso a hada mu ni da ita akaimu gidan mahaukata tare..
aure na da mahfud yafi karfin sadaukarwa ma banza irin ka bare kuma rayuwar sa....
Nan Ta juya ta fice abun ta.
*Nasan bazan samu daman gode ma kowa da kowa ta hanyar kiran suna ba,idan baku mance ba labarin littafin true life ne kuma gashi mun kawo kusa da shafi na Karshe,so i wanna use this medium to thnk alll e grops in media da suke karantawa suke coments wasu ma ina cikin su basu sani ba,Nagode nagode sosai i cannot repay ur kindness so jazakklhu khairan peeps,u can folow and vote my acct both instagram and wattpd@surayyahms*
🐈
[2/24, 14:40] SURAYYAHMS🐈: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊*
{ _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ }
™\jan\2019
🍒🍒
*SAMARIN SHAHO*
_The scorned_
🍒🍒
*#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat*
_A true sensational story_
*VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS*
_52 LAST PAGE_
Mahfud bai ko motsa ba haka itama hajiya billy bata dena jijijjga sa tana fade faden ya tashi ya aiwatar da abunda ta sa shi ba..
har alhj nafiu ya shigo bata sani ba sai zuba take agaban mahfud tana tona makanta asiri